x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 3 - KULU

  • 6001 words
  • 9000 words
  • Out of 28650 words

Category: Tale Stories

Views 148

29 Aug 2025
Start ads
After Image Ads
ba, har ya zuwa yanzu..


More comments more Typing


*Riamcool ce*
[7/28, 7:05 PM] RIAMCOOL: *KULU*

*By: RIAMCOOL*


*Mikiya writter's Association*



*Bismillahirrahamanirahim*


*P.9&10*



Kwanciyata na gyara ina ƙara jan dogon numfashi wan da nake jin ya sarƙafe, a daren ranar bacci sai dai ɓarawo ne yai nasarar ɗaukana



Washe gari ko da na tashi dukkan wata damuwata nai yunƙurin ɓoyewa, kasancewar shawarar da Diyana ta bani, sannan tai Mani Alqawarin zata kasance dani a duk inda nake wannan ya saka hankalina kwanciya duk da banda yaƙinin inda za a kaini zan rayu, na tabbatarwa kaina da cewar inda zan tafi a can mutuwa zata riskeni, nakan ɓoye nayi kuka koda zan samu zuciyata ta lafa da raɗaɗin azabar da take man



Bayan kwanaki biyu Talatuwa ta dawo da Shu'aibu yai maganar a shirya KULU washe gari da safe za a wuce da ita, sannan anan take ya baiwa Mamma Khubrah kuɗaɗe a ƙalla sunkai 300k wan da sai da ta ruɗe, tsabar daɗi,a washe garin ranar tun kafin Asuba ta tayar dani,na shirya Abincin mai rai da lafiya ta bani, zaune nake na tanƙwashe ƙafafuwana, hawaye cike taf a idanuwana wan da nake jin zuciyata na ƙara azalzala da wutar takaici "Mamah Khubrah" na kira sunanta a hankali hawaye na malala a kwarmin idanuwana da na'am ta amsa tana jifana da wani matsiyacin kallo wanda ya sakani haɗiye abinda ya tokare man maƙoshi



Da ƙyar na iya buɗe bakina ina furta "Mama Khubrah shin wane laifi na aikata maki da kika zaɓi ki siyar dani ina ƴar Adam mai daraja da ƴanci kika zaɓi ki tozarta ni ta hanyar siyar dani,na tabbatar da don na kasance Ƴar tsintuwa ƙasƙantacciya marar daraja da ƴan........" ban idasa ba sakamakon wani gigitaccen mari da ta sakar man wan dai yai sanadiyar dakatar da duk wata kafa ta jikina na wucin gadi



"KULU ke har kina da bakin magana ki sani ko mi naga damar yi da rayuwarki ba kida ƴancin bude baki kiyi magana, ke ɗin kin kasance tamkar baiwa ce a wurin to naji bani ra'ayinki Don haka na zaɓi siyar dake a can kije masarauta kiyi bautar mai digi, anyi rayuwarki ne dan kiyi bauta da wahala" na tsinkayi kalmominta wadan da nake jinsu tamkar ɗigar darma a zuciyata, tabbas na san a maganganun ta akwai ƙamshin gaskiya, na tabbatar da Baba na nan ba zai taɓa barin haka ta faru ba, sai dai mutuwa mai yankan ƙauna


Hawayen da ke ambaliya a kuncina na share ina kawar da kaina daga kallon da take man, ko da gari ya waye shirye nake da bakon kayana, ƙarfe tara nasafe kamar yadda Shu'aibu ya faɗa yazo, za a wuce dani ,duk muzgunawar da gidan suke mani sai naji zuciyata ta karye wasu hawaye Masu raɗaɗi sun zubo man na rabuwa da su ko ba komai na san nan ya fiye man inda zan tafi, haka suma su Zainab ɗin ba su san in da zan tafi ba sai da Mamah Khubrah ta sanar dasu nan take yanayinsu ya sauya ko ba komai suma sun ji ba daɗi dan dai babu yanda za suyi da Mahaifiyarsu ne, da kanta Mamah Khubrah ta yafo mayafi ta rakoni wajen Shu'aibun da ke tsaye shi da BINTU wacce take ta sharɓar hawaye, duk yanda nake jin tausayin kaina sai naji nafi jin na BINTU iya Allah ya kiyaye hanya kaɗai Mamah Khubrah tai mana ba tare da ta kalleni ba ta koma a ciki



kamar wasu Munafukai haka Shu'aibu yabi damu ta bayan gari wan da dukkamu babu wani wanda ke cewa wani kanzil tsakanina da BINTU
[10/23, 8:52 PM] CUTIE~RIAM: https://chat.whatsapp.com/GcmnE97DYD2CazxjAdld2n

