x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 7 - ZUCIYA

  • 18001 words
  • 19818 words
  • Out of 19818 words

Category: Love Stories

Views 58

02 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
kaida ita bawani banbanci saboda Itama y'armasu Kud'i ce, hak'uri kawai Zakuyi,"



"Tashi mutafi gidansu dai zani naga Iyayenta nata insune sukabata lasisin yimana Rashin Kunya,"


Mik'ewa sukayi sukabar Gidan Rai b'ace sukanufe gidansu, Cikin sa'a Kuwa duka sunanan palourn


"Lafiya naganku haka wujiga wujiga cikin Ranarnan,"? Cewar abban Azma


"Yoba dole kaganmu hakanba yarinya sai rashin Kunya............,"
Duk Abunda tamusu dawanda takewa Adeel yafad'a Masa,


Aikuwa Sai Abba yasoma masifa "yo ai bak'arya tayiba tagirme taduk'amaka Mana, saboda duk Abunda kake tak'amadashi itakanta tanadashi balantana kuma ni, dan haka Alhaji mansur Inak'ara g'argad'inka dakubi y'ata a hanakali inbahakaba wllahi kotuce zatarabamu, Aure yazama na k'addara da jaraba haba tashi kubarmin gidana,"


Alhaji haruna"ni kake fad'awa magana harkake cewa nafitarmaka daga gidanka,? Auran d'ana shine jaraba da k'addara harzaka iya kallon kwayar idona k'afad'amun Wannan maganar,"?


"Eh nafad'a maka duk Abunda Zakayi kaje kayi, Kuma idanbakabar gidannan ba wallahi zansaka karnuka sumaka Rashin mutunci,"

Girgiza kansa yayi yabar gidan Ransa harwani suya takemasa yanzu yakejin dana sanin had'a Zuri'arsa da Alhaji mansur amma koyanzu da lokaci dolene awarware Auran damacan Adeel bason Auran yakeba, mom Kuwa saik'ara zugashi take,




"Amma dear Meyasa baka hanataba datana musu Rashin Kunya,"?


"Hunmm Khairy Kenan waike yanzu kinji zafin Abunda tamusune,"?


"Sosai naji zafin hakan wllahi dankawai Banda Abunda zanyine dana d'auki mataki kanta Kuma kaima kanada laifi meyasa zakazuba Ido indakakeda dama kabari ayiwa iyayenka rashin mutunci,"?


"Allah Sarki Khairynaaaaaa zuciyarki Maikyau ce Wllh Ina godewa Allah daya mallakaminke, kinga manta da zancen kawai kwanta kihuta Bari nafita K'arb'o sak'ona,"



.........


Cikin sati d'aya Abid yarame dukyawani susuce kallo d'aya zakamasa kasan yanada damuwa, Tanbayar duniya Ummeensa tamasa amma ansar d'ayace bakomai hakanyasa takai zancen gun kakansa Maimartaba, tsaresa yayi da tanbaya Harsaida yafad'a masa Naina yakeso Saidai kuma yalura kamar tanada Wanda takeso,


Dariya Maimartaba yayi"haba saikace ba Namiji ba ai matsoraci baya Zama gwani kuma zankirata dakaina zanyi mata magana"

Shima dariya yayi cikeda Jindad'i yace"nagode ranka yadad'e Allah yak'ara Girma"


"Amee kaje Zamuyi magana daga sama"


Yarda Maimartaba yace hakan Kuwa Akayi domin taraduka family d'in akayi dukansu hardasu Adeel da matansa kowa ya hallara itakawai akejira, can saigata tashigo da sallama sanye take Cikin less dark maroon Wanda yayi matik'ar ansar fatar jikinta, sai k'aramin gyaledata yana kanta dawowarta kenan daga gun Aiki, "kuyi hak'uri khakhus go slow ne yarik'eni Allah yasa lafiya irin Wannan taron hakan nagaggawa," naina tafad'a tana k'ok'arin zama k'asa kusada Khairy sunayiwa juna murmushi,

"Waidama kece akasani zaman jira haka? Toni inaruwana da Abunda yashafeku, dahar Za'a katsemin uzurina asakani jiran wata banza,"cewar Azma tana yamutsa fuska

Jinsautin muryar kamar daga mafalki yasaka Naina saurin zabura tawaiga kamar wadda wani Abun yaciza,

Rik'e hannunta Khairy tayi tanafad'in"lafiya sister,"?


