x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 5 - SADAKA YALLA

  • 12001 words
  • 15000 words
  • Out of 19784 words

Category: Tale Stories

Views 76

01 Sep 2025
Start ads
After Image Ads
a tsakiya anyi da ira ,wani mai wa?ar shantu da irin ?oroson nan na mutan jeji yana bugawa ita kuma sai rawa take tana juya jiki kaman wanda babu ?ashi a jikin ta... Wani dariya Ne Abdul keyi wanda shi kan shi bai Son ya iya wannan dariya ba. Ganin yanda Shatu ke rawar hauka ,ita a d???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ole wai Rawa take shiko mai ?oroso sai ambaton sunan ta yake yana buga shantu mai kama da ?warya. Zokaga fulanin rugar yanda suka yi rumfa suka rufe wurin kowa na bin Shatu da kallon burgewa...a takaice a haka Abdul Ahaad ya shagalta wanda bai koma jejin su ba sai yammaci.............

A'?A'?'?'
A washe gari ne tun safe Shatu tayi shirin fita kasuwa don ?warya uku ta cika da nono tana Waurasu duka akan ta ... Kamun rana ta fito tuni ta isa cikin garin Zaria ,?an nono dake anan tudun Wada . Tun daga isowan ta masu adaidaita da suke zama a wurin suna jirar masu hawa suka fara tsokanan don sun san ta da surutu suna cewa ":a'a yau fulfulbe ne da kan ta,Allah yayi maku fitowa daga hannun kidnpers .Harara ta watsa mawa Wan liti dake tsokanan ta ,dariya yasa yana cewa " Haba Shatu me yayi zafi? Shawara kar ki koma Ni zan baki gida na kiyi zama da Matana a can. Kin guje mawa....kai Wan liti ya isa...Ai to Allah yakawo mana wasu sojoji masu kama da Samudawa...ka gansu ne? Ai dole Sarayin nan su gudu. Zaro ido ?an liti yayi yana cewa " Ai Shatu naji labari...Allah dai yasa bakiyi gudu gwari ba...su ?an kidnp sun gudu ,ke kuma wani sojan ya Wauke ki ya gudu dake.... Kallon shashasha tayi masa tana sauke ?waryar ta ,tare da fara sayar da nonon . Kamin kace kobo saboda Shatu yarinya ce mai surutu ga sokana sosai take da farin jini kowa na Son ta...tana zuwa da nono kaman ta zubar tuni ya ?are . HarhaWa ?waryar take a wuri Waya kamin ta juya ta kalli Rabi dake kusa da ita...duk idan an ci abu a bata ,ita ba sayar da nonon take ba. Abun ka ga Shatu baki baya iya gani yayi shiru , cewa tayi " Ohh ke Rabi a haka zaki ?are ,kullum bakya sana'a sai zaman jirar wani yaci ya baki?. Kema ya kamata ki na rin?a Wauko nono kina sayarwa daga rugar ku. Kallon ta Rabi tayi sai a hankali tace "Shatu ai Ni bana da kowa anan!. A'a ke ba Fulani bace?. Shatu tayi maganan tana aje ?warya tare da Son Jin Amsa. GyaWa kai Rabi tayi alamun eh kamin tace " Ni Fulani ce Amma ta buzaye.ba anan Nigeria nake ba ,ragowar nayi daga ?asar mu... Ni sadaka Yalla ce! Wani irin bugawa Shatu taji ?irjin ta yayi....kan ta ne ya wani irin juya mata yana mata gab? wanda bata taSa jin irin wannan juyin ba... Dafe kan ta tayi da ?wa?walwa r ta ke juya mata....Ganin ta dafe kai yasa Rabi saurin kama ta tana faWin Shatu lafiyar ki? . Kusan minti Waya tayi bata ce komai ba ,sai can ta nisa tana cewa " Ni ji nayi kaman na taSa jin wannan sunan Me kika ce? ?an maimaita mun...

#Share=?O?

