"Eh nafad'a maka duk Abunda Zakayi kaje kayi, Kuma idanbakabar gidannan ba wallahi zansaka karnuka sumaka Rashin mutunci,"
Girgiza kansa yayi yabar gidan Ransa harwani suya takemasa yanzu yakejin dana sanin had'a Zuri'arsa da Alhaji mansur amma koyanzu da lokaci dolene awarware Auran damacan Adeel bason Auran yakeba, mom Kuwa saik'ara zugashi take,
"Sosai naji zafin hakan wllahi dankawai Banda Abunda zanyine dana d'auki mataki kanta Kuma kaima kanada laifi meyasa zakazuba Ido indakakeda dama kabari ayiwa iyayenka rashin mutunci,"?
"Allah Sarki Khairynaaaaaa zuciyarki Maikyau ce Wllh Ina godewa Allah daya mallakaminke, kinga manta da zancen kawai kwanta kihuta Bari nafita K'arb'o sak'ona,"
.........
Cikin sati d'aya Abid yarame dukyawani susuce kallo d'aya zakamasa kasan yanada damuwa, Tanbayar duniya Ummeensa tamasa amma ansar d'ayace bakomai hakanyasa takai zancen gun kakansa Maimartaba, tsaresa yayi da tanbaya Harsaida yafad'a masa Naina yakeso Saidai kuma yalura kamar tanada Wanda takeso,
Dariya Maimartaba yayi"haba saikace ba Namiji ba ai matsoraci baya Zama gwani kuma zankirata dakaina zanyi mata magana"
Yarda Maimartaba yace hakan Kuwa Akayi domin taraduka family d'in akayi dukansu hardasu Adeel da matansa kowa ya hallara itakawai akejira, can saigata tashigo da sallama sanye take Cikin less dark maroon Wanda yayi matik'ar ansar fatar jikinta, sai k'aramin gyaledata yana kanta dawowarta kenan daga gun Aiki, "kuyi hak'uri khakhus go slow ne yarik'eni Allah yasa lafiya irin Wannan taron hakan nagaggawa," naina tafad'a tana k'ok'arin zama k'asa kusada Khairy sunayiwa juna murmushi,
"Waidama kece akasani zaman jira haka? Toni inaruwana da Abunda yashafeku, dahar Za'a katsemin uzurina asakani jiran wata banza,"cewar Azma tana yamutsa fuska
"Yakai Wanda kikama Adeel," yafad'a yana kwab'e fuska Alamar kishi
Dariya tasaki"oh ya Abid rigima nifa yanzu nafahimce bana wani k'aunar Adeel Kawai haukan KURUCIYA ne"
"Kintabbata"
"Sosai inadakai ai magana tak'are Kuma my soul mate"
"I like this name"
"Me too,"
"To sarakunan Rashin Kunya" Cewar Hajiya mama
Guduwa Naina tayi sukuwa suka saka dariya...
BAYAN SHEKARA D'AYA
Anyi Auren Naina da Abid soyayya sukebugawa sosai Yanzu haka tanada cikinsa, inda Khairy kuwa yaranta biyu,
Daddy nagani Cikin tashin hankali domin kuwa Kud'insa masu yawan gaske danashi Dana jama'a dayak'arb'o dominyin canji duka dollars d'in sukab'ata, Koda zai'a Saida komai nasa korabin biyan bashin mutane bazasuyi ba tashin hankali yasashi fad'uwa yasuma akawuce dashi Asibiti masu Kud'i kuwa suntabbatar sai Anbiyasu Kuma baida Hanyar Samun Kud'in hakan yasa ciwonsa tsananta,
Tafiya bawan Allan keyi ga yunwa ga Rana gazafi kwatsam saiya hangi jaka gefen hanya yajuya ko Ina bakowa zuwa inda jakar mutumin yayi yaduba ganin Manyan Kud'ine Saida yatsorata domin Arayuwarsa baitab'a ganin dollars ba d'auka yayi yanufe gidansa baifad'awa kowaba dama gidan shine Kawai matarsa batanan cikeda tsoro da zulmi yayi bacci zuwa safiya yashirya yatafi Gidan redi'o mafi kusa yace asaka cigiya idan ansamu maisu Afad'amasa nanma suke fad'amasa Ankawo sanarwar neman Kud'in nawani Alhaji ne, tare Suka rankaya zuwa Asibiti dankaisa yaga Alhajin ,
Kodasuka Isa Asibitin har afitoda daddy police sunsashi gaba domin Ansaka k'ararsa Kan Kud'in Sauran Ahlinsa kuka Kawai suke, Mom kuwa nangaban kowa tatakemasa gidan wuta kanbazata zauna dashiba tinda yanzu talaucine zaibisa haka yanaji yanagani yabata saki domin shak'e wuyansa tayi kandole saiya saketa,
Harza'a sashi mota mutumin yace"Adakata ga Kud'in natsinta Kuma nadawo makadasu,"
Sake baki Daddy yayi ganin shigar mutumin Koda ba'a fad'aba kaga talaka talakanma matsiyaci amma shine yadawo masa daduka Kud'in, dubawa Akayi Kuma duka Kud'in ne, Kama Hannunsa Daddy Yayi yasaki kuka yana Godiya Rana tafarko da daddy yayi nadamar aibata talaka, yanzu Kam yaga ranar talaka kuma yaji kunyar Abunda yafad'a gameda talaka Masu Kud'in dayake tink'aho dasu saigashi duka sungujesa Harda mom amma TALAKA shine yadawo masa dadukan farincikinsa,
Alkairai dayawa mutumin yasamu Kuma Daddy yamaidasa kamar d'an uwa, duniya juyin K'osai Wai yau Daddy ne da k'aunar talaka harda samun y'artalakawa ya Aura
Hunmmm lalle duniya tafi bagaruwa Jima maishirya d'an Adam Dan dole..
Mom Kuwa Abunda take tak'ama tatara tahad'u da yandafara Suka cinye,
Azma kuwa karayar Arziki tasami mahaifinta itakuwa tasami HIV garin yawonta Abu Yama Abba yawa kusan maikud'i Idan yarasa Kud'i daga K'arshedai Abba yahad'e *ZUCIYA* yamutu bajimawa itama matarsa tabisa Azma tashiga duniya..
D'ayan familyn kuwa rayuwa suke cikin farinciki da Jindad'i yanzu dai Daddy Yana k'aunar talaka Sadaka kuwa ba'a Magana saiya yazauna Cikin talakawa suyita fira ba kyama........
ALHAMDULILLAH
ANAN NAKAWO K'ARSHEN WANNAN LITTFIN NAWA MAITAKEN *ZUCIYA* ALLAH YA K'ARA SHIRYAR DAMU, SAIMUN SAKE HAD'EWA A SABON LITTAFINA MAIZUWA NANBADA JIMAWA BA IN SHA ALLAH.......................
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng