x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 2 - SEXXIES HOUSE

  • 3001 words
  • 6000 words
  • Out of 28973 words

Category: Romance Story +18

Views 377

25 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
hakuri . Keee Baki mun komai ba , just calm down sweetheart okay?. Na taimaka miki Abba ya Warke yanzu kaman bai wani ciwo ba a rayuwa , bashi da Burin da a yanzu ya wuce ya Ganki , Ni Kuma bazan koma dake ba ,sai kin mun alƙawarin Abubuwa biyu ... kallon sa Aaliyah tayi cikin Sauri Tace ' Yall.... No ki Rani da sunan Lovers ...Darling love , Sweet , Babe , Gasunan da yawa . Shiru Aaliyah tayi masa a sanyaya tace ka faɗa mun mene xan maka yanzu zanyi ,amma don Allah ka kabar Ni na tafi Gida ina Son Ganin Abba na ...! Ta ƙare maganan tana lumshe ido sai kuka sosai har da shashsheƙar ta . Murmushi yayi wanda ta kasa gane manufar shi nayin haka , kana taji yace ' Ba Wani Abu bane mai Wuya , Kin amince Zan Aure ki? Kin kuma yin mun Alƙawarin hakan , Sannan na biyu kimun alƙawarin Zaki sa Ammie ta janye Akan ƙudurin ta ko bayan na Aure ki xan Auri Jidderh."


Shiru Aaliyah tayi tana kallon sa , kamin tace " Aini bana Son ka.! Ta ƙare maganan tana masa narai narai da idanun ta . Wani irin yarrr yamm yaji tun da ƙasan sa har zuwa tsakar kan sa . Cikin Wani irin murya yace " Okay to Wa kike So ? Just feel free faɗa mun sunan shi . A hankali Aaliyah ta girgiza Kai kana tace " Babu kowa ,Ni ban soyayya da kowa". Wani Kallo yayi mata kamin yace " Har Ibrahim na Layin ku ba saurayin ki bane ?. Saurin kallon sa Aaliyah tayi tare da nuna mamakin ta ƙarara akan Sanin sunan Ibrahim da yayi. Shi kuma fa? Ya yi maganan yana kafeta da Lulun idanun sa . Cikin Inda² tace " Ni ban taba jin ina Son wani ba sai Abba na.! Kallon ta yayi cike da jin wauta tare da kuruciyar ta yace " Okay ni Kuma Zaki Soni Aaliyah ,ba kaɗan ba Sosai . Kimun Alƙawarin . A hankali ta sunkuyar da kan ta , Ni ka bari na Auri Ibrahim , shine .... It's Okay,ya Isa Ke fa tawa ce, Ko kiso ko ba kiso ba....Daga zarar munyi Aure Kinga Hankali na na can Wurin ta Wajen Wato Jidderh , ke da kanki zaki sami Ammiee ki bata hakuri ta amince na Auri Jidderh ,ta shi kije , a tafi ko?. Yayi maganan yana mata magana cikin nuna wani irin romantic caring tamkar yana magana da yarinya yar 1 year ,kaman Zahra ta ....!




Gobe da safe zakuji da Sabon Update na gaba inshallah .
#mmtwa📚
#mmtlovers😻
#mmtcollections
#mmtramadhankareem🌙.
#mmtpalace🕊️
#sexxieshouse

*RAMADHAN PROMO.!*


Alhamdulillah ,duk kan Godiya ya tabbata ga Allah ,mai kowa mai komai , Tsira da aminci su tabbata ga Sayyadina Muhammad SAW . alhmdlh RAMADHAN na kusanto mu , Ya Allah ka bamu ikon Aiki aiki na ƙwarai a cikin Wannan Wata mai isowa Wato watan RAMADHAN , Ni MMN TEDDY nake sanar da masoya na tare da dukan yan uwana musulmai , Sadaƙa da Zanyi daga Farkon RAMADHAN Zuwa Uku ga Watan RAMADHAN zanyi Rabon Kati wanda zan ɗaura shi a status ɗina , ko ta one Group da zan bude mai suna RAMADHAN Kareem , Badon komai ba zan yi Rabon Wannan kati sai don Albarkacin Wannan Wata mai girma mai kuma daraja , Zanyi Rabon MTN , 9MOBILE , GLO , AIRTEL duka dai 4 network ɗin nan in Allah ya kaimu kuma ya yarda .