*Free page zai ?are a page 10 ku hanzarta wajen mallakar taku ... regular payment? 300 VIP ? 500 SPC ? 1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932*
[11/7, 12:10 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *=?J??SADAKA YALLA!=?J??*
_(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)>?&?
@&?_



008



*Masu bu?atar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh*
Walijaam? 300
Siyasata? 300
Gidan ?warata? 200
?ar Aiki na? 100
Dijama ?ar Fulani ? 200
My lady boss? 500
?ar maula ? 300
?warton manya #500
Bintoto
TaSara? 500
Kawaliya? 300
Zuma da maWaci? 200
?waryar sama? 300
Gidan zawarawa? 300
Bafullatanan Ruga? 200
Habibi da'iman da dai sauran su;

A'?A'?'?'


Sadaka Yalla Mana Rabi ta kuma nanata mata a karo na biyu....shiru shatu tayi tana faWawa wani tunanin ta dabam ,wanda ganin hakan yasa Rabi cewa " Shatu tunanin me ne kikeyi haka?. Yamma nayi ya kamata ki koma rugar ku kamin gari ya rufa. Hummmm nisawa Shatu tayi tana mi?ewa tare da Waukar ?waryakun nata da ta tattara su wuri guda. Har ta yi gaba sai kuma ta juyo tana ce mawa Rabi " Yanzu Rabi ke anan zaki ?wana kenan ,baku da buka irin namu? . Murmushi Rabi tayi cikin mai da damuwar ta ta hanyar nuna komai ba komai ba tace " Eie Shatu anan dama muka saba ?wana kinga can ?ar?ashin kadan kubanni anan nake kwana kullum , koda kin taho gobe bana nan kika zo can zaki same Ni . GyaWa mata kai Shatu tayi alamun to, kana ta juya don nufar rugar Kidandan kai tsaye.
***
Saukar ta kenan daga filin jirgin Aviation dake nan cikin garin Zaria...fuskar ta kacame babu harka ,babu kuma alamun mai wannan fuskar tasan wani abu wai shi kirki ,kallo Waya zaka yi mata kasan irin wa'anan yaran ne ?a?an manya marasa mutunci tijarar ru ,wanda basa ganin kiman talaka sam. Idon kowa na wannan Aviation na akan ta ,ganin sunan tana gida nageria ne ,amma shigar ta duk ya sha banban dana mutanen ?asan. Shiga ne tayi shi irin na turawa , duk da kasancewar tasa doguwar riga ce mai launin milk ta kuma yane kanta cikin ?aramin mayafin rigar. Malfa ta Waura kalon dressing Win nata tana fara takowa izuwa inda take hangar drivern da ya taho Waukar ta . Barka da isowa Madam Layla! . Drivern yayi maganan tare da Wan risinawa na girma yana buWe mata murfin moton , Kallon shi tayi tana kauda kai kaman bata ji mai yace ba, tana shigewa moton cikin yatsini da rashin mutunci. ?an tsaki tayi dai dai yana rufo murfin moton tare da shiga mazaunin sa yana fara driving. Kusan mintuna biyar batace masa komai ba ,duk da Tambayar dake cikin ta Issa ya hanata tambayar a tunanin ta tayi hakan ?askanci ne. Kai Waya baka izinin tahowa ka Wauko Ni ?. Tayi maganan tana wani irin hura hanci na tijara ,cikin sauri Drivern yace " Afuwan Hajiya , Hajiya Ammie ne ta aiko Ni.


