x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 11 - IN SO CUTA NE

  • 30001 words
  • 33000 words
  • Out of 48189 words

Category: Love Stories

Views 123

02 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
mungode allah yabar zaman tare.."

"Ameen..seki shirya ai gobe tana tafe.." cewar ummih.

"Tou ummih aikinfa nji ance in ana gyaran ba'a fita.."

"Zakije mna ai rana baya dukanki tinda kina mota ne. seta rinkayi miki dasafe da kuma yammah .."

Murmushi tayi tace "tou ummihnarh nagode..." itade har rnta da danta itane bawani gyaran dazatayi.

Washegarin matar ta iso dayake jirgi tabiyo zuwa 2:pm ta iso lokacin jannarht batanan tana office. mmn Ibrahim ta tura dreba ya daukota yakawota gidanta. Ta huta taci abinci. Sannan suka shiga gidannasu. Suka gaisa da ummih da hajiya fatima itama babbar macece amma seka natsu zaka gane hkn, taci gyara dan daganinta zaka gane tabbas itadin me gyarace and farace sol.

Da yammaci jannarht din tadawo tasamesu a falon kasa sunata hira da ummih da hajiya rafi'ah mmn Ibrahim da hajiya fatima. Gaishesu tayi cikeda girmamawa tayima mmmn Ibrahim din godiya. "Haba bakomi jannarht ai anzama daya.." cewar mmn Ibrahim din.

Hajiya fatima da tinda jannarht tashigo taketa kallonta tace "wannance za ayiwa gyaran hajiya rafi'a.." tyi mgnr idanuwanta na kn mmn Ibrahim

"A itace jannarht ba.." cewar mmn Ibrahim.

"Kai tubarakallahu..yarinyar akwai kyau kou babu gyaran wannan ta hadu.." cewar Hajiya fatima dataketabin jannarht da ido wadda tajima da mikewa ta haye upstairs din tnajin me hajiya fatima ke fada.

"Eh hajiya ammande a gyare mna ita kinga tnada kishiya yadda de yallaban ze rikirkice..kmrde yadda kika gyara sadiya.." sadiya yartace ta biyu.

"Kwantrda hnklinki hajiya ai ina tabbatr miki se yaji inba ita ya kusantaba ba mace ya kusan taba.." cewar hajiya fatima.

"yauwa hajiyata.."suka tafa.. ummihde tana jinsu Murmushi kawai takeyi.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...24

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013.

Daki daya aka ware mata a gidan dakine me dauke da komi da komi nan hajiya ta baje kayan gyaranta, da de mmn ibrahim tace aje gidanta hjya fatima tace aah ga mijinta bazasu sakeba.

A daren rnr hajiya ta fara ma jannarht din gyaran jiki Itade jannarh se yadda akayi da ita. Na sanyi aka farayi mata kasancewar yanayin damuke ciki a ynzu babu mace dazatace batada sanyi sede na wata yafina wata.

**
Tini mama rabi ta rinka shigar da mgnr muradinnata itada yar tata cikeda kissa da kisisina take gudanarda lamarinta.. tou damande mama rabi se yadda tayi da mommah kou ango ba a sanar mawaba.. tou wani ankone batashi akeyiba.. ankai kudin gaisuwa dana sadaki da kudin sa rna akasa rnr biki nan da wata daya. Mama rabi kam ba hi tasoba ita in asan samuntane ace sati biyu domin bataso auren yakai wataba tindade kowa a shirye yake .tini mgnr bikin ya zagaye ko ina a Waziris family. Kaji bikin da ango be saniba.๐Ÿค”

Anwar yaji labarin bikin amma be samu HAMMAD da mgnrba don ynada tabbacin bada izininshiba ze auri jawaheer don yasan inharda yawonshine ko kallo jawaheer bata isaba HAMMAD yayi mataba.

Shikam HAMMAD bema ta kowa a family din tunanin anty jannarht yazama komi na duniyrshi a ynzu. Ji ykeyi kissn dintanma da yayi kara mishi sonta yayi. Kullum HAMMAD na daki anwar na tare dashi sam be gajiya dayi mishi natsiha. Shikam gogan yafi kaunar zaman kadaici fiyeda komi a rayuwarshi ta ynzu.

