x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 20 - BANBANCIN KABILA

  • 57001 words
  • 57901 words
  • Out of 57901 words

Category: Love Stories

Views 242

25 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
ya kwanta, ya rufe kan sa da blanket.
Sai hawaye keta zuba a idanuwan sa shar shar kaman karamin yaro.
Haka ya ita kuka har yayi barci.





〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Su Farida basu bar wajan ba, sanda suka ga motan ya tashi.


Olamide bata isa Kano ba sai 3:30pm.
Daman Nafisa na riga ta isa, so duk sanda ta koma school, her habity is always there to welcome her.
Tana sallama, Nafisa ta fito da gudu tayj hugging din ta. Ita kuma Mide ta wani fashe da kuka.
"A'a habibty kar kiyi haka, bari mu kai kayan nan ciki tukun. Nida nayi zaton zaki yi hugging dina yanda muka saba." Nafisa ta fada tana share mata hawaye.

Suka fara kwashe kayan Mide zuwa dakin su.
Da suka gama, Nafisa ta ce Mide ta zauna, ita kuma ta shiga ta kawo mata ruwa.

"Habibty ga ruwa ki sha." Nafisa ta fada, sannan ta zauna kusa da Mide.

"Nagode habibty." Olamide ta fada, sannan ta karbi ruwan ta sha.
Data gama sha, tace "habibty shikenan nida ifemi?
I miss his sweet voice wallahi.
I miss him saying qalbin Abdallah, I miss him saying yide'am.
I just miss everything about my love.
I miss Abdallah so much wallahi.
My Abdallah, my autan umma, my bloody." Alokacin Olamide tana magana tana kuka.
Nafisa too felt soo emotional hearing all this.
Haka tayi hugging din Mide tana kuka itama.

"Habibty have lost the love of my life just because of a stupid reason. Nayi zaton mutani sunyi changing din view din su akan *BANBANCIN KABILA* ne, amma I was wrong.
Iyayen sa sun rabamu saboda wannan reason din?
Habibty ba Allah ya hallice mu duka ba?" Olamide ta tambayi Nafisa.
"Allah ya hallice mu duka." Nafisa ta fada.
"Then meyasa aka rabani da shi saboda *BANBANCI KABILA* ?" Olamide ta kara tambayan ta.
"Saboda har yanzu Allah bai ganar da su bane". Nafisa ta amsa.

Haka Mide ta ita tambayan Nafisa questions, kala kala, ita kuma Nafisa, tana ta bata answers din da zasu sa tayi calming.

Olamide ta sha kuka ba kadan ba, itama Nafisa ta taya ta.
"Habibty kukan nan ya isa, kar yasa kiyi ciwo fa?" Nafisa ta fada.
"I don't care habibty, I miss ifemi." Olamide ta fada tana kara sautin kukan ta.




```Thanks for reading, I appreciate.
For those who comment, you guys have my heart wallahi. I love you all, may Allah bless you all.```




Comment
Like &
Share.



~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
End Ads