x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 4 - SADAKA YALLA

  • 9001 words
  • 12000 words
  • Out of 19784 words

Category: Tale Stories

Views 79

01 Sep 2025
Start ads
After Image Ads
lokaci?. Kallon sa tayi tana sakar masa murmushi kamin tace " Sunana Shatu! Kaga rugar mu can, magani na taho samun ma wazon da sauran fulanin mu. Tun da ta fara maganan yaji jin sa da ganin sa ya Wauke , sakamakon jin sanyayyar kuma za?a??ar Muryar ta....lumshe lulun idanun sa yayi a hankali yana fara tuno da ganin ta na farko da ya taSa yi a rayuwa a tashar watsa labarai na Najeriya.

Bari nayi sauri Baaban fulfulbe na jurar na! Yaji Muryar ta a karo na biyu ya katse sa , nisawa yayi yana cewa " Ok muje nayi maki rakiya! Kallon sa tayi tana faWin " Rugar mu? . GyaWa mata kai yayi yana gaba ,kaman wanda yasan hanya ...shidai kawai zuciyar sa takasa amintar yana gani ya bar mace ta ?ara nutsa cikin dajin ita kaWai ,wannan yasa shi yanke shawarar ya mayar da ita rugar tasu. Murmushi Shatu tayi tana bin bayan sa ,wanda su Nura ke cewa " To wancen ina zashi kuma haka??? Cike da shakiyanci Samir yace " yaga ?ar Fulani kyakykyawa fulfulbe ta fi da zuciyar Abdul Ahaad. Dariya Nura yayi yana faWin ina kai wannan ?arya ne, da a?wai dai dalilin sa nayin hakan.

A gaSar wata ruwa yaga Shatu ta tsaya , tana zama gyefen Ruwan , don ita sam ta manta da mutum wai suke tare , kasancewar ta saba shigowa ita Waya , kuma shi da suke tafe bai ce mata uhmm .uhm'uhm ba. Zama tayi tana sa hannun ta cikin ruwa n tare da saka ?afafun ta duk , a ciki tana wasa da ruwan tare da dariya tana wa?o?in ta na Fulani. Can gyefe yajah ya tsaya a wannan fatsatsin Ranan da rabon da yaji irin ta ya manta . Tun ana ?wararar mintuna ya koma a wanni , fahimtar wacece Shatu ,don ya fahimci ita yarinya ce mai shegen wasa ,idan ya barta zata kai yammaci wannan yasa shi takawa zuwa inda take ". Kee ". Taji ya Kira sunan ta , cikin sauri ta juyo tana kallon sa sam ta manta da wai wani bil'adam suna tare. Nace maka Sunana Shatu . Tayo maganan tana Wan turo bakin ta gaba na tsiwa ,ba ta jira jin mai zaice ba ,ta cigaba da cewa " Na tafi Ruga ko? Don tasan shine abun da zaice mata. GyaWa kan sa yayi yana lumshe idanun sa tare da buWesu Alamun eh".

