x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 3 - SADAKA YALLA

  • 6001 words
  • 9000 words
  • Out of 19784 words

Category: Tale Stories

Views 75

01 Sep 2025
Start ads
After Image Ads
cike da tashin hankali... wanda bai basu amsa ba sai cewa yayi " A yau a kwashe mun komai na dakin nan don a satin nan zan Auro Balaraba. Yana faWin haka ya juya yana gyara malinmalin Win sa tare da fichewa daga gidan . Suwai ne tasa haSar zanin ta ,tana goge hawayen dake zubo mata , tare da kallon sasan ?anin Baba mai unguwa wato malam Rabi'u. Su dai haka nan Allah yayi su ruwan jaraba ,har tsufa basu da dama. Gomma malam Rabi'u bai kai tsufan mai unguwa ba...amma a haka yake da matar sa kullum baya gajiya da ?wanciya da su...ba rana ba dare. A haka ?a?an su suka girma suka gansu ...sai dai suji masu kunya badai su suji mawa kan su ba. Saboda jaraba irin na malam Rabi'u idan yana saduwa da Waya daga matan nasa dama su biyu ne ,Waya tana ?ofa ne tana gadi ,yana gamawa da ta ciki sai ta fito itama ta kama gadi ,na wajen ta shiga...a haka sai su wuni jungum suna abu Waya... Idan kuwa dare yayi sai sukai salatu a dare kuwa duka gado Waya yake saka matan yayi da wannan yayi da wancen abun bayi da kyau amma shi jaraban sa tayi masa yawa.
"Da yawa masu karanta wannan littafin na Sadaka yalla zasu ga labarin kaman irin fiction story be ,but is not ,wallahi abun nan is really ya faru kuma presently yana kan faruwa na wannan gida . Haka na sadaka yalla , Kar ku karanta kuce is it just a fictional , ba haka bane ,nayi ne don da yawa mazaje su wa'aztu ,don nasan mabiyana da mata da maza ?ammata duka kuma bin labari na ,shi yasa na tsaya na tace na kuma kawo maku wannan don faWakarwa ,gashi Fah a?wai dariya=?? abun dai yana a gaba... muje zuwa! Duk wannan abun dake faruwa da tsakar rana sam basu sani ba...su dudu ana can ?asan malam Rabi'u ana ibada=?? . Suwai ne ta le?o sasan tana ganin Binta inda dama tasan bai wuce ita zata gani ko dudu Wayan su na gadin Waya . Takaici ne da haushi ya kama Suwai cikin wani irin murya tace " Hala Binta baku ji mai ke faruwa a gidan nan bane? . Cikin borin kunya Binta tace " Banji ba meke faruwa! TaSe baki Suwai tayi tana cewa " To ki sanar mawa Malam Rabi'u mai unguwa ya saki Mama saki uku yanxun nan. Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun Binta ta hau nanatawa tana salallami ,wanda suwai bata tsaya jin na bakin ta ba , ta fice daga sasan cike da tashin hankali.

Danna kai Binta tayi tana shiga Wakin barcin malam Rabi'u , wanda gani tayi ya tale ?afafun Dudu yana zuba mata gotso abun har mamaki yake bani ,kamar ba babban mutum ba. Nishi Dudu take yi na wahala ta haWa gumi sharSan ,faWi take malam Rabi'u ya isa ,aahhhh aushh...malam...gaba Waya yagama fichewa a hayyacin sa saboda fitina da jaraba . Hajiya babban sa kaWai ka kalla zaka ruga da gudu baka tsaya ba saboda tsoro ,sunan tana cikin durin Dudu ne ,amma ruwan dake fita har waje shaaaa tsiiirrrrrr kaman an buWe fanfo.... Wayyo Binta zo ki amshe Ni... Dudu ke maganan a labaice ganin Binta ta shigo. Kamin Binta tayi wata magana Rabi'u ya jawota yana dannata a katifan sa don ko gado babu a Wakin...ga talauci ga jaraba. Cikin sauri Binta ke faWin Malam Rabi'u ana Son ganin ka a tsakar gida ,mai unguwa ya saki Mama .....kamin ta ?arike tuni ya Salle zanin ta yana kai hannu tare da watsa yatsun sa biyar duka cikin durin ta....tsoro ne ya kamani ganin duk girman hannun sa sun shige wurin a tale Kaman wanda jariri zai fito yanxu....nan ko tsaban sukuwa ne na malam Rabi'u. Wani irin cacca?ar durin ta yake yi tare da sosa wurin da ?arfi ji kake ?wa?urrrrrr ?urrrrrr ?urrrrr ?urrrrrr kaman zai yaye fatan wurin . Da saurin Dudu ta fice tana barin Binta da malam Rabi'u don Zani a bakin ?ofa ta Waura..... Jin yanda yake cin durin ta , kaman maye ya samu kurwa yana lasar ciki bayan ya gama susan durin ta ,bana sukuni ba , tamkar irin a samu fatar jikin mai ?azzuwa yanda ake masa susan bana sukuni ba haka yayi ta mata sai da yayi don isar sa sannan yafara lasar ciki yana tsotsa ha?oran sa ma wasu sun fiche.