Su jawaheer kam Anata shirye shiryen biki tini tafara amfani da maganin matsi da gyaran nono don duksun kwanta dmn gasu nonon har ciki daman suke.

Mama rabi kuwa duk wani wanda ze kawo mata cikas a bikin tini ta gama dashi tariga takai sunanshi gun madam na bakin rafi, in Mommah tace zata gayawa HAMMAD mgnr bikin se mama rabi ta fatattake ta rufe ido tahau matsifa tana cewa "ke zainab kwata kwata baki isa da yarankiba inbnda abunki yaronnanfa kece kika haifeshi harse kin gaya mishi kibari mna se ana gobe biki kya sanar dashi aike kika haifeshi bashiya haifekiba"

Mommah takance "Tou mama rabi wai damande abinda yasa nakeso a gaya mishi saboda gudun matsala.."

"Mtwss banaga matsalaba a bikin yataba nide..inde an daura auren ko bayaso ai dolenshi ya zauna da ita.. hba sekuyiyata bin yaya a memakonsu su biyu .."

"Tou mama rabi aibakomi yadda kikacedin hkn za ayi..."

"Yauwa ko kefa zainab...ynzude yakamata ki bada kudin gyaran amarya knsanfa tinynzu za a fara ynzu kimtsa kintse.. " cewar mama rabi tana washe uban hakora.

"Tou mama rabi..nawane.."

"A'ah ke kuwa ai anzama daya kide kamanta ki bada ..gashi kuma tanason tayi yn siye siye" cewar mama rabi cikeda kisisina.

"Okay 4millions yayi.."

Cikeda jin ddh ta Zaro ido mna tayi yar dariya tace "eh bkm yayi kinga ai ykmata a gyare mishi ita sosai da sosai.." cewar mama rabi ..Murmushi kawai mommah tayi.

Sam Mommah bata gayawa anty nahnah ba dayakema tayi tafiya zuwa dubai ita da mijinta. Seda ta dawo Nasreen ta kirata a waya dagawa tyi bynsun gaisa tace "anty inata kirnki baya zuwa.."

"Eh knsan munje dubai da bbnsu noor walhy tafiyarne unexpected mommah da daddy kawai nasanar mawa.."

"Okay.. mommah tagaya miki wani mummunan labari kuwa.." cewar nasreen

Cikeda rashin fahimta tace "menene yafaru.."

"Au ba a gaya mikiba.."

"A mna ki sanar dani mna ke bnason rainifa kinsani niba wasa nakeyiba dake.." cewar anty nahnah dayake tasan halin nasreen da raini.

"Nifa tsiyata dake kenan..Na kiraki zan gaya miki abu zaki hauni da matsifa.."cewar Nasreen.

"Ina jinki tou gyamin mna.."

"Hmmm wai yaya HAMMAD ne ze auri jawaheer.."

tsabar firgice seda boot takusan faduwa a hannunta tace "Wace jawaheer kenan..fahimtar dani mna .wacece jawaheer kuma.." cewar anty nahnah cikeda dimauta adduarh takeyi allah yasa bawai jawaheer din data sani bane..

"uhm Wace jawaheer kika sani kemade anty.." cewar nasreen.

"Kada kicemin jawaheer din mama rabi.."

"Munada watane byn ita.."

"What! Habade jawaheer din da kowa yasanta da bin maza ciki yafi a kirga datayi..!" kmr zatayi hauka take mgnr.

"Eh mna itadin de.." cewar nasreen ita knta haushin abunya isheta.

"Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un Ni hafsah..menene yashiga kan mommah.."cewar anty nahnah cikeda mamaki.

"Hmm kinsan Mommah de mama rabi ce ke controlling dinta ita kuma mommah se yadda tayi da daddy .."

"Eh hkne kam abunde allah ya kyauta..Kai bnji dadin lamarinba wlhy ynzu blood dinne za a hadashi da sauran mazan..abunda manaki." cewar nahnah daga yadda take mgna zaka gane abunna cinta inside.