*KULU*

*By: RIAMCOOL*


*Mikiya writter's Association*



*Bismillahirrahamanirahim*


*P.9&10*



Kwanciyata na gyara ina ƙara jan dogon numfashi wan da nake jin ya sarƙafe, a daren ranar bacci sai dai ɓarawo ne yai nasarar ɗaukana



Washe gari ko da na tashi dukkan wata damuwata nai yunƙurin ɓoyewa, kasancewar shawarar da Diyana ta bani, sannan tai Mani Alqawarin zata kasance dani a duk inda nake wannan ya saka hankalina kwanciya duk da banda yaƙinin inda za a kaini zan rayu, na tabbatarwa kaina da cewar inda zan tafi a can mutuwa zata riskeni, nakan ɓoye nayi kuka koda zan samu zuciyata ta lafa da raɗaɗin azabar da take man



Bayan kwanaki biyu Talatuwa ta dawo da Shu'aibu yai maganar a shirya KULU washe gari da safe za a wuce da ita, sannan anan take ya baiwa Mamma Khubrah kuɗaɗe a ƙalla sunkai 300k wan da sai da ta ruɗe, tsabar daɗi,a washe garin ranar tun kafin Asuba ta tayar dani,na shirya Abincin mai rai da lafiya ta bani, zaune nake na tanƙwashe ƙafafuwana, hawaye cike taf a idanuwana wan da nake jin zuciyata na ƙara azalzala da wutar takaici "Mamah Khubrah" na kira sunanta a hankali hawaye na malala a kwarmin idanuwana da na'am ta amsa tana jifana da wani matsiyacin kallo wanda ya sakani haɗiye abinda ya tokare man maƙoshi



Da ƙyar na iya buɗe bakina ina furta "Mama Khubrah shin wane laifi na aikata maki da kika zaɓi ki siyar dani ina ƴar Adam mai daraja da ƴanci kika zaɓi ki tozarta ni ta hanyar siyar dani,na tabbatar da don na kasance Ƴar tsintuwa ƙasƙantacciya marar daraja da ƴan........" ban idasa ba sakamakon wani gigitaccen mari da ta sakar man wan dai yai sanadiyar dakatar da duk wata kafa ta jikina na wucin gadi



"KULU ke har kina da bakin magana ki sani ko mi naga damar yi da rayuwarki ba kida ƴancin bude baki kiyi magana, ke ɗin kin kasance tamkar baiwa ce a wurin to naji bani ra'ayinki Don haka na zaɓi siyar dake a can kije masarauta kiyi bautar mai digi, anyi rayuwarki ne dan kiyi bauta da wahala" na tsinkayi kalmominta wadan da nake jinsu tamkar ɗigar darma a zuciyata, tabbas na san a maganganun ta akwai ƙamshin gaskiya, na tabbatar da Baba na nan ba zai taɓa barin haka ta faru ba, sai dai mutuwa mai yankan ƙauna


Hawayen da ke ambaliya a kuncina na share ina kawar da kaina daga kallon da take man, ko da gari ya waye shirye nake da bakon kayana, ƙarfe tara nasafe kamar yadda Shu'aibu ya faɗa yazo, za a wuce dani ,duk muzgunawar da gidan suke mani sai naji zuciyata ta karye wasu hawaye Masu raɗaɗi sun zubo man na rabuwa da su ko ba komai na san nan ya fiye man inda zan tafi, haka suma su Zainab ɗin ba su san in da zan tafi ba sai da Mamah Khubrah ta sanar dasu nan take yanayinsu ya sauya ko ba komai suma sun ji ba daɗi dan dai babu yanda za suyi da Mahaifiyarsu ne, da kanta Mamah Khubrah ta yafo mayafi ta rakoni wajen Shu'aibun da ke tsaye shi da BINTU wacce take ta sharɓar hawaye, duk yanda nake jin tausayin kaina sai naji nafi jin na BINTU iya Allah ya kiyaye hanya kaɗai Mamah Khubrah tai mana ba tare da ta kalleni ba ta koma a ciki