Wahala ne yasa Binta faWin Malam Rabi'u kaje kayi sulhu shi kuwa faWi yake " Zasu fahimce mu ai muna raya Sunna ce>?#?>?&?
@&?. KaWan kenan daga masifar jarabar dake wanga gida. Dudu ne tayi saurin fichewa tana tafiya a gwale zuwa farfajiyar gidan ...don idan ka ganta kasan ta wahala na shekaru a wurin Wa namiji tun da ?uruciya...ta wani ban?are ta tale ,Wuwawukan ta sun murguWe gyefe sun kuma yi sama kaman agwagwa...kai abun sai ka tausaya masu , har sun zama a haka don tafiyar su yanayin ?asusuwan ?wan?wason su sun jirkita ,wanda bazasu dawo dai dai ba sai kuma a rami mutuwa kenan.
#Hattara mata! hattara!! Ina matan nan daga Aure ku sakar wa miji jiki , yayi ta sukuwa yana wangale ku ,ke adole miji daWi sex daWi to hattara wallahi idan ya jirkita ki ,ke naki sai yafi nasu Dudu muni ,don su da ?uruciya sunci tuwon dawa,ke me kika ci? Indomie talia,kayan ma?ulashe kawai ,kuma har kike tunanin kiyi ?wari da lafiya .bayan kin bar kanki yana ta sukuwa yagama gwagwgwale ki kina miji So ! Sorry for you Hjy Zaki ga yanda zaki koma gaba.
#Wasu ma har so suke ayi sex dasu a rana sau uku sau huWu biyar ,wai so ne! Wata kuma supliment na ni'ima ta shasu roba roba tayi matsi dana Matsawa a gaban ta...wurin yayi raga raga gaba wallahi mu kiyaye ...wai a wannan zamanin har shi da kanshi namijin ke tausaya mawa durin yana tunanin gaba anya zaiyi ?arko? Hummmm mu kiyaye komai ayi saffa saffa don Allah.

A'?A'?'
Zaune suke su kusan biyar a titi a wula?ance a ya ?une fata a tattare na wahala sai tsantsan shahara a zuciyar su. Mi?ewa Balaraba tayi tana gyara yafen ta cikin harshen Hausa take faWin bari na samo rushi wurin mai shayi.... Ke Balaraba mai zakiyi da Rushi da wannan sanyin safiyar? Cewan Rabi tana kallon Balaraba tare da mata kallon tuhuma...aikin san me xanyi dashi sarai ko gulma ne?. Tayi maganan tana wucewa fuuuu tare da Nufar mai shayi dake can tsallakersu... Allah sarki bayin Allah. Abun da Rabi tace kenan don tare suke da Balaraba ,sai dai ita sadaka yalla take da bararar ta ,akasin Balaraba dake maita a sakaye babu wanda ya sani sai su yasu yasu ?an uwan ta...tana sadaka yalla daga haka kai namiji kaga sadaka yalla ko tace karuwa kace muje ,kunyi masha'anku ka ?wa?uleta kayi release kaji daWi ...to ka sani daga lokacin da kuka rabu kayi ban ?wana da duk wani jin daWi sai ta kaika rabari ,don da yawa Mayu ne sai Wai Wai....a haka taci mutane ta kashe har lahira babu iyaka yanxu ma ta tafi samo rushi ne da zatayi gashin kurwa ta lasa har tacinye duk........