Ammie! Ta nanata tana kallon sa cike da mmki tace " Ba Yah Abdul Ahaad Ya dawo ba? Shi basai yazo ba kaine za'a turo ka Wauke Ni dawowata kenan daga abroad ban to tazali da kowa ba sai bagidaje ?azami irin ka...ji fa yanda ka cika moton duk da tsami rabon ka da wanka kwana nawa??? Tayi maganan tana kashe shi da ido ta mirror Win dake hasko masa fuskar ta ta baya. Duk da maganan nata ya sosa ransa ,amma inda sabo ya saba da cin mutuncin ta... Kiyi ha?uri Hajiya Baya garin ne , sakamakon tura su jejin Kidandan da akayi. What?? Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun...au har yanzu ba'a bar mun shi sukuni ba? Ina Hajiya Baaba ta ke? Har tabar Abdul ya kuma komawa halaka? Kai da Allah kayi sauri ka kaini gida yanxu ...sam baxan yarda a kashe mun Miji ba a banza a wofi akan wasu talakawa mara galihu dabbobi. Tun da ta fara maganan Shidai drivern bai ce mata komai ba sai jikin sa dake tsuma na tsoro , don fitinan ta abun tsoro ce , tasha Wauke ma'aikata da mari ba Waya ba biyu ba.... Wannan yasa Drivan saurin Waga kai Muryar sa har makerketa yake yace " Eh Hajiya. Shiru tayi bai ?ara jin tace komai ba...sai can kaman ance ya kalleta ta madubi yaga Layla sai sharce hawaye take tare da jan majina. Yau na tabbatarwa cewa ' Su Abie basa ?aunan Yah Abdul ,yabar sojan nan kuma don dole sai su saka ya koma aikin sa... Bayan da ance Ni za'a Waura masa ,na bishi can London mu koma da zama! Dole asan mai yiwuwa bazan yarda ba gaskiya sam.....
****
Kamin Shatu takai Ruga Kam Yammaci tayi don Rana har ta faWa gari ya fara duhuwa. Baaba kam a waje ta tsaya da ?ar titilan aci balbal Win ta ,tana zaman jirar isowar Shatu , don hankalin ta tashi yake ?warai idan takai wannan lokacin bata iso ruga ba. Tun daga nesa ta hango hasken acibal bal bal Win baaban fulfulbe. Murmushi Shatu keyi tun daga nesa take ?waWa kirar Gwagwgwo na dawo! Kamin wani lokaci tuni kowa na rugar yasan da dawowan Shatu. Don yanda take wage murya ko yaron goye ne sai yasan da dawowan ta. Zuciyar Baaban fulfulbe ne yayi sanyi cike da jin daWi take faWin Yauwa ?ar Amanan Gwaggo . ?arakowa tayi tana ri?e Baaba a tare suka nufa buka... ?waryar nono na musamman da ta tanadar mata ta Waga ?asan gadon kaban da suke kwana tare baaba na Wauko mata da liddayi. Fura ta Wauko mata tana ajewa a gaban inda Shatu tayi warwas ta mike ?afa na gajiya . Cikin salSi na Fulani Baaba ta fara mata damun tana yi tana tambayar ta ya kasuwa...anan ko Shatu tafara kora mata labari har da na ?awarta Rabi , mi?a mata furar tayi Shatu na amsa da hannu biyu tana cewa " Yowa Gwaggo ko Rabi zata taho muna zama tare dake anan .

Tun da ta fara maganan Rabi baaban fulfulbe bata ce mata komai ba sai a yanxu ta bata amsa da: me yasa zata taho gare mu? Bata da iyaye ne? . Eie Gwaggo Iyayen ta basa anan. To ai zata iya komawa gare su. Na fison muyi rayuwa daga Ni sai ke Shatu . Gwaggo ....maza sha furar ki ki tahi wasa dandali. Shiru Shatu tayi don ta lura Baaba bata son maganan Rabi komai yasa??? Tambayar da take mawa kanta kenan. Kaman yanda Baaba ta faWa mata haka tayi tana gama shan nonon ta mi?e tana fichewa daga bukkan a lokacin Har Baaban fulfulbe tafara barci. Wannan yasa bata san lokacin da Shatu ta fita ba.
****


Ammie!! Ammie!!! Muryar Layla ne ya karade ko ina na falon . Tana kirar Ammie kaman wanda take cikin wani masifa ya same ta. Jin shiru yasata ba Ammie a falon yasata kallon Sarayin da wata ?ar Aiki uwale take tsaye ta rakuSe kaman marainiya , don ?ar tijarar Layla ta dawo. Kallon banza ta watsa mata kamin tace " Ina Ammie?? . Bakin Uwale ne ya fara rawa da?yar ta iya cewa " Tan..tan..tana Sangaren Hajiya Babba. Ajiye handbag Win ta tayi a gyefe da sauri ta juya tare da Nufar sashen Hajiya Babba.