"Ai babu mamaki tinda mama rabi na garinnan..nifa kinsan ba shiri nakeyiba da ita jawaheer din ... se yadawa takeyi a social media zata auri jika ga waziris family...Wlhy kmr na kashe kaina tsabar bakin ciki dana gani ..."

"Tab..ammakou abu beyi kyauba..shi HAMMAD din ya, ya amshi batun.."

"Hmm bngaya mikiba ai mama rabi tace kada a gaya mishi se ana gobe bikin..tin ynzu se tatike mommah takeyi daga rnr da akasa ranar bikin zuwa ynzu mommah tabata kudi yafi 10millions.."

"Kan ubannan..seriously sis ..kai matarnan tashiga uku wlhy...zanzo gobe gidan ai.."

"Hmmm ko kinzo mommah bazata saurarekiba.."

"Hakanande zanzo goben in Allah yakaimu.."

"Tou shikenan sekinzo a gaidamin cuties dina.." "zasuji.." A tare kowannensu ya ajiye waya. Cikeda alhinin abun rnr anty nahnah ta wuni.

Washegari da safiya kafin taje office ta biya gidannasu mommah. Mommahn ma bata tashiba ita ta tasheta. Bude idanuwanta tayi a hnkli taga mutum tsaye a knta ..tace "kinsan in ina bacci ba tashina lafiya.." cewar mommah.

Zaunawa tayi a gefen bed din bbynta noor na. hannunta tace "mommah wani labari naji..shine bn tabbatrba nazo inji daga bakinki.."

Mommah tace "inajinki.."

Gyara zama anty nahnah tayi tace "wai mommah HAMMAD jawaheer ze aura fisabillahi.."

"A se akayi yaya.." cewar mommah.

kallonta nahnah tayi taga babu alamar wasa a fuskarta tace "amma mommah shine ba a nemi shawarata ba.."

"Yi hkri uwata amina bnyi shawara dakeba.." cewar mommah.

" ba zancen hkba mommah..kinsande hadinnan beyiba harga Allah ..haba mommah waye besan halin yarinyarnanba dabin maza ..gaskia mommah dasake.."

Zaune mommah ta tashi da sleeping gown a jikinta tace "look uwata bnason mgnr bnza daman a kn wannan mgnrne zaki tasheni ina baccina...ki kiyayeni da mgnrnan yadda kika dawo kikaga anata hidumar bikin kiyi inzaki iya inbazaki iyaba zuba ido kawai...."

"Amma mommah kinyi tunani kuwa a kn mgnrnan yarinyarfa batafa da tarbiya.."

cikin hnzari mommah ta katseta "tinda ba abun arziki bne yakawoki..tashi ki fitarmin a daki..mara nutumci kawai..shiyasa ake cewa kun rainani a familyna tindade ni bn isaba daku dukknku.."

Mikewa anty nahnah tayi jiki babu katabus tafita still tana mitar mgnr kicibus sukayi itada nasreen gaisheta tyi ta amsa bby noor tace "yaushe kikazo.."

"Yanzunnan nazo..Mommah ma bata tashiba seynzu na tasheta.."

"Tabb ashe kinsha matsifar mommah yau dinnan..kinyi mata mgnr.."

"Hmmm eh..wlhy da gyara a lamarin mommah..nide kawai znsawa tsarautar allah ido cutanede an cuci HAMMAD..."ta karashe mgnr tana amsar diyarta daga hannun nasreen din ."allah ya kyauta..ainide shiyasa kika ganni bnce ko uffan ba..din ainace kada kiyi mgna gashinan knjawa knki bacin rai."

"Eh aide nide nafadi gaskia."

"Amma ai gaskiar beyi amfaniba.."cewar Nasreen.

"EH ayanzuba wata rana ai gaskiar dana fada ze bayyana.." cewar Anty nahnah.

"hmmm.. "kawai nasreen tace.

"Ni zanje office..ngama nayi latti" cewar anty nahnah tna kallon agogon hannunta . "tou sis bye.." juyawa anty nahnah tyi da yarta a hannunta tabar gidan.