Mik'ewa tsaye Naina tayi Had'id'a nuna Azma da yatsa jikinta har rawa yake Cikin rawar baki tace"ya Adeel kardai kacemin wannan Itace Amaryar taka,"


Mik'ewa itama Azma tayi ganin Naina sambatayi tsanmanin sakeganin Naina Cikin Rayuwarta ba Lalle ko anyanka tatashi,


Zubawa juna Ido Sukayi cikeda tsantsar tsanar juna Had'id'a tuhuma ko Wanne da Abunda kecikin ransa


"Waimeke faruwane kinsantane Naina," cewar Ummeenta



Wani mugun kallo sukebin junadashi, takawa Naina tayi taje gafda Azma cikin k'asada murya tace"Yau k'aryarki tak'are,"

Hannu Azma tad'aga daniyar wanke Naina damari Cikin sauri tarik'e hannunta "kinyi wannan kuskuren daga farko amma Yanzu bazaki Samu damar sake aikatasaba"


Gyaran murya Maimartaba yayi yace"jikata kizauna kifad'amana meke faruwa Kuma inakikasanta,"


Zama tayi kusadashi"nasanta a Istanbul ne kuma Lokacinda Muka fita nida Shareef Acan mukaganta hotel tareda saurayinta idan zaka zagada photon ta kaf makarantar mu bawanda baisantaba tantiriyace Mara kunya batada k'awa macce Saidai Namiji kuma bawanda baisan Rashin kamun kantaba nayi mamakin yarda ace waikaine Adeel zaka k'are da Auran wannan abar,"



"Kunga nifa bazan saurare cinmutuncinku ba danhaka duk Abunda Zakuyi Bismillah,"


"Abunda zamuyi ai afili yake Kai Adeel Yanzu basai Anjima Inason kafad'a Gaban kowa kasaketa kuma sakinda baida gyara,"


"Koda bakanemi nayi hakanba zanyi domin koyanzu Auran nawa baihanata shek'e ayarba nasan Komai, dan haka kije Azma ni Adeel nasakeki saki Uku,"


"And so what's, mtswww matsiyata Kawai," tafice tabar Gidan

Nasiha Maimartaba yayiwa Daddy Sosai domin shine silar samun wannan marar kunyar cikin Ahlinsu,

"Abunda yasa nataraku anan shine nayanke hukuncin had'a Auran Abid dakuma Naina,"


Zabura Naina tayi Cikin rawar murya tace"Aure kuma kaka nida ya Abid,"?


"K'warai kuwa Naina na Isa daku shiyasa nayanke wannan Hukuncin nanbada jimawaba Za'a d'aura Kuma bawanda zaijada Hukuncina,"

"Amma kaka inada Wanda,..."


"Wayekikeso samadani d'an uwanki Naina? Mezaibaki Wanda Ni zankasa baki, wllahi Inasonki Naina fiyedashi,"


"Ya Abid yaushe kafara sona? Nidai a'a Gaskiya a'a abari nayi zab'ina dakaina ni banason Auran zumunci ko Had'i Gaskiya Ni a'a," tamik'e tana gunguni


"Naina kiyarda dani tawa Soyayyar ba irinta Adeel bace bazan tab'a watsamiki k'asa a'idona harcikin *ZUCIYATA* nakesonki wllahi idanbansamekiba komai zai iya faruwa dani dama *ZUCIYA* ta Naina kisaurareni dan Allah,"


Wucewarta tayi yabibayanta saurayin Shiga Gabanta yayi yad'auka gabanta yace"tinda Aka haifeki nake k'aunarki nayi iya k'ok'arina wurin b'oye tawa Soyayyar ne saboda kince Adeel kikeso dukanku Ina k'aunarku shiyasa bazan iya Fad'ar sirrin *ZUCIYA* taba gamedake amma nashiga wahala maiwuyar fassara, idan zaki tina Wanda yake yawan miki text da b'oyayyar number bakowa bane faceni,"


Saurin kallonsa tayi"k'warai kuwa nine Naina kiyarda dani" fidda Wayarsa yayi yakira Aikuwa saiga number tabayyana


Murmushi tasaki Had'id'a Godiya ga Allah daya batamai k'aunar harhaka Kuma Cikin ahlinta,

"Katashifa da mutane a palourn tafad'a tana k'asa k'asa da murya"


"Saboda Samun k'aunarki bazanji kunyar duk'amikiba Koda akasuwane haryanzu baki ansaminba kinasona,"?


"Eh inasonka ya Abid"


"Dagaske,"?