kamar wasu Munafukai haka Shu'aibu yabi damu ta bayan gari wan da dukkamu babu wani wanda ke cewa wani kanzil tsakanina da BINTU, sosai muka ci uwar tafiya kafin mu fita daga cikin garimmu a lokacin mun jigata sosai da tafiya ga ƙishi ga yunwa, a haka har muka isa inda aka jejjera amalanke, kayammu muka zuba a ɗaya daga ciki sannan muka shiga, kallona BINTU tayi tuni hawaye suka wanke mata fuska tana ɗora hannayenta bisa kai ta kurma ihu tana faɗin "na higesu ni BINTU mutuwa ba ki man rana ba kin rabani da uwata da ubana yau gahi an hiyar dani"


ni kaina hawayen naji suna neman zubar min amma sai dai dole nai ƙoƙarin shanyesu ina taune leɓena na ƙasa, tare da furta sunayen Allah

Muna ji muna gani haka muka dinga tafiya har Allah ya iso damu cikin birni a lokacin ne Shu'aibu ya siya mana Abinci wanda da ƙyar muke tura shi ,daga nan mota muka hau wacce za ta kaimu har garin OYO tafiya bata wasa muka yi ba, dan Sallah ce kaɗai ke tsayar damu, sosai na jigata naji cikina ya juye na fara zazzaga Amai tamkar zan amayar da hanjin cikina, da tausayi Bintu ta dinga yi man sannu ɗaga kaina kawai na iya yi, wani dogon tsaki Shu'aibu ya ja yana furta "dan uwar ki lashe aman da kikayi kin wani ɓatawa mutane mota, ki lashe ko na yi miki lilis a motar nan"


hawaye tuni suka ƙara jiƙa man fuska ina furta "kayi haƙuri idan an fita zan gyara motan amma bazan iya lashewa ba"


ƙwafa kawai yaja yana juyawa, ba da jimawa ba muka sauka in da Bintu ce ta gyara inda nayi Wa amai, lkcn dare har yayi, hakan yasa Shu'aibu cewar mu biyo shi,zuciyata cike da ɗar ɗar muka bisa tare da hawan adai daita ya kaimu wani guri, ɗan ƙaramin gida ne Shu'aibu ya kaimu wan da cikinsa ɗaki ɗaya ne kacal, gashi ana tsuga ruwan sama kamar da bakin ƙwarya, shiga mu kayi ɗakin muna muzurai dan tsoro, wani kalar kallo Shu'aibu ya bimu dashi yana murmushin gefen baki, a hankali ya ƙara so gabanmu yana saka hannunsa yana shashafa mu tare da lumshe idanuwa, "Innalillahi miye haka ka daina dan Allah babu kyau" na faɗa ina girgiza masa kai hawaye na zuba




"Zan ci uwar ki kika sake magana, wllhy dole ne na taste ɗinku kafin na kaiku gidan arnaye waɗanda basa dungura goshinsu a gabas na tabbatar duk sai sun dinga kashe dare daku, to nima yau zan kashe arna daku" ya faɗa yana washe baki, ganin yana taɓa dukiyar Fulani su, kuka Kulu da Bintu suka saka yayin da sukai ƙoƙarin ƙwatar kansu amma sam sun gaza, wani kalar ihu suka ji Shu'aibu ya fasa yana ja da baya, nan take idanuwansa suka fara kakkafewa ya faɗi, wani kalar ajiyar zuciya na saki ina murmushi tare da furta "Diyana"



banji an amsa ba hakan ya sakani sulalewa ƙasa ina kwanciya bacci na ɗibata, sai da gari ya ɗan fara haske sannan na buɗe idanuwana bakina ɗauke addu'a Bintu na tayar muka fita sai dai babu ruwa hakan ya saka muka ɗauki ruwan roba mu kayi arwallah, har muka ƙarashe sallah Shu'aibu bai tashi ba, nan take gabana ya faɗi na fara tunanin karfa ace Diyana tayi halin nata


ina cikin tunani haka muka ji yana tari tare da miƙewa, yana hamma, ruwan ya ɗauka yana fita ya wanke fuska da baki, kallomu yai yandaa faɗin "idan za mu fita ya zama wajibinku ku cire hijabbanku, sannan inda zan kaiku ku kiyaye wani ya gano cewar ku musulmai ne, idan aka gano tabbas kun kaɗe,"


shiru mu kayi yana faɗin mu tashi mu fita, Hijjabin muka cire wasu hawaye Masu zafi na biyo kuncina "ya Allah" na furta a hankali tare da tunanin wane shafin kundin ƙaddarar zan buɗe a yanzu, baya ga cikakken littafin ƙaddarar dana ƙarasar a baya,



