Lallai wannan dan rainin hankali ne ma ,kazo ka amsa kazan amarcin cewan Sadeeq yana dariya...banza ya musu yana shigewa ,yyn da Sadeeq din yace gashinan mun ajiye maka a gaida amarya aji mana da ita sosao plz..dariya duka suka saka kamin su juya suna ficewa daga falon .
Shikam Anwar Ranshi duk wani irin yakejin zuciyar shi ,yarasa meke damun shi ,a hankali yafara tunano da sinfurin kalolun azabtarwan da yace zaiyi akan wannan yarinya yana cije la66an sa hadi da lasansu yana girgixa kai...
Babban rigar sa yafara cirewa na danyar gexna milk kamin ya fara cire wristwatch na hannun shi a saman mirrow ,mmki ne ya kamashi dago idon sa da yayi kwatsam yaga Shatu a saman gadon shi an rufe mata fuska da mayafi da kayan ta na fulani...Bude idon shi yakara yana mutsikasu yana mai fadin No ba itace ba ,kodai tunanin Azaban da zai mata ne yasa shi saboda kosawa yake ganin hazo hazon ta haka ... Cike da rashin tsoro ya sauke hularsa yana nufar gadon da cewa indai ko itace aka ajiyemun ita a bed sai naaaaaaaaa....................
Topah dama hausawa na cewa laifin dadi karewa gashi a yanxu labarin take yanxu xamu fara...
Anan na kawo karshen free page na wannan littafi ,idan kin ga wani page na yawo bayan wannan tom na sata ne kar ki karanta kawai rintse idon ki ki wuce ,kar kuci hakki,babu abu mafi muni da yakai mutum yaci hakkin da banasa ba...
_*Idan kina bukatar karanta cigaban labarin nan zaki iya mgn ta wannan number 08081202932....ta hanyar turo da kudin ki kaman haka Vip payment 500....Normal payment 200...Special payment 1k ,iya kudin ka iya shagalinka💃💃...zaku iya turo da katin MTN ko kuma ku tura ta wannan account din Farida Hashim Stanbic bank 0028799846....sai ki turo mun da shaidar biyanki ta wannan number 08081202932....yan niger zaku biya 500f ne kacal katin airtel zaku na iya tuntu6an wannan number mutanen niger +22797780373*_
_Share and share and share fisabillah_
*Mmn teddy🧸*
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng