WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM)*
*Page 91 to 98*
Assubar fari Wayarsa tasoma k'ara domin yasaita alarm's Mik'ewa yayi idanuwansa cikeda bacci yashiga toilet alwala yad'aura yafito jallabiyarsa Fara sol yasaka d'akin Khairy yaje yayi nocking but bata bud'eba amma dai saita masa gyaran murya Alamar ita sallarma take, murmushi yayi yace wato harkintashi kenan,
"Naji dalla mlm kaje zantashi" tafad'a tana k'ara tura kanta cikin pillow
"Bafazanbarkiba saikintashi gwandama kimik'e" Cewar Adeel yana k'ok'arin fisge pillow
Mik'ewa zaune tayi tana turabaki "haba Dan Allah meye haka nifa ba'a takuramin idan Ina bacci ba'a tashina sai Sanda nagadama naketashi kadainamin haka Adeel"
D'auke kansa yayi daga kallonta Musamman dayayi arbada tsinanniyar rigarda tasaka "Aikuwa k'a'idar zatasauya domin Nan bacan bane Nan gidanane kuma bazan lamunce wasada ibada danma kisani" yana maganar yafice jin anashirin tada sallah masallacin k'ofar gidan nasa yashiga balaifi masallacin yanacika domin mutanen Unguwar sunashiga ciki shine yayi masallacin tinkan yadawo gidan kuma yabud'ashi shiyasa mutane sukecika, koda Akagama sallah baidawo Gidanba Saida rana tasoma fitowa sannan yadawo bakin gate suka gaisa da maigadinsa Wayarsa yaciro yasaka Kiran Abid ringing 2 Abid yad'auka"Angon macce biyu Rana d'aya na Khairy da Azma farar miya da jar miya," yak'arasa maganar yana dariya
Shima dariya yayi dan yalura Abid bak'aramin A bane yanabashi ciwon kai musamman Kan Aurannan Kullum Cikin zolayarsa yake, amma yana k'aunar Abid fiyeda kansama,
"Hunmmm kaidai Bari kawai anhad'ani da fama dai yarinyar dagani ba tarbiya yanzuma saida nayi fad'a da ita daga tashinta sallah, wllh akwai damuwa zamana da ita haushinta nakeji"
"Uhnmm Allah dai ya Kyauta kawai yakuma bada zaman lafiya amma dai saika k'ara hak'uri Kuma kayi Adalci gamida tsoron Allah, Kuma kayi takatsantsan domin Daddy yananan daram,"
"Uhunm hakane Allah ya Kyauta Kam nikaina inatsoron Lamarin Daddy gashi baiyi Sa'ar mataba da ace y'armasu tarbiya yasamo y'artalakawan aida taganar dashi hanya"
Tsalguwa tayi dakallonta tadainacin abunci tareda d'auke kanta gefe,
Murmushi yasaki yace"Ooohhhh Amarya tana fushida angonta Kuma first night tabarshi shik'ad'ai yana zarar ido da rungumar pillow tamkar gwabro Anya kuwa Amaryar tana k'aunar Angon,"? yak'arasa maganar yana wani B'ata fuska da juya baya waiyayi fushi,.
Mik'ewa yayi zaune tareda sake Baki galala yana kallonta tayi matik'ar bashi mamaki Had'id'a tsoro take Aransa yasoma zargin Abubuwa da dama tareda ita, baidawo daga duniyar mamakinsaba saijin tana k'ok'arin sake rungumarsa, da sauri ya wuntsila baya yace"Anya kuwa kanki d'aya yarinyar Nan,"?
Kukan kissa tasamasa tana neman Shiga jikinsa aida sauri yabar mata d'akin domin aransa yaji Yana zaginta, amma zaisaka mata Ido Had'id'a bincikar Gaskiyar Abunda yake zargi gameda da ita,
Bincike yasoma kanta cikin hikima Batareda tasan hakan yakeba,
.............................
Tinda takoma Istanbul batasake waiwayar gidaba koson sanin halinda dangintasuke ciki lokaci zuwa lokaci take wayadasu Umma gaba d'aya tacire k'aunar Adeel a *ZUCIYARTA* harmamakin kanta take watarana Wai itace kemantawa dashi amma duk Sanda tatinadashi tabbas *ZUCIYARTA* saita motsa domin tasoshi Sosai Saidai tad'auke d'amarar mantawa dashi tinda ba itakegabanshi ba Kuma batason namijin dazaikasance k'aunarta gareshi tafi yawa hakan yasa tazab'i cireshi aranta baki D'aya, Kuma Alhmdllh Ubangiji yana K'arb'ar Addu'ar ta domin tanasamun sauk'i akai Kullum zab'inta takan rok'a gurin Allah, wata d'aya yarage mata ta kammala karatunka na master's duka tadawo Nigeria..
