"Eyyerh yanzu haka wllh yanacan yananemansa ga Alamama wannan na aikinsane ma, bari mugani Koda number sa," Cikin sa'a kuwa suka Samu da Wayar Anisa sukayi Amfani gurin Kiransa amma Saidai ba'a d'agaba,
Shikuwa lokacin yanacan kansa yad'auki zafi domin Naina tazogidan kuma sainacinta takemasa gashi yayi neman duniya baiga wallet d'insaba Kuma harda I'd card d'insa yanaciki, dafe kansa yayi yanatinanin mata yanajin Wayar tana K'arawa amma kasancewar daga d'ayan Wayarda Akesamunsa ko inane yasa baima kalle wayarba balantana yad'auka,
Fitasukayi sukanufe Unguwar hardai suka Isa k'ofar gidan, Unguwar ta talakawace Adeel kuwa tausayin mutanen Unguwar Kawai yake Mutane nata wucewa zuwa Aikin gabansu,
Cansaigasu sunfito, mamaki sosai Abid yayi Ganin itace tasami wallet d'in, shikuwa baiyi mamakiba Dan yasan yahad'u da ita, da sallama Suka K'arasa gurin, Abid ya ansa Bayan sungaisa tabashi Godiya Abid yayi harzasu wuce Adeel yace"Nagode" cikin Sanyin muryarsa.......
Kwanakin sunsoma tafiya izuwa yanzu shak'uwa sosai tashiga tsakaninsu hartakaiga Adeel yafad'a mata Sirrin *ZUCIYARSA* Bayan wani d'an lokacin Kuma ta Amince dad'i sosai yaji, Cikin sati Uku soyayya shak'uwa maitsanani sukashiga tsakaninsu take Duka *ZUCIYOYINSU* Suka Gama Aminta dajuna, har yakasance kowa yanajin idan ba d'aya toba rayuwa domin kuwa *ZUCIYA* zata iyasamun matsala musamman Adeel, Ayanzu duka gidansu Anisa bawanda baisan Adeel ba har baba ya Amince da Rok'onsa kanyaturo Manyansa...................
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπππ*
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM TAKUCEπ₯°π₯°*
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM)*
*Page 31 to 40*
*MASHA ALLAH ALHMDLLH INATAYA D'AUKACIN AL'UMMAR MUSULMAI MURNAR GAMA AZIMIN RAMADHAN LAFIYA, UBANGIJI ALLAH YA K'ARB'E IBADUNMU π€² ALLAH YASA BAMU WUNI DA YUNWA K'ISHIRRUWA NA BANZA BA π€² ALLAH YASA MUNACIKIN WAD'ANDA AKA Y'ANTA DAGA WUTA ZUWA ALJANNA MAD'AUKAKIYA π€² ALLAH KABAMU LAFIYA DA ZAMAN LAFIYA π€² WAD'ANDA SUKA RIGAMU GIDAN GASKIYA UBANGIJI ALLAH KAJIK'ANSU KAMUSU RAHAMA ALLAH YA HASKE DUKA KABURRURANMU HARDAMU DAZAMU SHIGA ALLAH KAIMUNA AFUWA RANGWAME YAFIYA SASSAUCI π€² ALLAH KA K'ARA MUNA LAFIYA DAZAMAN LAFIYA DA ARZIKI MAI AMFANI π€² ALLAH YA K'ARAMIN ILIMIN ALLAH π€² ALLAH K'ARAWA K'ASARMU NIGERIA ZAMAN LAFIYA π€²π€²π€² INATAYA KOWA MURNA DA ALLAH YASA MUKAYI TSAWON RAI ALLAH YASA MUGA NA SHEKARU MASU ZUWAMAπ€²π€² RAMADHAN KAREEM β¨π DAY 30 FINALLY DAYπ₯³π₯³π₯³π₯³π₯³ TUESDAY 9/4/2024 APRIL*
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπππ*
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM TAKUCEπ₯°π₯°*
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM)*
*Alhmdllh Alhmdllh Alhmdllh A yau 10/4/2024 Mukayi k'aramar sallah INATAYA D'AUKACIN AL'UMMAR DUNIYA π BRK DA SALLAH, Ubangiji Allah yak'arbe ibadunmu π€² Yasa mudace π€² HAPPY EID MUBARAK β¨π TAQABALALLAHU MINNA WAMINKUM π₯°π€ Allah yamaimaita muna harta bad'in bad'ad'a π€² Sak'on Taya murna daga Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausa QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π (MRS_MLM)*
