ɗibeta seda ta kikkifa mishi mari Amma ko a jikinsa ranan tayi kuka sosai a dalilin haka ta ɗaga tafiyan tana tunanin ko zai sauko ya saurareta da safe ne suka gaisa da Arab inda take mishi ta'aziya kallonta yayi tare da murmushi yana amsawa zuciyarshi a sake domin yanzun baya jin wani rigima ko tashin hankali “Amma gaskiya Yallɓai banji daɗin tarbiyan da aka yiwa yaron nan ba, ya za'ayi ina magana yana magana sam banji daɗi ba”
“Kiyi haƙuri insha Allahu zai zo tunda yanzun yaƙi ki ƙyaleshi zan lallaɓa shi” cikin tsananin fushi Jiddah tace “Bana son a sangarta min yaro bana son goyon sangarci a bashi tarbiyan data dace bayan haka ina maka fatan alkhairi Allah kuma ya sada mu da Alkhairinsa bana jin zamu sake haɗuwa ban sani ba ko Bikin Jumana idan me gidana ya yarda to, dan Allah ina sake jaddada maka a kula a san irin tarbiyan da za'a dinga bawa yara” daga haka sukayi sallama har ta juya tana tafiya sai kuma ta juyo tana kallonshi tare da ɗan sake fuska “Na gode Jiddah ina miki fatan samun farinciki me ɗorewa a rayuwarki Allah ya sani ina Ƙaunar ki babu yadda na iya ne”
Ɗauke kanta tayi sakamakon ganin Nabil dake tsaye nesa dasu yana jiranta ba tare da tace mishi komai ba ta nufi gurin mijinta.
Kwana biyu tsakani suka tafi ita da Nabil Aakif kan ya kafe babu inda zashi.
*** ** ***
Sun isa lafiya inda kowa ya shiga nuna mata soyayya tare da kulawa na musamman lokacin da suka samu labarin Juna biyun da take ɗauke dashi sunyi murna sosai haka ma Nuwairah tayi matuƙar murna tare da Addu'a Allah ya bata in tana da rabon Haihuwa Mama-sadin ma tayi murna sosai sai dai taji babu daɗi na rashin zuwan Aakif a hoto kawai ta ganshi amma duk da haka bata cire rai da zuwan nashi ba, tattali soyayya ƴan'uwa da soyayyar miji tare da Ƴar'uwa ta Abokiyar zama su suka sake kwantar min da hankali yanzun bani da wata damuwa wadda ya wuce Allah ya sauke ni lafiya kullum muna magana da Ummina ta video call su Halimatu ma haka, Hanisa yaranta Biyar yayinda halimatu take da huɗu, wata tara da kwanaki Allah ya sauke ni lafiya inda na samu Asma'ulhusnah rayuwata a Chadi cikin dagina abun farinciki ne, muna zaman mu lafiya babu me jin kanmu ban samu zuwa bikin Jumana ba amma na yiwa Nafisa aike daga ɓangaren dangin Mahaifina ma muna waya sosai kuma ina tura musu da duk abubuwan bukata ban manta da mutanen da suka tallafi rayuwata ba kamar matar me anguwa da mijinta ina musu alkhairi daidai gwargwado a baki Nuwairah nake jin labarin Aaliyah ta haihu ɗa Namiji sai dai tana cikin wani yanayi daga ita har iyayen nata sakamakon karayan arzikin da suka samu to daman dukiyan nawa ne, a wani zuwan da nayi Nigeria ne na aika mata da kuɗi tare da sutura da kayan Abinci domin ni ba mace bace me riƙo kuma ban nufi kowa da sharri ba , domin kullum ina cikin kariyar ubangiji ina addu'a sadaka domin ita maganin duk wata fitina ce, Husnah nada shekara biyu na haifi Abdallah takwaran Abba. Nuwairah kan Allah bai bata ba, domin wani hanin ga Allah baiwa ne..
END
Ƙarshe.
ALHAMDULILAH!
Anan na kawo ƙarshen wannan labarin ina roƙon Allah daya yafe mana kurakuren mu. Allah kuma ya bada ikon amfani da darasin dake cikin littafin, dani daku Allah ya bamu ladan dake cikinsa Na gode ƙwarai, Na gode sosai da jimurin jira, ina ƙaunarku dan Allah🥰❤️ kamar yadda kuke sona nima ina Sonku irin sosai ɗin nan idan nace sosai ina nufin Sosai!!! Jama'ar Wattpad Ina gaishe da kowa Son so domin ALLAH😍🤝 sai mun haɗu a sabo..
Taku ce har kullum ƴar mutan BENUE A'isha JB
*Maman Faruq*
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng