"Kodai mayyace ke Saidai kici kanka nidai nafi k'arfinki daina kallona da Wad'annan idanuwan kamar mage village girl Kawai,"
D'agowa Omar yayi yakalleta cikin murmushi yace"wallahi kuwa k'awarkace wadda kukayi fad'a Asibiti gashi yanzuma kunsake had'uwa wannnan karon Kam shiri take nema tinda harda Ruwa takawomaka," ya ida maganar Yana dariya
"Aidama inaganin wannnan manyan idanuwan irin na kyanwa nasan Saidai village girl, Allah yatsareni k'awance da Mai idanuwan mayu ga tsiwa, Daina kallona nace kona tsokale idanuwan kowa ya huta ma,"
"Todama wayace yanason k'awance dakai? Dubeka Kamar wani k'osan manja saikace Aljanu, Kuma niba village girl bace Ashna sunana ehe,"tak'arasa maganar tana murgud'a masa baki
"Ashna nice name Shikuwa Ashraf Kai gaskiya kundace sosai inama kuyi Aure Abunki,? Koya kigani Sister,"?yacewa Ziza daketa rik'e dariya
Sai Alokacin tasake dariyar tace"wallahi kuwa Best couple"
Harara Ashraf yawanka mata tareda d'aukar wayarsa yana dannawa,
Dabarar muguntarda zatamasa tafad'o Mata dan haka tabud'e ruwan tawanke Masa fuska dasu, daidai lokacin Kuma wani yazo Dan d'aukar photo dashi,
Cikin razana domin Sanyin ruwan yazomasa Abazata yasa yamik'e da sauri ruwa kuwa sai d'iga suke Masa takamar yayi fitsari, Dariya tasaka Harda rik'eciki tana nunashi , saurayin kuwa cikin tsoro Yabar wurin domin yaga zallar b'acin Rai cikin idanuwan champion,
"Yau dai na d'auke fansa 1/1 kenan Yanzu ba Sauran bashi tsakanin mu sai inkasake d'auka dama Inason nakunyataka kuma nayi nasarar haka, Saidai wallahi haryanzu Natsaneka domin kaine silar samuwar carry over na,"
Tinda tafara maganar yake kallonta cike da mamaki da b'acin rai waishi Za'a kunyata Cikin jama'a Kuma macce, tabbas zaimata illa saitasan dashi tayi wannnan wasan,
Hankalin mutane yadawo gurin Aunty Husaina kuwa Harda marinta tayi Wurin, shidai baice Komai ba yamik'e tareda Barin wurin binsa Abdullahi mijin yayarta yayi Yana bashi hak'uri Amma komai baice ba yashiga matarsa Yawuce baiko jira Omar ba,
Cikin Sirri yahad'u da ya Hussain hak'uri yabashi sosai yanuna bakomai Amma Yana Neman Alfarma d'aya "wace Alfarmarce ai kunfi k'arfin Alfarma gurinmu domin ku mutanen kirkine,"
"Ya kada kaduba girmannmu ko Kud'inmu zuwa shaharata Kawai kadube cancantata Inason kutaimakeni kubani Auren Ashna, dama munjima munason juna Kuma zahirin Gaskiya ma inatajin nauyin Fad'ar kalmar sai yanzu,"
"Kai Ashraf mezakayi da wannan marar kunyar,"?
"A'a ya nidai Dan Allah Ataimakamin"
Abunda baitab'ayiba tsawon Rayuwarsa K'arya Amma Yanzu saboda ramuwar gayya yadage yana zuba K'arya,
Tinda Labarin Auran yasameta harda Suma tayi tana kuka dafad'in Awarware wallahi batasonshi, wannnan karon Kam harda Abba saida yayi Mata fad'a b'acin ransu yasa tadawo taitayinta Amma kuka Kam Tasha Domin tasan badan Allah ya Auretaba K'arya yake bayasonta Saidai Dan yazalunceta yasa yayi hakan,
K'erarren gudanshi Akakai Amarya tana kuka sukabarta,
Tinda rauda tasamu Labarin take kuka iyayenta sunka ganemata ita Ashraf takeso hakan Yasa Umma k'arama lasar takobin saitaga Bayan Auran Kuma dole ya Aure rauda,
Shik'ad'ai yakai kansa Domin kowa baisan dalabarin Auranba, Omar kuwa yasan dawata k'asa Kawai zuba masa Ido Yayi,
Shiga d'akin yayi yatarar Sai kuka take tana zaune itak'ad'ai dariya yayi harda rik'e ciki, Cikin mamaki take kallonsa Domin wannnan Shine karon farko dataga dariyarsa saida yagaji sannan yad'aure fuskarsa kamar bashiba Yace"......................................
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617
*ASHRAF_LOVE 💞STORY*
_PAID BOOK 300 ONLY_
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ASHRAF_LOVE STORY PAID 300*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 TAKUCE🥰🥰*
........................................
