kimata nike son dawo dashi ...ba komai ke sani kuka ba sai in na tuna bani da miji ,yau da ina da miji shine kadai zai wanke mun tabon zargin da ake mun na cewa Ni _karuwa ce!_ da mijina ya wanke mahaifiyata daga gorin kishiyoyi na cewa karuwanci nakeyi ina kai masu kuɗi ba , Idan da ina da miji da bazanje gida ba mamana ta koreni ba ,idan da ina da kudi da zan siya ma mamana gida in gudo da ita daga auran bauta da take yi a wajen wancan mugun mijin nata ...da ina da..."
Kama hannunta yayi yinajin tsananin tausayin ta a ransa "Kiyi hakuri Ni na ja maki,zan goge kuskuren da na aikata ki yarda dani ,zan nemo maki Mijin da ya dace amma har yanzu ban baki izinin fara kula samari ba,nasan wannan takunkumin da na saka maki kike ma kuka ko? InshaAllah gaba za kiyi alfahari dani...kiyi hakuri kinji ina so in antynki ta dawo taga sauyi a wajenki" jinjina masa kai tayi "Inshaalh "
"To ayi mun alkawarin baza a ƙara kukan ba"
"To ya Ahmed bazan sake ba"
Murmushi yayi ,ya kai hannu yaja mata kumatu "da kyau ƴar amanata ,taso muje In baki tsarabar da na siyo maki "
Jinjina kai tayi ta mike yina gaba tana bin bayansa ,Ya fiddo kayan ya ajiye mata yana nuna mata kowanne
Murmushi ta dingayi tana masa godiya ,gwanin ban mutunci suka gudanar da hidimar gidan ,in wani zuciyar yace ya gwada tuntuɓarta da iskanci sai zuciyar tausayinta ya rinjaya
Haka ta kasance masu har dare ,ranar Nuratu da kanta tayi masa lafiyayyen _Traditional food_ dambu yaji kayan haɗi da zoɓo yaji abarba da cucumber
Aikuwa sakin ciki yayi ya kwashi Gara a duniya Ahmed nasan abincin gargajiya saidai matarsa ƴar gayuce bata ci kuma bata bari a girka masu
Suna sallar ishai ya umurce ta ta tafi dakin ta ta kwanta shima ya nufi ɗakinsa
Wanka kawai yayi ya saka _Pyjamas_ ya kwanta yayi lamo a kan gado ,bayan ƙoshi sai mene? Ba abunda yike buri irin ya kasance da mace ,tun yana jin sha'awa yina ɗago masa kadan kadan har ya fara _Over powering_ dinsa ,maransa ƙullewa yayi ya fara gumi ,tsam ya mike ya fara bin gefen gado ya fada toilet
Tsarki yayi ya fito sai ji yayi kamar ya kara hurawa kansa wutan sha'awar ,dishi² yake gani ,a wannan ritsitsin yaji wayarsa na ringing Amma ya kasa ɗagawa ,ankira yafi a ƙirga bai iya ɗagawa ba
Ta ɓangaren Fauza hankalin ta tashi yayi jin ta kira wayar mijinta more than thrice baa ɗaga ba abunda bai taɓa yin mata ba .
Wayar Noor ta kira ,cikin barci taji wayarta na tsuwwa
A magagi ta ɗauka "Hello Noor ba dai kinyi barci ba"
"Laaa Anty kece ? Ina yini"
"Kina lapiya,ya gidan ina my love na Kira wayarsa ban jisa ba"
"Lapiya lao antyna nayi kewarki sosai ,Ya Ahmad yina ɗakinsa kila yayi barcine "
"Ayyah yi hakuri Noor sa hijabi maza kije ki kai masa wayar Inaso muyi magana dashi"
Miƙewa tayi ta kalli kanta daga ita sai wata yaloluwar rigar barci rabin cinya ba bra bare pant ,doguwar hijabin sallanta ta saka ta fice da sauri ba tare da ta yanke wayar ba
Ƙwanƙwasa ƙofar ta shigayi tana kwarara sallama,amma shiru ba'a amsa ba
Cike da zullumi Fauza tace "Lafiya kuwa Noor?"