Ga masu buƙatar samun Wannan PROMO nawa zaku iya tuntubar Numbobin Waya ta gasu ,zan rufe saving contact da Adding a group dina ana gobe RAMADHAN inshallah.... Just charte up via 08081202932 ... Banda kira Don Allah , saboda A online zamuyi komai don haka kuyi magana dani ta Iya WhatsApp ne Ngd , RAMADHAN RAMADHAN....RAMADHAN KAREEM.!
Maman teddy taku ce.! 08081202932 Allah ka bamu ladan niyya Amin ,kar a Manta a mawa fiyayyen Halitta Annabi SAW salati Goma Goma don Allah 👏.
*Duk Wanda yayi karo da wannan posting shima yayi share Zuwa Groups uku ,don Alfarmar Annabin Rahma mun gode!*
*#Moddibo's Family*
*#Sexxi'es House*
*#Gidan ƙwarata return*

*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .*


*🌐MAMAN TEDDIE'S*
*WRITERS ASSO.📚🖊️*
(MMTWA)
#We are here to educate, entertain and enlighten our Readers...

Ina masu zuwa mun hello maman teddy Ni marubuciya ce pls ki sani a ƙungiyar ki , ko kuma maman teddy ina Son na iya rubutu ban san ƙungiyar da zan shiga don suyi Guiding ɗina ba , So pls This is my new association .
Ga masu sha'awar fara Rubutu ko marubuta Wanda basa da ƙungiya , to dama gare ku ga Sabon association na Mamanteddy ,Zaki iya mun magana ta WhatsApp number na 08081202932 yauwa...

Albishirin ku masoya maman teddy , a yau min fara Ɗaura maku daya daga cikin Nobels din ta mai Suna ƳAR WAYE.? A YouTube channel namu , me kike jira maza garzaya don ki saurara , it's a Love caring and sympathetic story , ƳAR WAYE.! ga YouTube link namu zaku iya joining https://youtu.be/M0SeeufXge8
sannan kar ku manta Wurin yi mana Subscribe mun gode.!

Pans Ɗina na Littafin Sexxies House I'm so sorry please , Vip SPC gobe zamu fara Update sau biyu a rana kamar yanda na saba a ko wani book ɗina inshallah ."

Tsayawa Aaliyah tayi tana kallon sa Idanun ta na cika da Ƙwallah . A hankali ta motsa laɓɓan ta tare da cewa " Okay Dama badon Allah kake Sona ba? Dama Ni tuntuni nasan da hakan , nayi maka laifi ba sai ka yafe mun ba?. Wani Irin kallo yayi mata tare da cewa " Anƙi A haƙuran Oya Out.! Yayi maganan yana ɗan Doka mata Tsawa ...cikin Sauri Aaliyah ta fice daga Falon Hawaye na bin Kuncin ta , Hannun ta tasa tana Goge Hawayen dake zubo ma Kuncin ta , kamin ta nufi Ɓangaren Ƴan Aikin gidan .

Tun da ta juya ta fita Aydaaan ya kasa Kauda idanun sa daga Hanyar da ta fice , Dafe zuciyar sa yayi dake Harba masa Da ƙarfi kamin ya furta a bayya ne da cewa " Me yasa zuciya ta zaki mun haka? Ina jin tausayin Ta , Ina kuma Son Jidderh , Humm Dan Gyada kafadan sa yayi tare da cewa " Ko meye dai nayi ma kaina Alƙawarin Auren su duka. Miƙewa yayi yana nufar Privacy don ya watsa Ruwa ko zaiji Sanyi a zuciyar sa .