_Free page bafa zaiyi yawa ba ga masu bu?ata zasu iya fara biya tun yanxu...Littafin na kuWi ne Regular payment? 300 VIP membership ? 600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuWin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ?an Niger zaku biya 600f katin airtel..._


#Shere pls=?O?



*ANTY AISHA MMN TEDDY*
[11/4, 11:41 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *=?J??SADAKA YALLA!=?J??*
_(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)>?&?
@&?_



Free page
005



*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


_Free page zai ?are nan kusa Littafin na kuWi ne Regular payment? 300 VIP membership ? 600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuWin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ?an Niger zaku biya 600f katin airtel... VTU trnsfer sai ku tura ta wannan number 09061466409_

A'?A'?'?'


*Masu bu?atar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh*
Walijaam? 300
Siyasata? 300
Gidan ?warata? 200
?ar Aiki na? 100
Dijama ?ar Fulani ? 200
My lady boss? 500
?ar maula ? 300
?warton manya #500
Bintoto
TaSara? 500
Kawaliya? 300
Zuma da maWaci? 200
?waryar sama? 300
Gidan zawarawa? 300
Habibi da'iman da dai sauran su;

Suna nan zaune Balaraba ta nufi wurin mai shayin ,wanda abunka ga wasu Hausawan mu ?an iska ,sun bar na gida da kuka amma sun taho wurin mai shayi ana masu shayi susha kakkaura sun bar mata a gida da fatsamin ?a?a. Duk wannan ma bai ishe su ba ,sai sun bi Sadaka yalla na titi ,wanda basa da farashi ko kaWan . Kabar dai dai ka koma ma haramun wanda zaka ci wutan Ubangiji. Tun isowar balaraba idon Rabo mijin Hausi ya sauka akan ta ,sai wani shafa talliyar sa yake yi ,don irin mazan nan ne masu aske suman kan su sol? . A balarabiya kece? ...fuska babu yabo ba fallasa don ba hausan take ganewa sosai ba tace " Eae. Bakin shi ya yashe fatsamin ha?oran sa da suka yo gantso gaba kuma a ware suka bayyana gasu a ware abun ba sha'awa duka suka bayyana. Cewa yake" Ai ku kyaun bashi da banbanci dana larabawa kin ga ai yayi dai dai dana ce balarabiya....kuji jahilci! Murmushi Balaraba tayi tana bin timbinsa da kallo da yayi gaba rimmm... Tana kallon yanda mansa da Sargon sa ke zagaye jini...tuni ta fara tanWar harshe tana add'ua a zuciyar ta Allah yasa Rabo ya taya...Balaraba yanxu sai ina? Gashi ina Son mu keSe. Murmushi Tayi tana ware idanun ta akan sa wanda gashin ido sukayi masu rumfa. Gaushi nazo samu anan ,amma bari na samu yanzu zan taho....to ina bukatar ki balaraba ... murmushi Balaraba tayi tana bamawa mai shayi ?wanon yana zuwa ba mata gaushin . Jiki na rawa ta koma can gyefen bakin hanyar da suke zama...bayan wani langye? ta nufa ,tana fara sana'ar soya kurwan mazan da ta kama ,masu neman mata tun kana yi da ?an tasha ka ?are mawa Sadaka yalla har a haWu da mayya.