Ashe duk maganganun dasukeyi mommah na labe tana jinsu aikou anty nahnah na fita ta fara zazzagawa nasreen matsifa wato ita tagayawa anty nahnah... Itade nasreen bata tanka mataba..Mommah ta karaci fadace fadacenta tabar gun. Itade nasreen ko a jikinta wai an yakusa kakkausa.


8:30pm Alhaji mansurne zaune a sitting room din yna jiranta sanye yake da mnyan kaya wani danyen yadine kalar bleu ya amshi jikinshi kyn.. da sallama tashigo idanuwanta na kasa sanye take da hijjb zumbulele har kasa.karasawa tayi tazauna a kn kujerar dake fuskantarshi. Tinda tashigo alhaji ke kalonta takara mugun kyau fatarta se wani wal wal takeyi kmr jikin kulba. "Ina wuni ..." cewar jannarht cikin sansayyar muryarta.

"Lafia lau my angel..amarya bakya lefi ko kinkashe dan masu gida.. " cewar mansur yana yar dariya.

Murmushi Jannarht din tayi .

"Beauty ya shirye shiryen bikin..me kika shirya mana..babu wani events ne.."

Murmushi tayi tace "A nagane dukkaninmu ba yara bane.."

Murmushi shima yayi yace "A'ah ninede ba yaroba amma ke nawa kike.."

Murmushi tayi kawai..

"Kibani account dinki ynzu in tura miki da kudin dazakiyi hidimomin gabanki..dakuma kyn lefe daxaki siya"

"A'ah daka barshima danni babu abinda znyi..kun lefen inmunyi aure masiya tare." cewar jannarht.

"Tab ashe akwai mata hk..."Alhaji mansur yace A zuciyarshi ba irin matarshiba inka bata sede ta raina bama zancen godiya. "A'ah my amarya..nadesan bazaki rasa abunyiba bani account dinki kawai.."

Account din tashiga bashi nan take yayi mata transfer din billion biyu.. bakaramin mamaki tajiba ganin alert din a wayrta tace "nagode allah yasaka da alkhairi allah yakara budi..amma kudin yayi yawa."

Sosai yaji dadin godiyar datayi mishi yace "Ameen de amarsu .No beyi yawaba kiyi manage ma zance.."

Godiya tashiga yi mishi sosai yaji dadin godiyar abunka da besaba jiba se yau. ..."Beauty ina kikeso mu zauna byn mundawo daga honeymoon.." cewar alhaji mansur

"Duk inda kaga yayi maka alhaji.." cewar jannarht. Alhaji mansur yaji dadihn hkn.

Da daddare kwance yake rigingine idanuwanshi na kallon gefe guda.

Anwar ne yashigo da sallama hannunshi rike da leda fara me tambarin disneychiking.. tsayawa yy a knshi batare dayasan cewa yashigo Dakinba.seda yayi spending 10mnt a tsaye amma HAMMAD besanma ya shigoba..se Murmushi kawai HAMMAD din keyi.

"HAMMAD! HAMMAD..!!" Anwar yakira sunanshi. Firgifit yayi ya dago tareda cewa "anty jannarht dina..!" Yna wani Murmushi Idanuwanshine suka sauka a kn anwar dake tsaye hannunshi rikeda leda..

Bnce allah ya isaba๐Ÿ˜Ž
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...26

Yeah hkri Mgni ne..๐Ÿ‘Œ๐Ÿผ

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

Wani irin yawo alhaji mansur ya hadiye me mugun daci zuciyarshi cike fall da fargaba.idanuwanshi na Kan matar tashi. Yace "haba hajiya kirinka yiwa zuciyrki rangwame.." Nan ta za kalkale kale mishi da masifa dole ya bata hkri.. Rnr kuwa yakira manager dinshi dan tambyrshi koude yagayawa wanine Cewar zeyi aure ..domin manager ne kadai yasanda mgnr auren nashi.. Seda manager yarinka ma alhaji mansur rantsuwa sannanya yarda Cewar be gayawa kowaba.. Rnr da fargaba ya kwana..duk duniya babu abinda yake tsoro kmr Samira sam batada kirki . shekarun baya daya tattago aure data gane kuwa bakaramin haukacewa tayiba takama yarinyar dayaso auren tayi Mata duka tasa aka jefarda ita lilis a kofar gidansu.. Aiko Dole aka Fasa auren. Tin lokacin alhaji be Kara tunanin aureba se ynzu.. Hajiya Samira duktabi ta asirce alhaji da iyayenshi se abinda tace akeyi a familynnasu.