Mi?ewa tayi da sauri tana Waukar ?waryar tare da Wauka ta bisa tsakar kan ta tana cike da ?iriniya ta ?uruciya na yaran nan masu gir'gir tace " Wanxan gani nan zuwa! Tayi maganan tana shirin barin wurin ,sai kuma ta juyo tana cewa" Hamma! Kallon me kika ce yayi mata, don baiji kuma bai fahimtar mai tace masa ba". Murmushi tayi tana cigaba da cewa " Hamma kana Wan binni mai ya kawo ka dajin ?auyen Fulani? Mu fa Fulani ne na ?auye! Ko baka gani ba. Murmushi yayi mata yana kai hannun sa tare da Waukar Sandar ta da ta manta dashi gyefe yana motsa laSSan sa da cewa " Ni Soja ne ,zana iya rayuwa a inda yafi nan zama daji ba abun mmki bane ba. Maza tafi ki kai masu maganin su. Yayi maganan yana kai hannun sa tare da dafa kafaWan ta alamun su tafi. Saurin Matsawa Shatu tayi tana kallon sa kamin tace " Kai nifa matar Aure ce! Dammmmmm yaji ?irjin shi ta buga...manyan idanun sa ya watsa mata yana bin ta da kallon she's mad ,Banda hauka nawa take da zata ce masa ita matar Aure ce. Zuciyar sa ce ta basa amsa da faWin " Dama idan surutu yayi yawa ?arya na shigowa ciki, kalla yanayin ta ta cika zuba kaman gidan Radio'n BBC . Ok sorry ! Yayi maganan yana Wan Matsawa gyefen ta . Me kace? Ta katse shi don itama batasan meye wani Sorry ba! Maganan ta ta fara masa yawa ,wannan yasa shi cewa " Muje ko". To ta basa amsa tana yin gaba....a haka suka dinga wuce ?oramao iri iri masu ban tsoro da dajuka , bai bar Shatu ba sai da ya hango bukkan su na Fulani yana fara hango tsorarun fulanin sannan ya juya ba tare da yace mata komai ba. Ita ko Shatu da bata san ya tafi ba , har ta fara isowa gab da bukkan su ne ta buWe baki cikin zazza?ar Muryar ta tana ?wado kirar Baaban fulfulbe na dawo! Sai kuma ta cigaba da cewa " Kaga Hamma nan ne bukkan mu , ga bukka n baaba ta ,gana jauro ,wancen na wanzan..... shatu kedawa kike zuba surutu ke kaWai? Baaba ta fito tana duban Shatu cike da mmkin Shatu ta juya tana cewa " Kai Baaba ina yake?.


Wake nan ? Baaba tayi maganan tana kallon gyefen da Shatu ke kallo. Baaba dashi Fah muka taho wurinan! Shatu Anya baki ?waso miyagu ba a dajin nan da kika shiga da rana? Waye zaki gani a daji a yanxu ,musamman yanda rayuwa ta kasance?. Murmushi Shatu tayi tana cewa " A'a Baaba shine yanxu Fah muke tare dashi...dogo fari yana da suma ?wantattu irin....Wanzo? Wanzo?? Baaban fulfulbe ta fara kirar sunayen mutanen fulanin kowa yazo bakin ta...Kamin kace kobo tuni mata da mazan da sukayi saura sun fito suna faWin Inna an Wara Yadikko". Wanzan ne ya fito yana Wingisa ?afa da yasha dukan barayin sun masa karaya kusan uku a ?afa Waya. Gwagwgwo meke faruwa? .

Ku kira liman Shatu ta fara hauka , miyagu sun shafe ta. Da jin haka basu tsaya tambayar me ya faru ba ...suka banzama niman Liman don sun san Baaban fulfulbe ba zata faWi Abun da ba haka ba...yaewindo ne tace " Dama tuni na ke wasuwasun Shatu na da miyagu ,musamman yawon son Rawar ta da shiga dajin ta abun yayi yawa.... Kallon su Shatu keyi kurum sai ta she?e da dariya tana nufar bukkan su , tare da shigewa .... yafindo ne tace ma wa Baaban fulfulbe su tsaya a bakin bukkan kar su bari ta fito suyi na daji da ita...jin ko haka mata kusan su huWu suka tsaya a bakin bukkan wai kar Shatu ta fito ,suna zaman jirar isowan Liman.



A'?A'?'?'
Malam Rabi'u ne sai can hantsi ya fito daga Wakin sa yabar Binta ?wance ko motsi takasa yi saboda jigata da wahala ...koda ya fito har a lokacin gidan cike yake , Haushi ne ya kama Suwai zuyawa tayi tana basu wuri tana jin malam Rabi'u na tambayar wai meke faruwa? Ana kora masa bayani akan yayi wa Wan uwan sa me Unguwa ya dawo da matar sa da yasaki yana maganan Sadaka yalla zai Aura ?ar shekara Shatakwas dai dai shi yana haura shekara saba'in a duniya. To meye aibu a ciki? Abun da malam Rabi'u ya fara cewa kenan! Kamin ya cigaba da cewa" Dama zama zaiyi ba matar shine aibu, kuma naga uku ya riga yayi , ai shikenan sai ha?uri... inalallahi wai'ina ilaihir rajiun...kai tirrrr da wannan gida da mutan cikin ta, Suwai tayi maganan tana cigaba da tsiyayar da hawaye. Juyawa malam Rabi'u yayi ganin yaran kowa yayi caaa kan abin da yace...don yara ne suke dashi fatsami guda...amma a haka basu san sun girma ba. Tun da suka bar gidan , matan gidan ke cikin tashin hankali , saki da tsufa ,ai ya bari tayi masa takaba tun da saura kwana nawa ne yayi ?aura sittuna au saba'una to shi yakai har ya wuce. Amma a haka yake da budurwar zuci na son Auren ?ar shekara sha ta?was.