tamkar wacce aka zarewa lakka haka na bi bayansa muna fita wata motar muka sake hawa wacce kwana mu ɗaya da yini sannan muka sauka, muna sauka, muka hau a dai daita ya kaimu wani waje, inda ga mutane nan da dama ko wane a dudduƙe wan da mafi akasari su duk ƴam mata ne, layi Shu'aibu yabi tare da umartar mu durƙusa mu duƙar da kawunnanmu, layi ne yazo kan Shu'aibu nan take aka gama cinikummu ya tafi, dukkamu durƙushe muke ga wata uwar rana da ake yi wanda tuni muka fara gumi zufa na tsiyayya mun sha baƙar wahala kafin azo da wata ƙatuwar mota ta Alfarma wacce tun da nake ban taɓa ganin kalarta ba, cikin ta aka zuzzuba mu muka fara ɗaukar hanya, manmanyan gidaje muka dinga ketawa wan da a iya rayuwata ban taɓa tunani da akwai kalar su a duniya, nan na shafa'a wajen kallo,



wani danƙareran get muka ga an shiga ciki wan da nan take zufa ta fara yanko man gabana ya tsananta faɗuwa ,.....................



*RIAMCOOL ce*


Writer of


*RUSHEWAR RAYUWA*

*BAYAN WUYA*

*ANYA UBA NE*


And now

*KULU*
[10/23, 9:00 PM] CUTIE~RIAM: https://chat.whatsapp.com/GcmnE97DYD2CazxjAdld2n

*KULU*

*By: RIAMCOOL*


*Mikiya writter's Association*



*Bismillahirrahamanirahim*


*P.9&10*



Kwanciyata na gyara ina ƙara jan dogon numfashi wan da nake jin ya sarƙafe, a daren ranar bacci sai dai ɓarawo ne yai nasarar ɗaukana



Washe gari ko da na tashi dukkan wata damuwata nai yunƙurin ɓoyewa, kasancewar shawarar da Diyana ta bani, sannan tai Mani Alqawarin zata kasance dani a duk inda nake wannan ya saka hankalina kwanciya duk da banda yaƙinin inda za a kaini zan rayu, na tabbatarwa kaina da cewar inda zan tafi a can mutuwa zata riskeni, nakan ɓoye nayi kuka koda zan samu zuciyata ta lafa da raɗaɗin azabar da take man



Bayan kwanaki biyu Talatuwa ta dawo da Shu'aibu yai maganar a shirya KULU washe gari da safe za a wuce da ita, sannan anan take ya baiwa Mamma Khubrah kuɗaɗe a ƙalla sunkai 300k wan da sai da ta ruɗe, tsabar daɗi,a washe garin ranar tun kafin Asuba ta tayar dani,na shirya Abincin mai rai da lafiya ta bani, zaune nake na tanƙwashe ƙafafuwana, hawaye cike taf a idanuwana wan da nake jin zuciyata na ƙara azalzala da wutar takaici "Mamah Khubrah" na kira sunanta a hankali hawaye na malala a kwarmin idanuwana da na'am ta amsa tana jifana da wani matsiyacin kallo wanda ya sakani haɗiye abinda ya tokare man maƙoshi



Da ƙyar na iya buɗe bakina ina furta "Mama Khubrah shin wane laifi na aikata maki da kika zaɓi ki siyar dani ina ƴar Adam mai daraja da ƴanci kika zaɓi ki tozarta ni ta hanyar siyar dani,na tabbatar da don na kasance Ƴar tsintuwa ƙasƙantacciya marar daraja da ƴan........" ban idasa ba sakamakon wani gigitaccen mari da ta sakar man wan dai yai sanadiyar dakatar da duk wata kafa ta jikina na wucin gadi



"KULU ke har kina da bakin magana ki sani ko mi naga damar yi da rayuwarki ba kida ƴancin bude baki kiyi magana, ke ɗin kin kasance tamkar baiwa ce a wurin to naji bani ra'ayinki Don haka na zaɓi siyar dake a can kije masarauta kiyi bautar mai digi, anyi rayuwarki ne dan kiyi bauta da wahala" na tsinkayi kalmominta wadan da nake jinsu tamkar ɗigar darma a zuciyata, tabbas na san a maganganun ta akwai ƙamshin gaskiya, na tabbatar da Baba na nan ba zai taɓa barin haka ta faru ba, sai dai mutuwa mai yankan ƙauna