A'?A'?'?'
?angaren Abdul Ahaad kuwa manyan ?asan Nigeria ne sukayi Wauki hayar su zuwa cikin garuruwa da inda duk wasu muyagu suka addabi al'umma sai da aka yi rubutun shi tamkar map sai da aka zana komai a inda zasu nufa harda wannan dajin Kidandan . Masu kidnpers kam da sauran ?an fashi tun da suka ji labarin abun da shuwagabannin Nigeria sukayi na Wauko sojojin haya akan ya?ar su ,kuma wasu sun su da yawa sun san su waye Su Abdul Ahaad ,don su sun fi ?arfin Soja ,sune sojojin nan masu jan hula , wanda ake kira da sojan Sojoji ,idan soja yayi ido biyu dasu gudu suke inkuwa sojojin mu sun kai Wari zaka ga suna darewa . Basa yarda suyi ido biyu dasu . Su dama irin wa'anan army police ba'a fito da irin su sai irin ?asa na cikin matsanancin tashin hankali ,don su ba'a ganin su sai a irin wannan lokaci ko idan anci ?asa da ya?i shine ake sakin su kaman damusa. A lokacin da aka ji labarin guduwar Abdul Ahaad da abokan nan biyu Nigeria tsorata tayi , don manya da gudu sun bar Nigeria a cewan su ba za'a ?ara shekara ba Nigeria za wayi gari babu kowa ,tun da har sojan Sojoji ya gudu saboda fitinan boko haram. Jin yanzu sun dawo korar kidnpers don sunfi ?arfin suyi yaki dasu ..idan sukace ya?i zasuyi dasu to tabbas bazasuyi sati ba zasu fatattaki duk wani Sarayin Fulani da kuma Sarayin mutane na nan gida Nigeria... alhmdllh kuma tun da kidnpers sukaji labarin saukar army police sunji ance an watsa su a daji ,wannan yasa su fara hijira suna guduwa daga duk wani dajin da suke...don sun san army police Idan suka ka maka kisa basu Wauke shi a bakin komai ba. Abun kuma da ya basu tsoro na biyu shine , rantsuwa da sukayi na ganin bayan duk wasu ?an ta'adda , za kuma su tsaya koda zasu rasa rayukan su. KuWaWe ne shugabannin Nigeria suka ba ko wannensu billions ,Wanda zasu bar ma iyalan su ,don shi soja irin wa'anan Basu san zafin kudi ba ,komai nasu na matan sune da iyaye. Haka kowa yayi sallama da iyayen shi da ?an uwa cike da kewar zasu dawo wata Allah kuma basu dawo ba ! .

A'?A'?'?'
RUGAR KIDANDAN!
Kallon Baaban nata Shatu keyi ,tare da sauraren ta ,tana sa hannu tare da amsar ?waryar da babu komai cikin ta ...kiyi sauri kisamo masu ganyen sarke , insun sha Zasu samu sau?in zogin raunukan jikin su ". Baaba ke maganan yayin da Shatu ke faWin to Baaba . Juyawa tayi tana barin bukkan nasu , wanda idan ka fito fili zaka gani tata dajin Allah babu kowa sai tsirarun bukkan fulanin... Tafiya take mai nisan zango ,wanda tun tana hango bukkan su da tsirarun fulanin har ta daina a haka ta nitsa cikin daji kan ta tsaye babu tsoro don sun riga sun saba da wannan rayuwar. Haka take tsalleke mugayen dabbobi a hankali tana ?ara nitsa cikin dajin. Wani zanzaro tazo mai duhun gaske , bishiyoyi ?asa ?asa sunyi rumfa sun ?are rana ,sam baya hasko wurin , kaman ba rana ba ....yanda kasan dare haka wannan wuri yake. Cike da jarumta irin nata mace mai kamar maza yarinya ?ar shekara sha shida takai hannun ta tana buWe hanya tana kutsawa ta cikin bishiyoyin da macizai ganin ba komai bane a wurin.
Wata bishiya takai hannun ta ,tana tsinkar ganyen ta tare da zubawa cikin ?waryar nata , sai da ta Wan Wiba da yawa ,kamin tayi gaba zuwa wani bishiyar....haya?i ne taga yayo inda take...da hasken zafin ciyayi ...alamu da mutane a kusa da ita. Du?awa tayi tana Waukar ?waryar ta babu tsoro tare da Waukar wani sanda ta irin bugayen fulanin nan ,wanda suna buga maka ita sai gawa don ko shurawa ba xakayi ba ....