*Page 41 to 50*
"Kiyi hak'uri Naina indaimun isadashi todolene ya Aureki Saidai infand'aremuna zaiyi Kuma Bai isaba in Sha Allah, Sannan bazaka kwasomana y'artalakawa a Wannan danginba Wllh," Cewar Mom
"Kunga Abu Abun Ahankali ai zamanta talaka bashine zaisa ace baza'a bari ya auretaba Saidai Abun yanada buk'atar azauna ayi magana kanshi,"cewar Sarkin gabas
"Mai martaba ai wannan Abun bamazaiyuba fa, yanajinin sarauta kumaga tarin dukiya hutu gaba da Baya bazai b'atama muna record ba dole ya hak'ura magana ta K'arshe yanzu Kawai Nanda sati 2 tindahar yagama shiri kaikoda baishiryaba nizanbashi gidan zama Inason Ad'aura Aurensa da y'ar uwarsa gatanan magana tak'are," cewar daddy cikin fusata
Tindasuke zantukan yajikansa yad'au nayi tamkar and'auramasa dutse, *ZUCIYA* batabuk'atar bak'on al'amari mik'ewa yayi harduhu duhu yake gani baice Komai ba yabar part d'in duka direct part d'insa yakoma yazauna bakin gado Had'id'a dafe kansa dakemasa wani irin sarawa, shigowa Abid yayi yasoma lallashinsa Amma Sam bayajin meyake fad'a domin *ZUCIYARSA* tagama nisa,
Kama hannunsa Abid yayi cikin tausayi dakwantarda murya yace"Adeel dan Allah Kayi hak'uri idan itad'in matarkace Kuma rabonkace wllh koba yanzuba saika mallaketa kasan Abunda kedamunka Sarai Dan Allah kada kasalwantarmuna da rayuwarka ko lafiya dan Allah Adeel," yak'arasa maganar cikin wani yanayi,
Kallonsa Adeel yayi tareda jinjina masa Kai Kawai, amma shik'ad'ai yasan meyakeji a *ZUCIYARSA* Kuma muddin batasamu Abunda takesoba tofa dakwai gagarumar matsala,.
Sungama yanke Hukuncinsu Kan Naina kawai zai Aura da wannan suka watse,..
BAYAN SATI BIYU
Adaddafe yayi kwanakin batareda zuwa indatakeba Sam yakasa cireta a *ZUCIYARSA* to tayama zai iyatinda yanasonta Anya kuwa sunsan mecece *ZUCIYA*?
Zaune yake a office d'insa Abubuwa duksungama kwab'emasa tinanin mafita yake gashi yanzu Saura sati d'aya sumasa Auren da Naina zancen Gaskiya bazai iya hak'ura da itaba yanasonta wllahi yanasonta kamata yayi yaje yayi magana da ita tabari Ad'aura tareduka su biyun, da wannan tinanin yamik'e yanufe gidansu Cikin fad'uwar gaba danbaisan mezai faruba,
Yana Isa yayi parking motarsa yasami yaro yatura yakiramasa ita,
Komawa yayi Cikin motarsa yakwanta idanuwansa rufe amma k'ofar motar bud'e,
Fitowa tayi ganin motarsa yasa tayi mamaki domin baitab'a zuwa yatsaya cikin motar ba Kuma k'a'idane saiya Fara sanarmata zuwansa kanyazo Kuma idanyazo tawaya zai fad'amata kuma saiyafara tsayawa ta shagon baba sungaisa, Ahankali ta Isa bakin motar tazagaya k'ofar bud'e take da sallama tashiga amma shuru domin yayi nisa Cikin tinaninsa, bubbuga gaban motar tayi dad'an k'arfi hakan yasa ad'anfirgice yabud'e idanuwansa, zubamata Ido yayi bayako k'iftawa sanye take Cikin rigada zane na Atamfa Kuma tasaka hijab babba.