A'?A'?'?'
Bedroom Win shiru kakeji babu komai dake tashi sai sautin kukan ta ?asa ?asa , hasken Dumb light yasani fahimtar Hajiya Ainu wanda gyefe guda Alh Amin Yero ne zaune a ?ayataccen gadon nasa , saman cinyar sa Wauke da laptop Yana operating system Win nashi hankalin sa ?wance. Kaman wa?e take ba kuka ba ,duk a ?ar?ashin zuciyar sa kuwa yana jin zafin kukan nata. Cikin dasasheshiyar Muryar ta na wanda tayi kuka har ta galabaita ta fara faWin" Yanxu Alhaji Abun da kakeyi kana kyautawa ?a?an ka kuwa? Kar ka manta kana cutar dani...Ba ason raina nake zama dakai ba a yanxu ,sai dai ba yanda na iya...Ni ban taSa zina ba ,Allah ya haWani da miji m....Aini!! Ya Kira sunan ta yana katse ta...tare da watsa mata idanun sa da suka narke suka tarkade suka ?ya?afe suka soye a duniya ....I'm so sorry for that! Nima baa son Raina bane. Dole ne tasa ...kuma yawon maganan ?a?a da kikeyi nufa ban haihu ba a yanzu ?ata Waya na haifa a rayuwa ,kuma tuni ta daWe da barin gidan duniya. Baka kuma tunanin Allah ya baka a inda bakayi tunani ba ,idan ta yi aure ta samu miji irin ka , me zaka ce ,kuma me zaka ji...nima Fah ?ace! Wani irin zafi yaji zuciyar sa na masa akan maganganun matar nasa Hajiya Ainu. Wanda cikin Rufewa r ido ,ba tare da ya tache maganganun bakin sa ba ya fara fitar wa kaman haka; ke ?ace? ?ar wakenan? Kin manta a yanda na Aure ki ba gata! Ni nayi Mako komai na rayuwa! A titi kina Bara na Aure ki a SADAKA YALLA!

_#SHARE=?O?_

_Masu bu?atar wannan littafin zasu na iya tuntuSa na kai tsaye Ta wannan Numbobin 08081202932 / 09061466409 ,if you are not ready ,don Allah Kar Kuyi mun magana I have alot to do! Kar mu Sata wa juna lokaci...sannan masu tambayar littafaina na kuWi ne ga farashin ko wanne can a saman page Win Sadaka yalla!_
[11/6, 6:13 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *=?J??SADAKA YALLA!=?J??*
_(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)>?&?
@&?_



007
A'?A'?'?'


*Masu bu?atar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh*
Walijaam? 300
Siyasata? 300
Gidan ?warata? 200
?ar Aiki na? 100
Dijama ?ar Fulani ? 200
My lady boss? 500
?ar maula ? 300
?warton manya #500
Bintoto
TaSara? 500
Kawaliya? 300
Zuma da maWaci? 200
?waryar sama? 300
Gidan zawarawa? 300
Habibi da'iman da dai sauran su;

A'?A'?'?'