Seda ya kwashe Kwanaki biyu a asibitin besan inda kanshi yakeba sede yana numfashi sama sama karshentama ostigen akasanya mishi....hnklin kowa na family din a tashe yake musammanma mommah da daddy da anwar da mommy Dade saurnsu. Anwarde tini ya dukufa addu'arh a KN lmarinna Hammad.

Ita kanta jannarht din hnklinta a tashe yake Abu kmr wasa yna Neman zama gaske ..ba a Bari kowa yaganshi sede mommah da Daddy suma insun matsa doctors ne kawai suke iya shiga inda yake.. Musammanma Dr jannarht bata iya 20mnt batare datazo tadubashiba.tinda yafara aka kawoshi asibitin tadena komawa Gida da wuri se 9:pm na dare gani takeyi kmr kafin taje tadawo ya mutu.

Bayan sundawo daga asibitin. zaune suke a kan kujera 3sttr itada daddyn. Rungume take jikinshi hnklinta a tashe tana hawaye tace "daddyn Hammad niyanzu yazanyi da rayuwata a Kan yaronnan.. Wlhy gani nakeyi kmr yaronnan baze tashiba kusan 2days besan inda kanshi yakeba.." Tyi mgnr tana karayin hawaye.

Kara rungumota yayi jikinshi shiknshi hnklinshi tashe yake.. Cikin muryar lallashi yace " zainab kiyi hkri mana ciwofa ba mutuwa bane.. Ki kwantr da hnklinki kinji kicigaba dayi mishi addu'arh cuta ba mutuwa bace.. " alhaji ykrashe mgnr yana shafar kanta. Hawaye kawai mommah take tayi daddy na lallashinta shiknshi daurewa kawai yakeyi.

Duk wannan ciwon da angon keyi hknbe Hana amarya jawaheerba cigabada shirye shiryentaba, ammande abunna damunta but gani takeyi kmr za a fasa aurennata da Hammad din, mama rabice ke kara mata karfin guiwar cewar babu abinda ze hana aurennasu fasuwa sede in ko mutuwa yayi shi Hammad din.

Mommah ce zaune a falonta mama rabi na gefenta nasreen na zaune itama...duk mommah tabi ta lalace ta rame saboda tunanin ciwon Hammad din... "Mama rabi Dan Allah naceba..." Tsagaitawa tayi tagaza karasawa tana kallon reaction din mama Rabin. Cikeda fargaba take so tayi mgnr zucciyarta na rawa ..dmn tini takeson mgnr amma fargaba ta hanata..

Hade rai mama rabi tayi kmr tasan meze fito bakinta tace "inajinki zainab.. Fadi abinda kikeson fadi mana."

Nasreen dake zaune da wayrta a hannunta, dawo da hnklinta tayi knsu danjin mezasuce..

Dakewa mommah tayi takauda kanta gefe tace "damande nace kou za a daga bikin na yarannan saboda ciwonnan nashi mubari ya warke kouya kika gani.."

Haushine yarufe mama rabi ta kara hade girar sama data kasa tace "Ai inkinga an daga bikinnan zainab tou sede inta Allah takasance amma bikinnan baya fasuwa dan yna ciwon.. Duk kinbi kin susuce saboda ciwon dannaki uwar yanson diya..kalli yadda kika rame kmr ba zainab ba .."

Mommah ta rausayarda Kai gefe tace "dolene mama rabi shi daifa gareni namiji..ynzu haka za ayi auren besan inda kanshi yakeba.." Cewar mommah.