"Naji shirune bai amsa Ni ba "
"Innalillahi ,murɗa _Handle_ ɗin kiji in a bude ne ki shiga taimake Ni noor inji halin da mijina yake ciki"
Tana murɗa mariƙin ƙofar ya buɗe ,ta shiga da gudu tana kiran sunansa ,ta firgita gaya ,ganin halin da yike ciki
Da ƙarfi tace "Yaya"
Ɗago ido yayi idonsa na rarrabuwa masa bibbiyu ganinta yike dishi²
"Me ya faru da mijina Noor basa kan wayar"
Mika masa wayar tayi ta tsaya a kansa tana diddirke ƙafa jikinta ba inda baya rawa
"Love menene ,meke damunka?"
"Marana ,Fauza marana ,ki taimake Ni zan mutu bana gani ban iya ganin komai"
Ruɗewa iya ruɗewa tayi "Ahmed shaawan ne ya motsa?" Jinjina kai yayi kamar tana ganinsa
_"Ahmad say something plz_ a rude nakefa bana tare dakai bare in taimaka maka"
"Eh shine Fauza"
"Ba noor wayan"
Dafe maransa yayi ƙam da hannu ɗaya kamar me _Menstral pain_ ya miƙa ma noor da ɗayar hannunsa
Karɓa tayi "Hello Anty bafa yi da lafiya sosai"
A rude take mata kwatancen inda take ajiye masu magani ta je ta dauko masa ta ce ta bashi yasha
Ɓallowa tayi da sauri ta tsuguna a gabansa ta na mika masa da bottle din ruwa
"Love ka karba kasha maganin sassauta shaawane Plz"
"Bazan iya ba Fauza zan cutar da lafiya ta ne"
"Kasha Ahmed kar kasa in rasaka "
Ɗaga wayar yayi ya buga da ƙasa ,ya mike yina tangadi ya nufi hanyar waje .
Da gudu noor taje ta kamasa ,ita batasan ma ciwon da yake ba abu sai kace ɗan maye
"Ya Ahmed "
Lauuuu yayi da ido yina kallonta ,sak yaga ta rikide ta zamar masa Fauza a ƙwarar idonsa
"Fauza bazan sha ba nace "
"To me kake so in yi maka?"
"Ke nikeso my love"
Shiru noor tayi anya Ba wani abu Ahmed yasha ba kuwa ? Kafin ta dawo hayyacinta kawai taji an fincike hijabin jikinta ya farke ya fadi ƙasa
"Ya zaki zo wajena da wannan abun?"
Ƙanƙame ƙirjinta tayi da duk hannuwarta ,tana ja da baya yina Binta har ya ƙureta a bango
Wawwaigawa tayi taga ba matsera kawai sai ta daddage ta fasa ihu
Hannunsa yasa ya danne hannuwanta a jikin bangon ya sa haƙori ya yage wuyar rigarta aikuwa ta farke ,boturan rigar suka watse sai ga halittarta a tsaye so MashaAllah
Ƙara ta ƙwalla "Ya Ahmed zaka keta mun haddina " manna bakinsa yayi akan dukiyar ƙirjinta ya fara mulumulesu ,yana lashewa da halshe yina wani irin gurnani kamar damisa
Ta fara tsorata da lamarinsa don haka ta ja bakinta tayi shiru tana sauraron hukuncin Ubangiji a kanta ,taɗiyeta yayi suka zube a kasan carfet ɗin wajen ya turmusheta Dukansu ta somayi iyakan ƙarfinta gamida cizo da yakushi amma kamar turi ,banƙareta yayi ta baya ya maida hannuwarta ya sa halshe yina lasheta tun daga sama har ƙasan cibiyarsa ,yina kwalli da puppsy dinta ya karasa susucewa halshensa ya daura a wajen amma ba ɗigon danshi saima tururin hucin zafi dake fitowa daga wajen ,ta kafe ƙaf ,muryarta ya dushe ihu take tana tuma,muryarta sam baya fita,gashi rikon da yayi mata ba na wasa bane