Abun da ya faru da Hauwa kuwa bayan Sakin ta da Salisu yayi ,daƙyar ta iya barin gidan ,don har yamma ya fara sannan ta saka mayafi tana ficewa daga Gidan tare da nufar Layin su don ta koma gidan mahaifin nata don bata da inda zata je da ya fi mata nan .

***

Assalamu alaikum Ta yi Sallamar a sanyaya jikin ta a mace ganin Baba da tayi da Buta yana Alwala alamun zai tafi masallaci . Umma ne ta fito daga Madafi hannun ta Ɗauke da muciya alamun talge ta gama . Tsayawa cak tayi ganin Hauwa da tayi kaman kuma yanda shima Baba yayi mutuwar zaune . Don shi a kullum gani yake idan Hauwa ta Rasa Salisu to bazata taba samun mijin Aure ba , a cewan sa maza yanzu basa Aure sai lalata da mata a haka suke karar da Rayuwar su cikin aikin alfasha , Wanda Azaban shi na Wurin mahalicci tun a duniya zaka fara ganin abun da ka aikata ,zaka girbi Abun ka .


Wani irin ƙaƙari yayi kamar tari zai shake sa , cikin Wani irin murya ya ce " Hauwa? Me kika zo yi da Wannan yammacin Ana Kirar Sallah?. Eiyee.? Ya kuma maganan cike da Tsawa da kaguwa da yayi kan yaji lafiya.!

A hankali Hauwa ta sinne kanta ƙasa , hawaye na fara zubo mata , Baba Ƙaddara ce.!
Ƙaddara? Ya maimaita maganan yana ajiye butar hannun sa tare da miƙewa Tsaye ,me kike nufi ? Faɗa mun Sakin ki yayi ne shi Salisun?.


Eh Baba ". Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un , Shikenan dama kin fi so ki rinƙa kaikawa Tsakanin Ni da Mahaifiyar ki muna haɗa kafaɗa ,haka kike so to dawo ki zauna . Hauwa kin mawa kan ki sakiyar da babu Ruwa , Haba Hauwa Allah ya baki namiji kamar Salisu ....Umma ne tayi Saurin katse shi tare da cewa " A'a Malam ,Hauwa fa tana Hakuri da Salisu , ya nuna baya ra'ayin ta to ya zata yi , Ga Hauwa babu makusa ,amma ace Salisu ya sake ta , Kai Wannan yaro yaci mana mutunci , wallahi sai Allah yayi mana sakayya tsakanin mu da shi ....duk hawalar da ya ....ke Ya isa da Allah." Baba ya katse Umma cikin nuna ɓacin Rai .


Dama kema ai bakya ganin Laifin yar naki ko kuwa me zata yi ai ke bakya gani . Ban da dama ba Ƙaunar Salisu take yi ba , da ya sake ta ko ya fara banbami ba sai ta zube ƙasa ta basa Haƙuri ba?. hakuri malam? Hakuri fa kace? Umma tayi maganan tana kara jajanta wa kamin tace " Wallh malam Ni na fara zargar Wani Abu tsakani ka da Wannan yaron Salisu haba , me ya rage game da Hauwa? Bayan cutan yunwa , wallahi ina da tabbacin Hauwa har ciwon zuciya ta na dashi . Ke da Allah tashi bar kukan nan ki wuce Ɗaki ki cire Wannan mayafin , Ko kashe kan ki zakiyi akan Ɗa namiji? Wuce Ni da Allah , Allah ya baki mai ƙaunar ki ,cida sha da sutura kar ya yanke maku har Abada . A hankali Hauwa tasa ƙafa tana shigewa Ɗakin Umma , saboda Tsaban tashin hankali ko gaban ta bata gani dakyau . Juyawa Baba yayi yana cigaba da banbami da faɗa , yana cewa " Ai kuma Hauwa shikenan keda Aure sai dai kiga Anayi . Tun da kika rasa Salisu yaron kirki ɗan manyan mutane Wallh kin yi Asara . Aje Muciya Umma tayi tare da nufar Ɗakin ta don ta rarrashi Hauwa ,don ta lura sam ba a hayyacin ta take ba .