Mama rabi tace "tou sannu uwar yanson yara.. Hakan kuwa za'ayi tinda bakisan ranar warkewar tashiba..kece ki tashi tsaye a Kan yaro kin ki aise kiyita zama kyaga zama kilama magautane tinda ciwon yakici yaki cinyewa.. Nide aure insha allahu ba a dagashi in an daura se abari tarewar se inya warke din.."Cewar mama rabi fuska babu alamar wasa.

Jim mommah tayi zuciyarta Sam babu dadih duk jikinta yayi sanyi da ciwon dannata itama daman tayi tunanin koude magautanne suka jefar Mata yaronnata..

HK da daddare daddy yasameta da mgnr a daga bikin amma fir tace aah ayi auren inya samu sauki se a tare.. Sam bata nunawa alhaji mama rabice taki amincewa da hknba. Shide daddy daman se abinda mommah tace.

Duk Zan iya cewa Rabin kulada Hammad ynagun anty jannarht ne da anwar. Jannarht gani takeyi kmr mutuwa zeyi dukse takejin haushin tsana da kyarar data rinka nuna mishi a baya..

8:45:pm Tsaye take a kanshi tana dudddubashi yayin da idanuwanta ke kan kyakyawar fuskarshi tausayinta fall cikeda ruhinta.. Ita harga Allah tasan bata tsani blackba hasalima Ada shine Wanda tafijin dadin hira dashi byn ummihnta. Lefinshi dayane gareta na yadda yabuda baki yace ynasonta a matsayinshi na kanin bayanta girma hardana banza tabashi, yayyin shi suma ta girmesu amma inka gnta ka gansu bazaka taba cewaba hkn.. Seda tadauki kusan 20mnt a tsaye a knshi kallonshi kawai takeyi.. Juyawa tayi da niyar barin dakin kawai taji an riko hannunta.. Cak ta tsaya hadi da juyowa tasauke idanuwanta a kanshi.. Idanuwanshi kyarr na marasa lafiya yasaukesu a knta.. "Alhmdllh.." Ta furta a fili. Hannunshi na cikinnata. "sannu black.." Tace cikeda jin dadin farkawar tashi.

Murmushi yayi hawaye na gangarowa ta idanuwanshi yayin da still idanunshi na knta.. Dan tari yayi amma babu jinin ansamu nasarar tsayawarshi ..itama idanuwanta na knshi tausayinshi cikeda ruhinta..

Cikin muryar marasa lafiya yace "Anty Ina sonki wlhy da gaske nake... Kinga halinda soyayyarki ta jefani ko anty .. Mutuwa znyi kawai anty.." Dakyar mgnr ke fitowa daga bakinshi Seka kasa kunne sosai zaka gane abinda yake fadi. Hawaye masu zafine sukaci gabada zirya a kn kuncinshi yayin da dayan hannunshi ke kan kirjinshi.. Dayan kuma na cikinnata..

Cikeda tausayawa take kallonshi ita sam batamasan me zataceba ynzu yna nufin saboda sontane yashiga wannan mummunan halin.. "Ya rabbih..!" Ta furta a zuciyarta.

Turo kofar dakin sukayi suka shigo cak idanuwansu suka sauka a kan hannunsu dake cikinna juna.. Juyawar datayi taga wadanda suka shigodin gabantane ya yanke ya fadi tashiga kokarin kwashe hannunta cikinnashi ..gam ya rike hannunta kmrba Mara lafiba dukda yaga shigowarnnasu amma hkn besashi sakin hannuntaba Wani irin sanyi yakeji daya rike hannunnata yayin da wutar sonta keta Kara garwashi tana ruruwa a zuciyarshi ..dabadan shidin namijin gaske bane da tini zuciyarshi ta jima da tarwatsewa bakaramin dauriya yakeyiba a knta.... Dakyar tasamu yasaki hannun Nata.

Ganin nasu a wannan yanayin tini Mama rabi uwar yan fassara ...aiko tini ta fassara Wani abun ..
Karasawa sukayi mommah kuwa cikeda tsana take kallon jannarht din itafa daso samuntane jannarht din tadena zuwar Mata inda yaronta yake.. Dan gani takeyi kmr itada mommy ne suka sawa dannata ciwon.. Gaidasu tayi cikinsu babu wanda
End Ads