Hawayen da ke ambaliya a kuncina na share ina kawar da kaina daga kallon da take man, ko da gari ya waye shirye nake da bakon kayana, ƙarfe tara nasafe kamar yadda Shu'aibu ya faɗa yazo, za a wuce dani ,duk muzgunawar da gidan suke mani sai naji zuciyata ta karye wasu hawaye Masu raɗaɗi sun zubo man na rabuwa da su ko ba komai na san nan ya fiye man inda zan tafi, haka suma su Zainab ɗin ba su san in da zan tafi ba sai da Mamah Khubrah ta sanar dasu nan take yanayinsu ya sauya ko ba komai suma sun ji ba daɗi dan dai babu yanda za suyi da Mahaifiyarsu ne, da kanta Mamah Khubrah ta yafo mayafi ta rakoni wajen Shu'aibun da ke tsaye shi da BINTU wacce take ta sharɓar hawaye, duk yanda nake jin tausayin kaina sai naji nafi jin na BINTU iya Allah ya kiyaye hanya kaɗai Mamah Khubrah tai mana ba tare da ta kalleni ba ta koma a ciki



kamar wasu Munafukai haka Shu'aibu yabi damu ta bayan gari wan da dukkamu babu wani wanda ke cewa wani kanzil tsakanina da BINTU, sosai muka ci uwar tafiya kafin mu fita daga cikin garimmu a lokacin mun jigata sosai da tafiya ga ƙishi ga yunwa, a haka har muka isa inda aka jejjera amalanke, kayammu muka zuba a ɗaya daga ciki sannan muka shiga, kallona BINTU tayi tuni hawaye suka wanke mata fuska tana ɗora hannayenta bisa kai ta kurma ihu tana faɗin "na higesu ni BINTU mutuwa ba ki man rana ba kin rabani da uwata da ubana yau gahi an hiyar dani"


ni kaina hawayen naji suna neman zubar min amma sai dai dole nai ƙoƙarin shanyesu ina taune leɓena na ƙasa, tare da furta sunayen Allah

Muna ji muna gani haka muka dinga tafiya har Allah ya iso damu cikin birni a lokacin ne Shu'aibu ya siya mana Abinci wanda da ƙyar muke tura shi ,daga nan mota muka hau wacce za ta kaimu har garin OYO tafiya bata wasa muka yi ba, dan Sallah ce kaɗai ke tsayar damu, sosai na jigata naji cikina ya juye na fara zazzaga Amai tamkar zan amayar da hanjin cikina, da tausayi Bintu ta dinga yi man sannu ɗaga kaina kawai na iya yi, wani dogon tsaki Shu'aibu ya ja yana furta "dan uwar ki lashe aman da kikayi kin wani ɓatawa mutane mota, ki lashe ko na yi miki lilis a motar nan"


hawaye tuni suka ƙara jiƙa man fuska ina furta "kayi haƙuri idan an fita zan gyara motan amma bazan iya lashewa ba"


ƙwafa kawai yaja yana juyawa, ba da jimawa ba muka sauka in da Bintu ce ta gyara inda nayi Wa amai, lkcn dare har yayi, hakan yasa Shu'aibu cewar mu biyo shi,zuciyata cike da ɗar ɗar muka bisa tare da hawan adai daita ya kaimu wani guri, ɗan ƙaramin gida ne Shu'aibu ya kaimu wan da cikinsa ɗaki ɗaya ne kacal, gashi ana tsuga ruwan sama kamar da bakin ƙwarya, shiga mu kayi ɗakin muna muzurai dan tsoro, wani kalar kallo Shu'aibu ya bimu dashi yana murmushin gefen baki, a hankali ya ƙara so gabanmu yana saka hannunsa yana shashafa mu tare da lumshe idanuwa, "Innalillahi miye haka ka daina dan Allah babu kyau" na faɗa ina girgiza masa kai hawaye na zuba




"Zan ci uwar ki kika sake magana, wllhy dole ne na taste ɗinku kafin na kaiku gidan arnaye waɗanda basa dungura goshinsu a gabas na tabbatar duk sai sun dinga kashe dare daku, to nima yau zan kashe arna daku" ya faɗa yana washe baki, ganin yana taɓa dukiyar Fulani su, kuka Kulu da Bintu suka saka yayin da sukai ƙoƙarin ƙwatar kansu amma sam sun gaza, wani kalar ihu suka ji Shu'aibu ya
End Ads