A'?A'?'?'
Sosai suke mamakin ganin mutum a irin wannan daji ,Bama wai namiji ba ,mace ...tun da ta yanko wannan ba?in dajin tana tsinkar ganyen ta , duk suna kallon ta ...suna zaune sun kama wata dabba dana kasa gane meye ? Sun ban?are ta suna gasa namar ta kowa na yanka. Yana ci ...yanda suke zaune sun maida wurin Wakin uwar su ,ba kace wai sun san wata rayuwa jindaWi ba...dukan su ?a?an gata ne gaba da baya ,Son sojan ajinin su take .... babu wanda ya motsa sai Nura ne ya kalli Abdul Ahaad yana cewa" Ahaad kaga mace mai kaman kai kuwa? . Kallon ban gane ba ya watsa masa ,yana cigaba da zugar sigarin sa . Murmushi Nura yayi yana cewa " Jarumtar mana ,mace da Jarumtar shigowa wannan ba?in dajin ai itama a mata jagaba ce! .wani irin murmushi Abdul yayi wanda tun shigowan su dajin baiyi ba...kamin ya mi?e yana cewa to bari mu gani anya jaruman ce?. Yana faWin haka ya tashi cikin takonsa ,wanda shi idan yana tafiya baka jin takon sa ...sai dai ?amshin sa.
Itako Shatu Sandar ta ta Wauka tana jirar da wa Allah zai haWa ta? Ta buga masa ko mai ya same shi bata damu ba...a tunanin ta Sarayin ne kaman yanda suka saba damunsu...sudai ?wana biyu sun ji shiru babu Sarayin da masu satar mutane ,basu san dalili ba ,don basu san gomnati ta kawo masu sojojin Haya ba...Army police. Motsi taji a bayan ta ,wanda yasata saurin juyowa ,wayam babu kowa..... Tsayawa tayi tana tunanin ko dabbobi n dajin ne ....sai taji an ja mata gashin kan ta da yake a tufke , nan take ya barbazu har gadon bayan ta. Sandar ta ta Waga tana juyowa a zafafe tare da ?waWota ga ko waye...kawai sai taji caraffff an ri?e Sandar..... Wani irin kallo take masa , tare da bin gaSSan sa da ido zufa ne ya fara tsiyayar mata na tsoro ...bata taSa ganin mutum irin wannan ba.idanun sa ya watsa mata da suke lulu a warwaje da?wa? . Ta koma can ?asan sa ....ko kafaWan sa bata kai ba ,duk da take doguwa. FaffaWan ?irjin sa ta kalla tsoro ne ya dirar mata ,a zuciyar ta tana tamtaman mutum ko aljan?
#SHARE=?O?
[11/6, 8:21 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *=?J??SADAKA YALLA!=?J??*
_(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)>?&?
@&?_



006
A'?A'?'?'


*Masu bu?atar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh*
Walijaam? 300
Siyasata? 300
Gidan ?warata? 200
?ar Aiki na? 100
Dijama ?ar Fulani ? 200
My lady boss? 500
?ar maula ? 300
?warton manya #500
Bintoto
TaSara? 500
Kawaliya? 300
Zuma da maWaci? 200
?waryar sama? 300
Gidan zawarawa? 300
Habibi da'iman da dai sauran su;

A'?A'?'?'

Jikin Shatu fulfulbe ne yayi sanyi na tsoro , tsayawa tayi ?urr tana kallon sa kamin a hankali ta sauke Sandar ta ?asa ...Shi kuwa ganin tsoro a idanun ta yasa shi Wan sassauta fuska , kallon tuhuma da rashin fahimta take masa wannan yasa shi kai tsaye mi?a hannun shi yana sawa cikin rigar shi ,don ba shigar soja a tare dashi , normal shiga ce ta ?anun kaya , wannan yasa Shatu gaza fahimtar ha?i?anin shi Win waye? Kuma take masa kallon ko yana Waya daga cikin Sarayin shanun su ...don haka suke kirar kidnpers. Fiddo mata yayi da ID card nashi na soja , wanda taga bugun hoton shi da kayan sojoji . Babu magana tasa kan ta tana shirin juyawa shi miskilanci ita kuma duk da gwana ce ta surutu shiru ta masa don har a lokacin tsoron bai gama sakin ta ba...Ganin ta du?a ta Wauki Sandar ta tana shirin tafiya yasa shi shan gaban ta yana cewa " Ke me kikeyi a wannan dajin mai haWari a wannan
End Ads