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 CE*
_FREE PAGE 41 TO 50_
```28/10/2023 SATURDAY October```
*LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH, WANNNAN SHINE K'ARSHEN FREE PAGE IDAN KINA KANA BUK'ATAR WANNAN LABARIN 300 NE KAWAI,,, LABARINA MAID'AUKE DA TAUSAYI SOYAYYA TUGGU DAMA MAKIRCI GAMIDA SOYAYYA, KEDAI KADA KIBARI KABARI ABAKA LABARI DOMIN LABARIN YAYI TA KOWANNE FANNE DOMIN NIKAINA CIKIN SHAUK'I DA ANNASHUWA NAKE RUBUTASHI KAWAI KIZAUNA MUYI TAFIYAR DAKE TA HANYAR 300 KAWAI*
........."Kisani bawai Dan Soyayya na Aureki dankawai narama walak'anci dacin kashinda kikamin saina bautardake narama duk wani walak'anci dakikamun kin tozartani idan duniya kinsa na k'ask'antarda kaina dama darajata na Aureki village girl irinki sainayi maganinki cikin gidan nan,,"Yana Gama maganar Yawuce Abunsa Ransa Fess koba komai yasan yasamata shakka cikin Zuciyarta
Itakuwa kuka tasaka sosai tana nadamar wannnan Auran, ganin kuka ba Abunda zaimata yasa tamik'e tayi Alwala tayi sallah tana wurin har bacci ya d'auketa,
Shikuwa Wanka yayi bayan yagama duk Abunda zaiyi sannan yakwanta, tsaki yayi Ace Wannan shine darensa nafarko amma gashi yak'are cikin k'unci, hakadai har baccin yasaceshi,.
Fitowa palourn yayi yad'auke Ruwan gora masu mugun Sanyi yashiga d'akin, Saida yajanye blanket d'in Sannan yajuyemata Duka Ruwan tindaga Kanta zuwa k'irjinta,
Cikin firgici tamik'e zaune domin Sanyin yashigeta Sosai, ganin firgitar datayi sai Abun yabasa Dariya Sosai yayi Dariya Kafin yajefamata gorar ya d'aure fuska yace"ke daina kallona Kina wani zare ido Kamar munafuka, wato Anzo Ahuta ko? To bananba domin Nan Gidan Ashraf ne hutu ba irin nakubane village girl yarinya Mai aji wadda nakeso Zan Aura nakawo itace zata Huta Amma ke Dan wahala nakawoki, maza Kannadawo kitashi ki busarmin da zanen gadon harda katifa domin Ni ba k'azami bane," ficewa yayi yana dariya
Kuka tasa Had'id'a danasanin wannnan Auran dama fara takalansa datayi, amma Yakamata tafara ramawa tadaina barin bashi tsakaninsu amma tayaya,? K'awarta ziza tafad'o Mata Arai hakan yasa tamata text kantazo Gidan Anjima, tashi tayi tagyara d'akin
Shikuwa fitayayi Ransa wasai koba komai yasata fushi, Saida yaje gidansu suka jima suna Fira dasu jidda dan tazo gidan kusan darana yabar gidan ko b'angaren Small mom Baikallaba balantana yashiga, gidansu Ashna yawuce Yasami baba k'ofar gida Nan yatsaya Suka gaisa hardasu Haris da Husain yajima suna fira sai kusan magarib sannan yamusu sallama da Ajemusu Kud'i Masu yawa yawuce, Albarka Kam yashata gun Iyayenta saiyabamishi suke dabashi hak'uri Kan halin Ashna,
"Ah ai dole nabaku space Amarya da Ango ai basason takura musamman Sabon Aure da akeyawan....,"saikuma yatintsire da dariya
Duka Ashraf yakaimasa Yace"Akeyimin Mara kunya? Wallahi duk kagama lalacewa awaje Omar asamu wata y'ar bazawarar Abaka Kawai kowa yahuta,"
"Habadai Kai kanka maik'aryar bakaso ka gwangwaje da yarinya k'arama maikyau saini Dan Sheri zakaso manna min wata, ai ingayama Abokina tini nayi ciki da K'awar matarka ziza, yanzu haka gidanka zani domin cantakai ziyara inda k'awarta takirani naje nad'aukota kenan saigaka,"
"Au waidama dagaske kake kanasonta to yaushe,"?
"Ah Sanda kafad'a nima nafad'a Kai in shourt gobe su Abbana zasu Dannima wallahi matsenake namatsu nafara jar fatartarnan Irin taku,"
"Hahahaha zakayi bayani ne d'an iska dama ai karatun nakuna likitanci b'ataku Kawai yake, kaga tashi muje dare yanayi idan munyi Isha mutsaya restaurants naci abunci saimu wuce,"
"Nasanda hakan domin indai mafalkaina ganin Anak'ok'arin kashenine tin inada Shekara 12 Aduniya nakeyinsu Ada Sweet mommy nake ganin tanazuwa domin cetona Bayan nagirma kuma nadaina ganinta Saidai Ni Kad'ai kawai daga baya kuma saiga wannan Yarinyar danake fad'ama,"
"Wallahi sharrin mak'iya ne Abokina kadaina Wasa da Addu'a Kuma Inada tabbacin matarka itace maicetonka Tabbas watarana zaka yarda da zancena Ashna Itace mahad'in rayuwarka Amma Yanzu kayi istihala sannan ka Kwanta to duk fuskarda tazo maka da ita Tabbas Itace Mata mafi alkairi gareka,"