*Yau page Win ba yawa a gantale=?? gashi free page ya kusa ?arewa... regular ? 300 vip group? 500 SPC ? 1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card ta wannan Numbobi 08081202932*
[11/8, 4:05 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *=?J??SADAKA YALLA!=?J??*
_(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)>?&?
@&?_



009



*Masu bu?atar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh*
Walijaam? 300
Siyasata? 300
Gidan ?warata? 200
?ar Aiki na? 100
Dijama ?ar Fulani ? 200
My lady boss? 500
?ar maula ? 300
?warton manya #500
Bintoto
TaSara? 500
Kawaliya? 300
Zuma da maWaci? 200
?waryar sama? 300
Gidan zawarawa? 300
Bafullatanan Ruga? 200
Habibi da'iman da dai sauran su;

A'?A'?'?'
Y RZ?
A sashen Hajiya Babba ta tadda Ammie da ita kanta Hajiya Babban tana zaune ta mi?e ?afa tana saka malmalon tuwo a baki , gaban ta ta tasa Tuwon ta na semo miyar Wanyar kuSewa ,don Hajiya babba irin tsofaffin nan ne na gargajiya ita duk a abucucuwa ka bata tuwon ta miyar Wanyar kuSewa ka gama mata komai , shiyasa kullum ma'aikatan ta suna aikin Waura tuwo da saukewa... Muryar Hajiya Babba ne ya katse na Ammie da take cewa " To ke yanxu Fatima ya ake ciki kenan ,saura kwana nawa ne Abdul ya dawo kika ce...nafa gaji da ganin shi kullum a gwauro! Tun da ya bamu wu?a da nama a samar masa mata a Waura masa ai shikenan ,ga Layla ?ar uwar sa ,dama tuni da Soyayya tsakanin ta dashi.... Ehh Haj...Ammie! Ammie!! Muryar Layla ne ya katse su cike da Waga murya tare da Muryar kuka take kirar sunan Ammie. Cikin sauri Ammie ta mi?e daga zaunen da take tana faWin Na'am ?ar Ammie waya taSo mun ke ne?. Cike da Muryar sangarci a shagwaSe ta nufi Ammie da take ware mata hannu ta faWa jikin Ammie tana fashewa da kuka tare da cewa " Ammie yanzu kun ?ara barin sa ne ya koma? Ammie so kuke yi Yah Abdul ya mutu a wannan aikin Nasa ? Wallahi bana So nidai! Bana So! Kawai Ammie kuce masa ya dawo gida. Wallahi Ammie tsoro nake ji... Eyyyaa Yi shiru nan Layla na taho Abinki ,Hajiya Babba tayi maganan tare da ya fito Layla da hannu , wanda ta mi?e tana raba jikin ta dana Ammie tana nufar ?asan carpet inda Hajiya Babba ke zaune. Bowl Win Tuwon ta matsar dashi gyefe tana dafa Layla tare da faWin " Yi shiru daina kuka bari Kinji . Saura ?wana ki kaWan su fito daga wannan jejin . Ni kaina hankali na kullum a tashe yake...sam bana iya rintsawa , tun da ya shiga aikin soja na daina Samun sukuni da ?wanciyar Hankali , Amma dole muyi hakuri ,domin kuwa Abdul idan muna Son muga ya cigaba da rayuwar sa kaman sauran mutane sai da abu biyu zamu gan shi cikin walwala . Na Waya iyayen sa , na biyu kuma shine wannan Aikin Sojan da yake a yanzu. Don haka a matsayin ki na ?anwa gare sa , kuma matar sa nan da sati Uku add'ua ya fi cancanta mu yawaita masa Kinji Layla na? GyaWa Kai Layla tayi tana goge hawayen nata ,don zuciyar ta yayi sanyi bisa ga Kalaman Hajiya babba da tayi mata ,musamman da ta tabbatar mata nan da sati Uku za'a Waura Auren ta da Abdul Ahaad ,wanda take jin Son shi fiye da komai na Rayuwar ta. Murmushi Ammie tayi a zuciyar ta tana tausaya mawa Layla don tabbas tasn irin Son da Layla take mawa Abdul Ahaad ?watan ?watan shi bai