jiyewa yayi a gabanta kafin yayi hanyar fita ,binsa tayi da kallo har ya bacewa ganinta ,ajiyar zuciya tasake kafin tadawo da hankalinta kan abincin daya ajiye mata.
Bayan tagama ci ne ta kwantar da kanta akan kujerar da take zaune.
Jitayi kaman ana shinshina ta ,tana bude ido taga fonee akanta yana jujjuyawa ,kallon lokaci tayi ,sai sannan takula da rana ta kusa faduwa ,mamaki abin yabata ganin irin baccin datayi daga kwanciya ,wanda hakan yanada nasaba da tashin hankalin dasuka shiga itada ummahn ta a baya ,saheel ne ya shigo shima gidan wanda dawowarsa keanan gidan tun sanda yafita ,kallonsa tayi kanta a kasa ,domin tun sanda aka hada rayuwarsu waje guda take shakkarsa ,
"uhmm ya saheel zanje bandaki "
"uhm "
shine kawai abinda yace kafin ya tashi yayi hanyar dakinsu ,binsa tayi itama a baya ,inda yanuna mata bandakin shikuma yafito dakin yazauna.
Fitowa tayi daga bandakin kanta a sunkuye ganinsa acikin dakin ,kayan dayake hannunsa ya mika mata batareda yace komai ba, karba tayi tana dubwa .
kayan matane masu dadai kudi wanda take tunanin watakila sanda ta kwantane yazo dasu ,
"nagodee allah yasaka da alkhairi "
bai amsa mata godiyar da take masa ba ,yatshi yabar dakin domin bata damar shiryawa a dakin .
Haka rayuwar fahreeyah ta cigaba da garawa a cikin gidan saheel cikin kadaici ,babu abinda yarageta dashi ta bangaren ciyarwa da kuma bukatunta ,saidai magana bata hadasu tsakaninta dashi saidai idan ta tambayeshi ya bata amsa a aikace ,tun abin bai damunta sosai har yazam cewar a yanzu tana ganin cewa ta takurawa rayuwarsa saboda zaman ta a cikin rayuwarsa .
Yauma hakan ce takasance ,bayan ta tashi da safe taga ita kadaice kawai acikin dakin ,akan katifarta daya kawomata lokacin da tazo gidan ,yunkurawa tayi zata tashi aikuwa marar ta tayi wani irin amsawa ,gabantane yafadi dajin abinda yake shirin tunkarota ,gashi babu ummanta a kusa bare ta taimaka mata,domin duk sanda tafara al'ada mahaifiyar tqce take taimaka mata da su ,maganin juko ,dumdumen ruwan zafi da sauransu.
har ta koma zata zauna sai kuma tamike da shiga cikin bandaki domin ta gyara jikinta ,duk da tasan ba lallai bane yazo mata a sannan ba ,dan saitayi ta ciwon ciki tsawon kusan kwana uku ko biyu kafin yake zuwa ,dan tana tuna lokacin da ummahn ta ke nema mata magani akan hakan ,saidai rashin gata dasuke ciki badama suyi wani neman magani mai zurfi ,hawayene ya ziraro daga idonta data tuna zamansu itada ummah nata ,wata biyu da suka wuce ,
"wayyo ummah kinga yauma ciwonnan yadawo mun ,umma yazanyi ina kike ummah "
ganin kiran umman bazai mata ba gakuma ciwon yana cinta sai ta tashi tashiga kitchen dinsu ta tafasa ruwan zafi ta sha ,sannan ta dan tsakuri abincin da taga saheel yabari ta ci ,komawa tayi tasake kwanciya akan katifar tata tareda tausayin irin rayuwar data tsinci kanta a ciki .
Sai can wajen yamma taji shigowar saheel cikin gidan ,ta kwance tayi shiru kaman mai bacci ,ita dai tana mamakin wannan rayuwar dasukeyi ita dashi ,domin kwata kwata yakoma kaman ba saheel din data sani a baya da.
saida yagama abinda yake yi,yazo ya wuceta ya shiga bandaki ,tana kallonsa har ya shirya cikin wasu kaya farare masu matukar kyau ,karemasa kallo tayi tana ayyana irin kyau na hallitar sa mai dau kar hankalin mai kallonsa ,musamman ma mace ,
"kinci abinci ?"
mamaki maganarsa tabata tareda kuma kunya data kamata ganin yana sane da kallon da take yi masa tun da farko ,saida ta danyi jimmm kafin tace ,
"ahah "
"meyasa to ? baki gani bane ?"