Cigaba da siɗan lungu da saƙon vg ɗin ta ya cigaba da yi sai da ya san inda ya takala saiga ruwa na bulbulowa a hankali ta fara jiƙewa
Ƙarfi ya gwada mata ya danna maransa akan maranta sannan yayi mata wani wawan shiga wanda ko matarsa halaliyarsa bazai mata haka ba,ƙara ɗaya tayi ta ɗauke wuta ,saida ya turbutsa 🍌 duka a ciki sannan ya fara thrusting yana nishi yina kiran sunanta "Fauza ta ...ahhhh...Fauza my love"
Ɗauuu! Ko'ina na jikinta ya dauki raɗaɗi ,jikinta gabadaya ya saki ko ɗan yatsanta bata iya ɗagwa ,shikam sukuwar doki yakeyi a kanta yina mulmular nonuwanta yina jajjan kan nippy ɗinta kamar zai tsinkesu ,gabaɗaya sunyi ja sun dauki raɗaɗi ga ƙasanta ba sauki duk in yaja🍌buransa sai taji kamar za'a janye mata rai haka In ya maida sai taji kamar an kwailaye mata sabon ciwo .....
Ya kwashe kusan minti 30 saida ya fanshe duk haushin sa a kanta sannan ya yi release .
Sannan ne ya fahimci irin aika aikan da ya aikata
Kallo ɗaya yayi mata ya barke da kuka ,da sauri ya maida kayansa ya buɗe _first aid_ din Fauza ya Nemo magungunan da ya dace nan danan ya mata allurai ,ya gyarata ya saka mata jallabiyyarsa ya shimfideta a gadonsa ya daura mata ruwa a hannu ,sannan ne ya dawo ya naɗe carpet din da yayi gaja gaja da jini ya kai toilet ɗinsa ya jingine yayi wanka ya fito ya shimfida darduma ya zauna ya rafka tagumi yina kallon yanda numfashinta ke hawa yina sauka
Duk lissafinsa bai taba tunanin Nuratu still budurwa bace,amma yaya haka?
Hawaye sosai yake gangararwa na tausayinta ,haka ta kasance dashi har subahi yayi wanka ya fito ya tada sallah
Gwalai ta buɗe idonta taga halin da take ciki
Da ƙarfi ta fincike ruwan hannunta ta dirko daga kan gadon ,yina cikin tahiya yayi saurin idar da sallan ya zo da sauri ya kamo hannunta dake tarara da jini
"Ki dakata bakida lafiya"
Fashewa tayi da kuka "Allah ya isa ya Ahmed ka cuceni ,kaci amanar yarda da amanar da iyayena suka baka Ubangiji bazai Barka ba ...shikenan abinda mutanen ƙauyenmu suke fadi a kaina yau ka tabbatar masu ,to me yarage na zama tantagaryar karuwa sai in lokaci yayi da zan amsa tallan su Hajiya Turai,muje can mu ƙarasa gantalewar..."
Hannu ya daga ya tsinketa da wani bahagon mari,a Take jini ya biyo ta hancinta ,ƙara ta saki tayi taga taga kamar zata kifa ta baya da sauri yasa hannu ya tarota ta faɗa jikinsa
,maidata yayi kan gadon ya shimfideta ya maida mata ruwan da ta cizge ,ya tsaida haɓon da tayi
Saida ya goge komai sannan ya kalleta
"Ki kula bakida lafiya ,sannan inason abunda ya faru Ni dake ya zama sirri kinajina ko In kika bari Matana ta sani sai na yanka ki don inason Matana bazaki kashe mun aure ba, Sannan kasheji na ƙarshe kar in Kara jin kalmar karuwa ya fito daga bakinki bare har kiyi wani bankauran tunani kinajina?!"