A sadaka yalla na kawo ki a halina , nayi maki Komai na Saki kikayi ilimin addini dana zamani , har a yau kika zama haka mai faWa a ji ,kika shahara kika zama babbar ?ar siyasa har kike da wannan matsayi na commissioner na sadarwa,ki rin?a ya isa ! Ta katse shi cike da Sacin rai tana Waga masa hannu alamun dakatarwa. ?warai kayi mun duk wannan abubuwan da jero , kuma na gode! A takaice yanzu gaskiya ce baka so! Shi yasa har ka fara tariyo abubuwa da yawa da suka wuce kake Son faWa mun a yanxu harda mun gorin ka ganni ina Bara a tsakiyar titi a haka ka Aure Ni ka kawoni a halinka...na gode ?warai amma kar ka manta da mutunci na ka Aure Ni ban yasar a titi ba... Maganan Hajiya Ainu ne ya kakere mata sakamakon zuwan wani kuka wanda bata shirya masa ba...kukan ne ya kubSuce mata ,wanda cike da Muryar kuka ta cigaba da cewa" Na gode mawa Allah da tun kan na mutu na kuma rabu da Zia na sai da na faWa mata wacece Ni da Asalina. Tun kan tasan meye rayuwar bakin ta da ?wa?walwar ta nasha faWa mata wannan kalmar na SADAKA YALLA! tasan Mahaifiyar ta ba kowa bace fache mabaraciya! A haka ashe bazamu yi nisan zama ba a rayuwa har mai rabawa ya raba! Nikaina ba'a Son raina na fito yawon sadaka yalla ba ,nabar dangi na nabar ?asa ta , kai kaico ga matan da suka fara yin wannan sadaka yalla ,har ya zama mana abun koyi yau ga irin ta nan. Jikin Alhaji Aminu Yero ne yayi sanyi ?alau ,don koba komai yana masifar ?aunar matar nashi Ainu ,tabbas akan ta da auren su ya fuskanta ?alubale ,don kowa juya masa baya yayi akan wannan Aure ,wanda har yau mahaifiyar sa Hajiya Didi bata ?aunar Hajiya Ainu .

Cikin Muryar rarrashi mai tattare da nadama kan abun da ya aikata a yanxu yace " Kiyi ha?uri Ainu..nasan ba laifin ki bane ,nayi kuskure dana jefe ki da wannan kalam, kiyi mun afuwa! Nasan...kamin ya ?are maganan ne ta juya masa baya tare da jan bargon ta ,kasantuwar weather Win da muke ciki na sanyi ...mu tashi lafiya shine abun da tace tana juyawa tare da rufe idanun ta kaman mai barci ,amma kuma sam ba barcin take yi ba , damuwa da abubuwa da yawa da suka faru suka shiWe take tunawa a dai dai wannan lokaci........Waiwaye adon tafiya! Tuna baya!!
Maaama Daddy!!! Muryar Zia ya karaWe ko ina na cikin wannan gida. Sakin glasscup Win dake hannun ta Hajiya Ainu tayi tana fitowa daga Kitchen cikin sauri a tunanin ta wani abu ne ya samu Wiyar nata Waya tilo. ?angaren Alhaji Yero da ya gama sanin wacece Zia a hankali ya sauke jaridar hannun sa yana kallon inda Zia take tsaye a kan stairs Win falon. Dafe ?irji Hajiya Ainu tayi cike da Son jin lafiya wannan kira da tsakar rana tace ' Zia!! Kecewa da dariya yarinyar tayi wanda ashekaru baxata haura 7 zuwa ta?was ba , murmushi tayi tana faWin i love You Maama! I love Daddy!! I lab u both.... Murmushi Hajiya Ainu tayi kamin suyi magana Zia tayi Wakin ta da gudu cike da ?iriniya ta haye stairs Win....I lab you much my dear daughter. Cewan Alhaji Yero . Itako Hajiya Ainu juyawa tayi tana girgiza kai cike da jin Son Wayar nata ainun.

***

Safiyar Lahadi wannan rana ,ranace da duka suke gida kasantuwar weekend , Zaune suke duk familyn Wato Hajiya Ainu da Alh Yero sai kuma Wiyar tasu Zia ,wacce take kusa da ?afan mahaifin nata tana akan carpet Win dake ?asa , gaba Waya hankalin ta na akan Wan mini laptop Win ta pink na Yara ,Wanda babu abun da take yi sai playing games . ?arar buWewar Gate ne yasata mi?ewa da gudu tana tsalle da tafi na yara tare da cewa" Yeeeee Daddy gamai photographer Nan yazo! Suna a haka ne sai ga sallamar mai hoton da suka Wauko shi musamman a wannan weekend don Jin dadin wannan a hali... A haka kullum suke rayuwa , cike da jin dadi da walwala da kuma ?wanciyar hankali. A wata Ranan Monday ne Zia sai tu?u?i take tana haWe gira sama da ?asa ,kamin Alh Yero da yake mi?o mata school bag Win ta yace " Lele na waya taSa mun ke?. Kaman ko jira take cike da Muryar yara da hauka tace " Bakai ne ba Daddy ,Kullum ba?wa kawoni wuri zuwa school I'm always coming late Dad! One period nake rasa kullum...meye matsalar Maama da Daddy ne?. Murmushi yayi yana dafata kamin yace " lele na azo lafiya bashi ne ba?. Eh to amma nidai yau ya kamata kayi magana Da Vp . A haka a wannan rana sai da Alhaji Yero yakaita sukayi mata da Vice sannan ya samu sukuni...