"nagani "
"tohh tashi kije kici "
shiru tayi kaman mai nazari kafin ta kokarta ta tashi daga kwancen da take ,tashi tayi tamike tana cije fatar bakinta ,cikin azabar ciwon dataji ya ratsata ,duk abinda take bai kula da ita ba yajuya yabayansa ,jin yar karar data sakine yasa shi dagowa ya kalleta tareda cewa ,
"meyake damunki ?"
"babu komai "
daga haka bai sake magana ba ,yazo zai wuce ta gefen ta ,wani irin jirine ya d'ebeta tayi baya zata fadi ,kafin takai kasi taji yariketa fuskarsu tana kallon juna ,hawayene ya cika fuskarta ,kafin ta sakemasa kuka.
dagota yayi ya rungumeta a kirjinsa tareda da tallafo kanta ,numfashinta yaji yafara sama sama ,hakan yasashi kwantar ta akan gadon tana kallon sama kafin yafita daga dakin ,bai dade da fitaba yadawo da kofi a hannunsa ,zama yayi a gefenta tareda tallafota a jikinsa yana kallonta ,rufe idonta tayi tareda yin luf a jikinsa, saboda haji jiyar datake ji,dauko kafin yayi tareda cemata ,
"tashi saka wani abu a cikinki kafin nasan halin dakike ciki "
karba tayi tarada kafa kanta tafara sha ,saida tasha kusan rabi kafin ta mika masa kofin ,karba yayi ya ajiye a gefe kafin yajuyo da kansa gareta rabata yayi da jikinsa kadan yana kallon ta ,rigarta yafara d'agawa sama da nufin cireta ,inada tafara ayyanawa aranta cewar
"mai yake shirin yimin ?"
tohhh waya sani sai fah kun biyoni tukunna saimu sani abokai 😊😊😊,
(The legendary story)
📒💎↗↗🎿👿👽
written by💟 SADY-SAKHNA💟
💎💐 ..... WATA RAYUWA....💎💐
phone number:09035784150
telegram :https://t.me/joinchat/-_Qs5O8XH6cwYjQ0
whatpad :@SAKHNA03
......Dedicated to proficient writer association........
chp(15)
Dawowa tayi daga tunanin data tafi tareda rike rigar ta ,
"yahhhh saheel "
da fuskarta tayi alamar kaman zata cigaba da kukan saikuma yasake mata rigar a hannunta ,
"kar kiyi tunanin komai ,bakya ganin yanda kayanki ya baci ne ?zan taimaka mikine kiyi wanka ,amma kinga kinajin karfin jikinki ,to bari na hada miki ruwan kawai "
saida ya mike da nufin hada mata ruwanne ta kula da yanda ta bata masa kayansa ,bare kuma nata ,kunyace ta rufeta sosai inda ta saka hannunta ta boye fuskarta saboda kar su hada ido .
Saida yagyara jikinsa a bandakin kafin yafito yayi mata alamar itama ta shiga ,shikuma ya fita.
Al'amarinnasu ya fara tafiya dadai ,yakan zauna ya tambayeta ya jikinta ,sannan duk sanda yafita zai kawo mata dan kayan marmari ,da kuma magani ,da haka har jikinta yayi sauki ta koma kaman ko yaushe.
A tsaye take a kitchen tana dafa musu abinci da rana ,dan yanzu itake musu duk aikin gidan ,duk da yana hanata wani amma haka ta dauke ko wane aiki yazamana ita takeyi saboda yanayin kadaici da take tsintar kanta a ciki ,koyaushe ita kadai ce a gidan, ko fonee baya dawowa yanzu sai yayi kwana uku bayanan ,rabonta da taga saheel ya zauna a kusa da ita tun lokacin da rayi jinya ,tana warkewa magana ta daina shiga tsakaninsu kwata kwata ,zuciyarta cike da tunani ta gama abincin da takeyi ,saboda halin da take ciki ko abincin bata samu ikon cinsa dayawa ba ta ajiye shi tareda komawa daki bayam ta zuba masa nasa a kwanon da taga yana sawa a ciki .
Har yamma tayi lokacin daya saba dawowa gida yayi amma bai shigo ba ,hakalin ta ne yatashi sosai ganin lokaci yana kara wucewa ,rana ta fadi gari yayi duhu amma shiru ,ganin bataga alamar shigowarsa ne ba yasa ta komawa cikin dakin domin yin ibada.