mata. Shi har yau yana mata so ne na yaya da ?anwa! Allah sarki soyayyar Ahaad a jinin ta yake . Allah ya ?ara miki hakuri da halin sa... Ammie tayi maganan a sarari dai dai Hajiya babba na amsawa da Amin ,tana kuma cigaba da cewa " Ai mai gidan nawa sai ha?uri , fatan yanda nake ha?uri dashi kema zaki iya. Dariya Layla tasa tana cewa " Ina Hajiya yanxu Fah ki bar Kiran shi da Mai gidan ki ...nice dai Amaryar ba keba ,don kin masa tsufa. Eiyeeee Fatima kina jin mai take fadi ?a?an zamani halin ku sai ku ...Hajiya Babba ke maganan tana kallon Ammie kamin ta sauke idon ta ga Layla dake Dariya har da ?ya?yatawa. Ita dai Ammie murmushi take bata ce komai ba ,don ba mai shiga tsakanin Hajiya babba da ?an jikokin ta ,ka cika za?ewa sai kaji kunya .
****
Jah baya Shatu tayi da sauri tana shirin sakin ?waryar nonon dake hannun ta. ?ago da lulun idanun sa yayi yana kallon ta kamin ya sunkuyar da kansa ?asa kaman mutumin kirki masu ruwa a ido . Baaban fulfulbe ne ta kalli Shatu wanda dawowanta kenan daga bukkan su Wanzan . Lafiya Shatu ? Sai kace wanda kika ga bako baki taSa sanin sa ba?. Gwaggo na san shi mana! Amma tayaya ya taho nan?. Uhmmmm kiji mun ke da shiririta , ke da bakin ki ki cemun wani ya taba rako ki har nan rugar, Ko bashi bane wannan ?. To ko jiya ya zo nan ya dade baki dawo kasuwa da wuri ba . Hummmm nisawa Shatu tayi tana faWin kuma baki faWa mun ba. Ta ?are maganan tana nufar inda Abdul Ahaad yake a wannan karon cikin shigar su ta Soja. Bin ko ina na wurin yake da kallo tare da mmkin wai bil adama ke rayuwa a wannan jeji haka. Gani nazo! Tace masa tana murmushi. Murmushi shima yayi mata kamin yace " Ai wurin Gwaggo nazo ba wurin ki ba. Saurin kallon shi tayi ,suna haWa ido taga ya daga mata gira alamun eh ,sai kuma ta juya ga Gwaggo dake ta murmushi . Ohh Gwaggo Kinji daWi kenan wurin ki aka zo, to sai mene Aradu ban damu ba. Tun da kamin azo wurin ki anzo wurina ba adadi. Dariya Baaban fulfulbe tayi tana cewa " Aiko kin damu ,tun da gashi kin nuna kishin ki a sarari. A'a Gwaggo shine yabani haushi ..wuri na Fah yazo wai amma yace ba haka ba. To ya sanki ne da zaice wurin ki yazo? Uhmm kefa yarinyar nan kin cika tsiwa Gwaggo ina Iyayen Aisha suke? Wannan hawan jini zata samaki. Shiru Baaba tayi sai Shatu da tace " To waya ce maka ina da iyaye? Gwaggo ce Umma na Kuma Baba na..ita na sani ina ta kuma tayi mun komai . Gwaggo faWa masa kece ki ka haifen". Juyowa Gwaggo tayi cike da jin tausayin Wiyar nata ,tace " Shatu dama kina da wata uwa bayan Ni? Ai kece komai na haka nice koman ki Shatu. audull Sunan naku ne ta ?an zamani bana iya faWa. Laaa dariya Shatu tasa tana cewa " Ya akayi kika san sunan shi Baaba? Sunan shi Fah Soja!

Baaban fulfulbe ne ta katse ta da cewa " kaji mun tselen ?waaa. Sunan da aka raWa masa kenan. Ni bari naje bukkan su Wanzan naji yanda lamarin yake a yanzu ,ko Umman nasa zata amince .kai Gwaggo ki rabu dasu don Allah ... A'a ba ayi hakan ba Shatu , ?awayen ki da sa'oinki duk sun yi Aure , kin ga kema yanxu yaci ace kina naki Wakin mijin. ?an taSe baki Shatu tayi tana jin haushin yawan maganan Umman Wanzan da take yawan mata. Tunanin me kikeyi haka? . Taji Muryar sa ya katseta ,
End Ads