Khairyce a kitchen tana had'amusu girki domin yau wurinta yake,
Shigowa Azma tayi tanawani yatsine fuska dataga Khairy tamkar taga kashi, fridge tabud'e tad'auko ruwa Marasa Sanyi harzata fita Kuma saita dawo tsayawa tayi tasha ruwan Had'id'a jifa da gorar suran ruwan suka fallatsa sukawaneke jikin Khairy domin saiti da ita tajefa gorar, juyawa tayi zatafita , cikin Jin zafin Abun Khairy tace"ke mlm bakiganin Abunda kikayi ne ko makauniyace ke,"?
D'aukarwayarsa yayi daga Cikin Aljihunsa yakirata, zaune take bakin gado tarafka tagumi ganin kiransa yasatad'aga da sauri
"Kikawoma y'ar uwanki Abinci yanzu ashe batada lafiya ne kiyi sauri," yanagama maganar yakashe Kiran sai sannu yakemata, itakuwa ta lafe jikinsa aranta sai dariyar mugunta take, a fili kuwa saik'ara narkemasa take,
Hijabi tasaka tad'auko Abincin A kula tashigo da sallama ansawa yayi kanyace tashigo, yarda tagansu Saida zuciyarta tamotsa taji wani irin kishi shisam baima lura da Yanayintaba Amma Azma tagani murmushi tasake mata Had'id'a kashe mata Ido d'aya,
Ajewa tayi Cikin dakewa takecemata Sannu,
"Yawwa" kawai ta ansa
"To tashi kici Abincin"
"To kazubamin"
"Kinga Khairynaaaaaa zubamata a plate d'in, zubawa tayi tabasu yak'arba yasoma k'ok'arin d'agata yabata kaudakai Khairy tayi duk cikin jikinsa tazauna yabata abaki loma d'aya tayi tasoma kakarin amai tana k'ok'arin mik'ewa, kamata tayi sai Sannu yakemata duk yarud'e Ganin yake kamar sakacinsa ne yasa ciwon yakamata saida yaga tadaina kakarin Aman sannan yadaina shafabayanta "Sannu mekikeso yanzu,"?
"Kagatagaji wallahi kawaima kutafi kada nashiga hakkenku bari nakira momyna tazo muje gida,"
"Nooo darenefa kuma ai Anan kikasami ciwon kawai fad'amun idantagaji nizanyi Babu indazanje saikin samu sauk'i itama ai maibari nazauna dakece fad'amun mekikeso,"
Cikin shagwaba tace," tea"
"Khairy jeki had'a mata tea yanzu,"
Kallon Azma tayi Azma kuwa sai dariya da gwalo take mata Afakaice,
"Kinga Bari nahad'a miki," kwantarda ita yayi yafice dakansa yahad'a Mata tasha yabata magani Atare sukayi bacci rungume da juna, Khairy kuwa kuka tasha hartayi bacci..................
_BASEERATA ITACE ARZIKINA π_
WhatsApp number 07064904617
0r
07031012948
*ZUCIYAπππ*
```FREE BOOK```
_APRIL (4) 2024_
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€±..._
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπππ*
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM TAKUCEπ₯°π₯°*
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM)*
*Page 99 To 100*
```FINAL.......
FINAL....
FINAL...... PAGE IN SHA ALLAH 18/4/2024 APRIL THURSDAY```
*Allah kabani ladan inda nayi Daidai cikin labarinnan inda nayi kuskure kuma Allah kayafemin...... Anan wannan Littfin yana ganardamu cewa kada ka walak'anta mutum Domin bakasan inda zai Amfanekaba watarana, sannan inak'ara Jan Hankalin masu nasudaina tsanar talaka Domin Suma dasukeda Kud'in Bawai rawa sukayi Allah yabasuba Kuma badan sunfi cancanta bane kowa da inda rabonsa yake Kuma kanada baida saika taimakeshi wannan Shine Rayuwa Allah kabamu Ikon Kyautatawa kowa da kowa ma Kuma Allah kashirya masu Kud'inka dakeda irin Wannan rayuwar Allah yaganardasu, mukuma Allah kabamu Ikon nema Kuma kabamu namu karabamu da Rok'on abun kowa Ameen Ameen......*
Batsammani saiga daddy gidan, Khairy ce Kawai Gidan saishi Sannu dazuwa suka masa ko kallanta baiba balantana ya ansa Hakama Mom"
"Ina y'ata take,"? Cewar daddy
Adeel yagyara Zama k'asanda yake Zaune yace" Nima kodanadawo bangantaba Kuma Bansan indatajeba dama bazaman gidan takeba,"
"Kaga Banda sharri Adeel damacanfa basonta kakeba," cewar mom