Tana gamawa ko addu'a bata samu yiba ta kara fitowa tana lekawa ko zataga dawowarsa ,saida bacci yafara yadaukarta akan kujerar da take zaune, kafin ta ji alamar shigowar mutum ,zabura tayi ta tashi tana kallonsa ,magana ta fara yi masa ,
"yah saheel lafiya ? wani abunne yafaru "
amma ba tambayarta daya daya amsa ,saima wuceta da yayi ya wuce cikin dakin ,binsa tayi a baya cikin sanyin jiki ,fuskarta dauke da damuwa ,tsayawa tayi a bayan sa ,saboda yajuya mata baya yana kokarin rage kayan jikinsa.
Zubewa tayi akan gwiwoyinta tareda sakin kuka mai tsima zuciya ,juyowa yayi da sauri domin ganin mai yasameta ,saikuma abin yabashi mamaki ganinta akan gwiwoyinta ,tambayarta yafara yi,
"ke menene yasameki ?
dago jajayen idanunta tayi wanda daga ganinsu dama sun tara abu dayawa ,
"yah saheel inaso kayafewa ummah gameda hukuncinta akanka ,na aura maka ni batare da tunanin zaka takura ba ,sannan nima kayafemin saboda kasancewa ta acikin wanda suka shigo rayuwarka ,lokacin da nazo wajennan nayi tunanin zan samu farin ciki ..........
saidai bahaka bane ,domin bazai yiyu ka ka takurawa wani ba kai kasamu farinciki ........
nayi kokarin guduwa na koma wajen ummah ta ,saidai kuma natuna abinda ummah ta ,ta taba fadamin watarana cewar;
"fahreeyah bazai yiyu nabar wajennan ba ,domin kaman yanda haramunne matar aure ta fita daga gidan mijinta batare da izinin sa ba ,haka ma baiwa ko bawa haramunne ya gudu daga wajen uban gidansa "
narike wannan maganar a cikin raina ,wanda nasan a yanzu ina matsayin matar aurenne ,wannan maganar ce ta yimin katanga ga barin gidannan ,sannan ni shaidace akan cewa ba abinda ka rageni dashi tunsanda na kasance a karkashinka ,saidai abu daya da har yau tun tasowa ta a rayuwata na rasa shi ,shine farinciki ,ina kara baka hakuri akan shafa maka wannan mummunar kadarartawa a rayuwarka ,saboda nasan kaima karasa wani abu tunda na shigo gidannan wanda a da ba haka kke ba ,....😩😩😩......kayi hakuri yaya saheel "
numfashinta har sama sama yake saboda tsabar kukan datayi ,wanda yaci karfinta sosai ,rikota yayi tareda mannata a kirjinsa yana babbuga bayanta da hannunsa ,domin ko bakinsa ya gaza budewa bare ya rarrasheta ,ko kuma ya fahimtar da ita abinda yake zuciyarsa.
Jin ya riketa gam a jikinsa kuma ya yi shirune yasa ta dagowa kanta tana kallonsa ,shima kallonnata yake ,kafin yakai fuskarsa kusa da fuskarta ,jin harshensa tayi yana lashe hawayen dake zuba daga idonta kana ya sauka har wajen bakinta ,...........bakinsu ya hade waje daya tareda zura mata harshensa.....。。。。
gabobin jikinta da kuma tunaninta ne suka bijiremata a wannan lokacin ,ta hanyar amincewa da bakon yanayin dayake shigo musu ba tareda izinin ta ba ,duk abinda yake mata tana jinsa har takai ga ya zarce inda yakamata ya tsaya ,amma kuma zuciyarta taki bata daman tsayar dashi ................
jinta tayi a wata duniyar da bata taba jin labariba ,ko tsintar kanta a ciki ba ,saidai gashi yanzun yayannata yana aikata batareda saninta ba .............tunaninta ne ya tsaya cakkkk sanadiyyar wani irin bakon al'amari da ya ziyarci cikin jikinta ,wani irin kara ta saka ,kafin wani duhu ya rufe ganinta gabaki daya ................
A bangaren saheel kuwa,duk yanda yayi kokarin nisanta daga inda take saida hakan ya faru,lokacin dayaji dumin jikinta a nasa sai hankalinsa yatashi matuka ,har takai ga yakasa hana gangar jikinsa daga abinda take muradi ,cikin salo na musamman yake sarrafa dukkan gabban jikinta,lokacin da yakaiga shiga mashigar rayuwarta sai ya kasance yana yaki da zuciyarsa akan hana ta abinda take shirin aikata ,ganin bazai samu damar tsayar da ita ba ,saikuma kwakwalwarsa ta fara tsammanin rashin amincewa daga wajen fahreeyah ,amma babu wani tirjiya da kin amincewa daya fuskanta daga wajenta ,saima sakar masa jiki da tayi tareda bashi dukkan ragamar rayuwar ta ,lokacin da isa ga cikin rayuwartane yaji wata kara da ta keta cikin kansa ,saidai a halin dayake ciki bashida ikon karbar duk wani uzuri dazai iso gareshi ,barekuma har yayi tasiri a gareshi ..........