***
*Moddibo's Family*
Ɓangaren Aaliyah kuwa tun bayar ficewar ta daga Part Ɗin Yallaɓai Aydaan ,ta tattara kayan ta ba tare da kowa ya sani ba ta gudu daga Garin Lagos zuwa Yobe , Don garin su ta koma da Yammaci ta sauka a gida .

A soron Gidan su ta tsaya sam ta kasa shiga saboda Tsoron Inna Turai da kuma a yanzu ya zata amshe ta . A haka har Gari ya fara duhu magriba tana fara Wucewa . Motsin shigowa soron nasu da taji ne yasa ta zabura tana miƙewa daga Tsugunon da take a ƙasa . Abba ne da ya dawo daga masallaci ya dallara Haske n fitilan sa tare da cewa " Waye ne anan wurin?. Jin Muryar sa Inna Turai dake Tsakar gida tana Aikin abincin dare yasata Saurin ƙarikowa tare da cewa " me ya Faru ? , Tayi maganan dai dai Abba na Haske fuskar Aaliyah... Aaliyah Suka ambata Sunan.....!




#MMN TEDDY🧸
*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .*


*🌐MMT'S*
*WRITERS ASSO.📚🖊️*
(MMTWA)
#We are here to educate, entertain and enlighten our Readers...

Ina masu zuwa mun hello maman teddy Ni marubuciya ce pls ki sani a ƙungiyar ki , ko kuma maman teddy ina Son na iya rubutu ban san ƙungiyar da zan shiga don suyi Guiding ɗina ba , So pls This is my new association .
Ga masu sha'awar fara Rubutu ko marubuta Wanda basa da ƙungiya , to dama gare ku ga Sabon association na Mamanteddy ,Zaki iya mun magana ta WhatsApp number na 08081202932 yauwa...

Albishirin ku masoya maman teddy , a yau min fara Ɗaura maku daya daga cikin Nobels din ta mai Suna ƳAR WAYE.? A YouTube channel namu , me kike jira maza garzaya don ki saurara , it's a Love caring and sympathetic story , ƳAR WAYE.! ga YouTube link namu zaku iya joining https://youtu.be/M0SeeufXge8
sannan kar ku manta Wurin yi mana Subscribe mun gode.!

Morning Update🕊️
"Aaliyah Su duka suka Haɗa baki Wurin Kirar Sunan Aaliyah ,wanda tayi zumbur tana Wurwurga Idanun ta cike da Tsoron Abun da zai kai ya kawo . Shiru Abba yayi ,yayin da Inna Turai ta fashe da Kuka mai tsuma zuciya tare da Jin matsanancin nadama . Abba ne yayi magana cikin Sanyin murya da Son Ganin ya Ƙwantar mawa Aaliyah da Hankali yace" Aaliyah mai yasa Zaki zauna A soron gida , baki shiga Daga ciki ba ? . Malam nine na sa Aaliyah yin hakan , tsoron shigowa take ji a tunanin ta har a yanzu nice Turai da ta sani... Aaliyah nayi nadama ,ki yafe mun kan Abun da nayi miki ,nasan na Wahalar dake na kuma azabtar dake a rayuwa , Amma a sanadin ki yau gashi Mahaifin ki ya samu lafiya , Sanadin ki muke cikin Wannan Rufin Asirin , Aaliyah taho na nuna miki Wani Abu .! Inna Turai tayi maganan tana kai hannun ta tare da kamo na Aaliyah wacce ta tsaya ta saki baki ta kalli Abba ta kalli Inna Turai . Cikin gidan suka shiga inda Hasken Fitilar Nepa ya haska Tsakar gidan. Wata matashiyar mata ta gani wanda a shekaru zata kai 35 zuwa sama ,sai kai kawo take tsakanin kitchen Da Ɗakin Aaliyah kamin ta bar Gidan . Larai Ga Aaliyah na Ta Dawo.! Inna Turai tayi maganan cike da jin dadi fuskar ta dauke da matsanancin Farin ciki na ganin Aaliyah . Allah Sarki Aaliyah kene da Saukar yamma ? To shiga Ɗaki yanzu za'a Sauke Abincin dare a kawo miki naki . A'a A dai sa mata Ruwa ta fara watsawa Tukun na . Cewan inna Turai tana maganan tare da Kallon Aaliyah ,Wanda ita sam ta rasa Gane inda Maganganun nasu duka ya dosa . Murmushi Larai tayi kamin tace To bari na Haɗa A electric stove Sai na Ɗaura mata a Ga Nepa a sun kawo yan Albarka . Ta ƙare maganan tana nufar madafin tsakar gidan . Inna Turai ne ta riƙo Aaliyah da ta tafi duniyar Tunanin Wacece Kuma Larai , me take yi a cikin gidan su?.