Shigar Hajiya Ainu siyasa shi ne musababbin faruwar komai tun daga salsila. Ranan da baxasu taSa mantawa ba itace wannan rana ,wacce Hajiya Didi Mahaifiyar Alh Yero tayo kirar su da tsakar rana akan tijara da fitina nata. A wannan Rana Hjy Ainu tayi kuka ta gode Allah akan zagi da tijarar da tasha na Hajiya Didi ,tana cewa ta gama mata da Wa ,kuma Aure zai ?ara zaya Auri ?ar uwan sa da suke ?a?a maza . Dama ta daWe bata haihuwa ba , sai da tafi shekara goma ,gashi tun da ta haifi Waya zia wato Zainab mai sunan Hajiya Didi bata ?ara haihuwa ba. Tana bukatar jikoki da yawa yayyame da ita don haka Aure zaiyi. Wannan magana ya Waga hankalin Hajiya Ainu da mijin nata wanda yake shahararren Wan kasuwa kuma Wan dangi ,don dangin Alh Yero Auren hadi suke ,akan shi ya fara auro bare kuma SADAKA YALLA,wannan yasa Sam Hajiya Ainu bata da fari a idon Hajiya Didi. Da wuraren yammaci suka baro gidan dan Hjy Didi da yake gaskiya layout. Maama Maama!!! Zia ta Kira sunan ta kusan sau uku ,kamin Hjy Ainu ta juya tana saurin Soye damuwar ta...Maama meye Sadaka Yallah? Hajiya Grandma duk idan tana son Saki kuka sai tace maki Sadaka Yalla! Meye shi Maama?. Cikin ?a?alo murmushi Na dole kawai sai hawaye ya fara wanke ma wa Hjy Ainu idanu , No my baby! Don't put it on ur mind Zia. Ba komai , nice Sadaka yalla Kar ki manta ko gaba ko me kika zama kika gansu suna Bara a titi kar ki ?yamace su nima Sadaka Yalla ce Maaman ki........?iiiiiii?uuuuuuuuuuu kawai kakaji a tsakiyar ?walta titin tsakanin Wan Magaji gaskiya.....Wata babban moto ce ta shigar masu gaba , wanda moton nasu sama tayi kawai sai tayi cikin wani ?watantazo....wannan kenan! Gigif Hajiya Ainu ta tashi daga ?wancen da take sunan Zia kawai take ambato ,Wanda cikin sauri Alh Yero ya kamata yana rungume ta jikin shi tare da fara mata Addu'oi , don yasan Abun da ya tada ita cikin kiWima tuno da abubuwan da suka faru shekaru goma da suka wuce ne. Rungume shi tayi tsam tana fashewa da kuka mai ban tausayi da ?aryar da zuciya ....


A'?A'?'?'
RUGAR KIDANDAN kuwa komai sai dai muce Alhmdllh, domin kuwa sun samu sau?i daga dukkan wasu masu kawo masu hari. ?wana biyu aka yi ana mawa Shatu ri?iya a tunanin su jinnu ne suka shafeta duba ga yanayin weather n. Haka ta ?wana huWu bata fita ko ina ,kullum tana kewayen bukkan . Shiko Abdul Ahaad tun bayar rabuwar sa da Shatu su Nura da Samir suka fara ce masa mijin ?ar Fulani da sokana iri iri...wai saboda bada kula har ruga yakai ta...Kai tun baya tunanin yarinyar yafara tunanin ta a zuciyar shi .... A ranan da yakai kwanan su Ba?wai ne da haduwa da kansa ba tare da kowa ya sani ba ya nufi cikin rugar...acan gyefe ya tsaya inda babu mai hango sa....Shatu ya gani
End Ads