Bayan dawowarsa daga tafiyar dayayine ya kula da jikin fahreeyah da babu alamar motsi a taredashi ,zabura yayi ya mike tareda juyo da fuskarta izuwa gareshi ,
" wayyo me na aikata haka?"
(The legendary story)
📒💎↗↗🎿👿👽
written by💟 SADY-SAKHNA💟
💎💐 ..... WATA RAYUWA....💎💐
phone number:09035784150
telegram :https://t.me/joinchat/-_Qs5O8XH6cwYjQ0
whatpad :@SAKHNA03
......Dedicated to proficient writer association........
chp(16)
Jijjigata yafara yi amma shiru babu alamar zata farka daga suman da tayi ,tashi yayi ya nufi bandaki ya hada ruwan wanka mai dan zafi kafin yadawo ya dauke ta kana ya kaita bandaki .
Cikin nutsuwa yake tafiyar da duk wata gaba ta jikinta saboda tsoron sake ji mata ciwo a karo na biyu,wani irin ajiyar zuciya ta saki sakamakon ruwan daya ziyarci fatar jikin ta ,shehsekar kuka tafara a hankali ,wanda hakan ya tabbatar da cewa ta tuna abinda ya faru da ita sannan yanayin jikinta ya tabbatar da cewa ta jin jiki.
Dago idonta tayi suka hada ido da saheel wanda shima dama kallonta yake ,da fuskarsa yayi mata alamar bada hakuri sakamakon har sannan bakinsa yagaza cewa komai ,mayar da idonta tayi ta rufe ,har yagama yimata wankan bata sake kallonsa har ya daukota suka dawo daki ,wata doguwar riga marar nauyi yasaka mata mai shara shara ,kafin yagyara mata kwanciya akan gadonnasu .
kallonsa tayi da mamaki jin yanda yake bata hakuri akan abinda yafaru ,domin batayi tsammanin zai yi magana ba ,
"FARYAH kiyi hakuri da abinda yafaru ,hankalina ya gushe a lokacin ina .......mai ....baki hakuri "
tsayawa yayi da hakurin dayake bata ganin murmushi akan fuskar ta 😊,
"wannan shine1dalilin dayasa kake kauracemin ? saboda kar ka rasa nutsuwarka a kusa dani ? "
"eh.....hh faryah ina tsoron aikata miki abinda nariga na aikata shiyasa bana zama kusa dake .........saidai aikin gama ya gama a halin yanzu wanda nariga na aikata ............."
katseshi tayi da cigaba da yake fada kafin tace ,
"yah saheel ka daina bani hakuri dan ka dau abinda yakasance mallakinka ,yanzu ina cikin farinciki daya kasance ba fushi kke dani ba ,kayine da wani dalili ,tun lokacin dana gane haka da baka cutu har zuwa yanzuba "
mamaki yaji dajin furucinta ,"kenan ta san wani abu akan wannan lamarin "yafada a cikin ransa ,
kaman tasan mai yake sakawa acikin ransa kuwa ,
"nasan kayi mamakin furucina koh ?😊😊,duk da nakasance wacce bata tashin cikin kawaye ba amma mahaifiyata tabani matsayi biyu a wajenta ,na uwa,dakuma na abokiya ,tasanar dani duk wani kalubale dazan fuskanta haske akansa ,hakan yasa lokacin da naji abinda kake aikata min banyi kokarin hanaka ba ,sai kawai na kudura a raina ajiyarka zaka karba a wajenna sai kawai na shirya taryar abinda zai biyo baya a zafin dazan ji ,domin ummah ta sanar dani wata magana lokacin da za'a daura aurenmu da daddare ,
"""fahreeyah inaso ki budemin kunnenki kiji mai zan fada;karki sabawa mijinki matsawar ba sabon ubangiji ya umarceki dayi ba ,sannan karki hana shi jikinki indan yabukaci hakan ,sannan kiyi hakuri da halin dazaki shiga a lokacin ,komai zai wuce watarana """
"hakanne yasa nasaka shi a cikin jerin abubuwan dazasu kasance abin tunawa a rayuwata "
rugumota yayi a jikinsa tare da saka kansa a gefen wuyanta yana shakar iskar data fito daga cikin gashinta ,
"faryah ke ta musamman ce ,hakika duk wanda yasameki a matsayin abokiyar rayuwa ya taki sa'a babba ,nagodee da fahimtar ki a gareni ,KE TAWACE HAR ABADA ,kuma nayi alkawarin baki kariya dakuma kulawa har karshen rayuwata ,zan zauna dake a kowane hali matsawar muna numfashi faryah nayimiki wannan alkawarin "
kara kankameta yayi a jikinsa har saida tayi yar kara ,dagowa ya da sauri tareda tambayarta menene ? Murmushi tayi masa tareda cewa cikin muryar shagwaba ,
"yunwa nakeji ,kuma nakasa motsawa "
"ohh shine dama yasaki yin kara ?