Ɗakin Inna Turai Suka nufa Har da Abba , Wanda yau yafi masa ko wacce Rana jin Dadi a rayuwar sa ,tabbas Aydaaan ya cika ɗan halal babu Abin da zamuce dashi sai dai Allah ya saka masa da Alheri . Abun da Abba ke faɗi kenan tamkar mai sambatu . Juyowa Aaliyah tayi cike da Mamaki kamin tace " Abba wai kaine ka samu lafiya ? Allah Alhmdlh ." Ta furta kalmar tana rintse ido sai Hawaye ,dama ita kuka bai mata Wuyan zuwa . Abba A ina kasan Aydaaan?. Kamin Abba ya mata magana ne Inna Turai ta amshe ta da cewa " Aydaaan ya gama mana komai Aaliyah , Aaliyah har abada ki kasance yar Halal wurin biyayya ga Aydaaan , baki da Abun da zaki saka mishi dashi ,don ya gama miki Komai a rayuwa . Shine yazo ya kwantar ma Mahaifin ki da Hankali a rana Daya ya sanar mana cewa " Kina Gidan su aikatau ,kuma bayan nan shi ya dauki duk Wani nauyin aikin Mahaifin ki , a kayi masa komai ya samu lafiya . Ina kuma zaune ya kawo Larai mai tayani aikin gida ,nasan baki san ta ba . Aaliyah don Allah ko bayan ba Ran mu kar ki mawa Aydaan Butulci domin baki da masoyin da Akaf rayuwa yake son ki ,da Son ganin farin cikin da ya Wuce Aydaan . Saboda ya taimaka kwarai akan Mahaifin ki damu duka .

Shiru Aaliyah tayi tana tunanin furucin ta akan Aydaaan , ( Nace ina Son ka ne? ,Ni bana Son ka ,don Allah ka yafe mun kan Abun da nayi maka ,sai na tafi). Rintse ido Aaliyah tayi tana jin Zafin maganan da tayi masa , wani irin kuka ta saki mai ban tausayi tare da jin tausayin Aydaaan ɗin ya kamata , a zuciyar ta ne ta fara cewa" Yana nan yana kula da iyaye na ,amma Ni a daidai lokacin da nake neman faraga na wani Abu duka don naga karshen nasa Rayuwa , Kaico Na Ni Aaliyah." Kuka take yi Sosai tare da zama tana aje koman ta . Rungume ta Inna Turai tayi itama tana share ƙwallahn dake zubo mata . Aaliyah kiyi hamdala ki gode mawa Allah , da Allah ya baki masoyi kaman Aydaaan , Ina kuma neman Afuwan ki akan Abubuwan da nayi miki a rayuwa . Inna Inna..."

Aaliyah ta kira Sunan Inna Turai har sau biyu kamin ta girgiza Kai tana cewa " Inna Ina Son ku duka , dai dai da rana Daya Ban taɓa riƙe ki a zuciya ta ba , na Dauke ki tamkar Ummana , Inma kin mun Wani Abu na yafe miki Inna , nima ki
End Ads