"K'warai kuwa"


"Yakai Wanda kikama Adeel," yafad'a yana kwab'e fuska Alamar kishi

Dariya tasaki"oh ya Abid rigima nifa yanzu nafahimce bana wani k'aunar Adeel Kawai haukan KURUCIYA ne"


"Kintabbata"


"Sosai inadakai ai magana tak'are Kuma my soul mate"


"I like this name"


"Me too,"


"To sarakunan Rashin Kunya" Cewar Hajiya mama


Guduwa Naina tayi sukuwa suka saka dariya...




BAYAN SHEKARA D'AYA

Anyi Auren Naina da Abid soyayya sukebugawa sosai Yanzu haka tanada cikinsa, inda Khairy kuwa yaranta biyu,


Daddy nagani Cikin tashin hankali domin kuwa Kud'insa masu yawan gaske danashi Dana jama'a dayak'arb'o dominyin canji duka dollars d'in sukab'ata, Koda zai'a Saida komai nasa korabin biyan bashin mutane bazasuyi ba tashin hankali yasashi fad'uwa yasuma akawuce dashi Asibiti masu Kud'i kuwa suntabbatar sai Anbiyasu Kuma baida Hanyar Samun Kud'in hakan yasa ciwonsa tsananta,



Tafiya bawan Allan keyi ga yunwa ga Rana gazafi kwatsam saiya hangi jaka gefen hanya yajuya ko Ina bakowa zuwa inda jakar mutumin yayi yaduba ganin Manyan Kud'ine Saida yatsorata domin Arayuwarsa baitab'a ganin dollars ba d'auka yayi yanufe gidansa baifad'awa kowaba dama gidan shine Kawai matarsa batanan cikeda tsoro da zulmi yayi bacci zuwa safiya yashirya yatafi Gidan redi'o mafi kusa yace asaka cigiya idan ansamu maisu Afad'amasa nanma suke fad'amasa Ankawo sanarwar neman Kud'in nawani Alhaji ne, tare Suka rankaya zuwa Asibiti dankaisa yaga Alhajin ,


Kodasuka Isa Asibitin har afitoda daddy police sunsashi gaba domin Ansaka k'ararsa Kan Kud'in Sauran Ahlinsa kuka Kawai suke, Mom kuwa nangaban kowa tatakemasa gidan wuta kanbazata zauna dashiba tinda yanzu talaucine zaibisa haka yanaji yanagani yabata saki domin shak'e wuyansa tayi kandole saiya saketa,


Harza'a sashi mota mutumin yace"Adakata ga Kud'in natsinta Kuma nadawo makadasu,"


Sake baki Daddy yayi ganin shigar mutumin Koda ba'a fad'aba kaga talaka talakanma matsiyaci amma shine yadawo masa daduka Kud'in, dubawa Akayi Kuma duka Kud'in ne, Kama Hannunsa Daddy Yayi yasaki kuka yana Godiya Rana tafarko da daddy yayi nadamar aibata talaka, yanzu Kam yaga ranar talaka kuma yaji kunyar Abunda yafad'a gameda talaka Masu Kud'in dayake tink'aho dasu saigashi duka sungujesa Harda mom amma TALAKA shine yadawo masa dadukan farincikinsa,


Alkairai dayawa mutumin yasamu Kuma Daddy yamaidasa kamar d'an uwa, duniya juyin K'osai Wai yau Daddy ne da k'aunar talaka harda samun y'artalakawa ya Aura

Hunmmm lalle duniya tafi bagaruwa Jima maishirya d'an Adam Dan dole..


Mom Kuwa Abunda take tak'ama tatara tahad'u da yandafara Suka cinye,
Azma kuwa karayar Arziki tasami mahaifinta itakuwa tasami HIV garin yawonta Abu Yama Abba yawa kusan maikud'i Idan yarasa Kud'i daga K'arshedai Abba yahad'e *ZUCIYA* yamutu bajimawa itama matarsa tabisa Azma tashiga duniya..



D'ayan familyn kuwa rayuwa suke cikin farinciki da Jindad'i yanzu dai Daddy Yana k'aunar talaka Sadaka kuwa ba'a Magana saiya yazauna Cikin talakawa suyita fira ba kyama........


ALHAMDULILLAH

ANAN NAKAWO K'ARSHEN WANNAN LITTFIN NAWA MAITAKEN *ZUCIYA* ALLAH YA K'ARA SHIRYAR DAMU, SAIMUN SAKE HAD'EWA A SABON LITTAFINA MAIZUWA NANBADA JIMAWA BA IN SHA ALLAH.......................

TAKU HARKULLUM MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 (MRS_MLM)



_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_


WhatsApp number 07064904617
OR 07031012948


THURSDAY 18/4/2024 APRIL






An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
End Ads