"uhm "
"ni nayi tsammanin ko matseki nayine ai ,bakida matsala idan abincine bari naje na kawo miki ,kar ki tashi kinji ?"
"tohh "
"yawwa sarauniyata "
"sarauniya kuma ? nidin ?"
"eh mana ,karki damu dayawan magana ,baki da lafiya ,bari na dawo yanzu ".
Yinin ranar fahreeyah batayi komai ba domin duk wani abu da take bukata daga fada yake kokarin yimata shi ,idan ta tashi to wani laluririn zatayi shima sai ya taimaka mata ,koda kuwa bata bukatar hakan .
Bayan sati daya da faruwar sabon al'amari tsakanin wannan ma'urata sai yazamana shakuwa da shiga tsakaninsu sosai ,koyaushe suna tareda juna ,yanzunma saheel ne a zaune kan kujera fahreeyah kuma na kitchen tana hada abinci ,batayi tsammani sai jinsa tayi a bayanta ,
"ahhhh yah saheel abincin zai kone fah "
"idan bake kika koneba banida matsala da hakan "
"uhm to kabari na gama tukun "
"idan kuma bazan iya jiraba fah ,kincemin ba yunwa kike ji ba ai ,to idanni kike dafawa ai kinsan ba wannan yunwar nakeji ba ........."
"uhm kayi shiru haka naji toh ",
ajiye abincin sukayi tareda lulawa inda suka ga yafimusu abincin.
Fahreeyah ce ita kadai a cikin gidan kasancewar rana ta fara zamanne ya isheta sai tashi tana zaga bayan gidannasu domin samun abinda zai debe mata kewa ,wani lambu gefe da gidannasu taje ta zauna ita kadai tana tunanin yanda rayuwarta ta sanja daga bakin ciki zuwa farinciki ,murmushi ita kadai take fitarwa daga fuskarta ,wanda duk wanda yaganta yasan tana farinciki ,wata k'ara da tajine yasa tashi da sauri tana waige waige kozata gano daga inane ,kuma da alama muryar macene mai karancin shekaru wanda take cikin tsaka mai wuya ,bin karar take har tazo ga wani waje ta labe tana ganin mai yake faruwa da yarinyar,wasu mazane masu jikin karfi suka daddaureta wani kuma na dukanta akan sai ta tashi .
Azabar da taga ana ganawa yarinyarne yasata rufe bakinta domin kar muryarta ta tona mata asiri ,jikinta ne yafara rawa har takai ga tazame daga inda take tsaye ,karar faduwarta ne yajawo hankalin mazan daga inda suke ,itama kuma a lokacinne ta dago da niyyar tashi daga wajen ,idanuwansune yahadu da nata ,inda tayi sauri juyawa da gudu ,amma kashh domin kafin takai ga barin wajen har suncimmata cikin zafin nama irin na yan maza.
Tsayawa tayi tana karemusu kallo cikin tsoro ,ganin yanda suke zagayata kamar sun samu nama ,ja da baya take yi suna kara binta suma ,fuskarsu babu alamar tausayi bare tasaka ran zasuji rokonta idan tayi niyyar yi ,bata gama tunanin mafitar datake kokarin samu ba taji wani abu yadaki tsakiyar kanta ,take wani duhu ya lullube ganinta ta fadi kasa sumammiya ............
(The legendary story)
📒💎↗↗🎿👿👽
written by💟 SADY-SAKHNA💟
💎💐 ..... WATA RAYUWA....💎💐
phone number:09035784150
telegram :https://t.me/joinchat/-_Qs5O8XH6cwYjQ0
whatpad :@SAKHNA03
......Dedicated to proficient writer association........
chp(17)
Saheel ne a zaune a bakin gidansu gefensa kuma fonee ne a zaune shima.Dukkansu damuwace kwance akan fuskarsu ,da alama sun rasa wani abu mai muhimmanci a garesu ,saheel ne yayi