Da sauri ta gyada masa kai tana wani irin shashekan kuka
mummunar tsawa ya daka mata
"Shanye mun kukan nan"
Jinjina masa kai tayi tana haɗiye kukan a hankali ,har kikaji tsit kamar ba halitta a wajen
Miƙewa yayi har yakai bakin kofa ya juyo ya kalleta
"Mai kike son ci"
"Bakomai"
"Me zan girka maki as break fast?" Ya sake tambayarta yina fiddo mata da jajayen idonsa
Bakinta na rawa tace "Tea"
Bayan kamar minti 30 sai gashi ya dawo da tea da plantain ,Yayi _Disconnecting Iv line_ ɗin ya miƙar da ita zaune ya na bata a baki tanasha ta gama tas ya bata magani
Ya shiga toilet ya haɗa mata ruwa mai zafi yazo ya taimaka mata ya kaita toilet din ,yina ƙoƙarin cire mata riga ta rike hannunsa
Wani mugun kallo ya watsa mata kawai sai ta saki hannunta haka tana kallo yayi mata wanka ya cudata ya jira tayi na tsarki ya lullubota ya dawo da ita daki a zaune tayi sallah ,ta idar ta rafka tagumi
Ba abunda take tunani sai irin dimbin zunubin da ta diba daga jiya zuwa yau
Ace bayan fasikanci da ita ta Gwale jiki namiji ya wanke ta tas,namijin da ba muharraminta ba?
Hawayene ya shiga tsiyayo mata a ido
8.0am
Ya sake dawowa dakin hannunsa da gasashen nama ,a Dan ƙaramin plate da glass cup na madara
Ajiyewa yayi a gabanta yina kallonta
"My happiness"
Rufe idonta tayi kamar mai barci
"Nasan idonki biyu kuma kina jina,ki tausaya mun kici abinci kafin antynki ta dawo ta gane wani abu ya faru"
"Kar ka sake kirana da wannan sunan ka adanashi in matarka ta dawo ka kirata dashi ya maka amfani "
"Ita sunanta my love ke kuma happiness,ba fuffuka ya kamata kiyi ba tambayata ya kamata kiyi mai yasa na kiraki da wannan sunan"
Shiru tayi bata tankasa ba
"Nuratu I'm sorry,na yi maki kuskure Allah ya sani a jiyan nan bada nufi nayi ba ,tsananin sha'awa ne ya rufe mun ido
Nuratu na dade ina fama da wannan lalurar Matana Batada ƙarfin sha'awa tana da mugun raki ,Bata bari in samu gamsuwa da ita kullum ina tara sha'awa ,ki kalleni na kai ingarman namijin da nike bukatar mace da zata dauke mun kewa amma ban samu ba ,duk in kika ga nazo maki da bukatuwa ta ki sani a matse nike kuma Fauza ta hana nine
Abun mamaki ,yau daya da na kusanceki ba a son ranki ba sai naji duk abun nan da nike ɗawainiya dashi a kasar marata ya kwaranye ,me kike gani da ason ranki na kusance ki? Babbar magana! Kin cancanci in kiraki da happiness ,saboda kin bani fatincikin ke nutsuwa ta ce ,nagodema Allah da na sameki a kamilalliyar mace ,Ni na soma huda ki"
Duk maganar da yakeyi bata ɗago ta kallesa ba sai a wannan karon
"Alfahari kake ka lalata mun rayuwata?"
Bai bata amsa ba ya tura mata plate din naman da ya gasa mata "kici abinci"
"Bana ci"
Dago idonsa yayi yina kallonta yina hura hanci "kici ko kar kici ba shi zai hana in In nemeki ba ,Don bahaushe ma yina cewa garin naji daɗi..."
Bai karasa ba ya mike ta fice,yina jiyo gunjin kukanta ransa na masa suya
"Sai yaushe zan kawo ƙarshen wannan kukan naki ne Ni Ahmed?"
Motarsa ya nufa "bari dai inje in Nemo Allura nasan yau akwai daru"
Mai gadinsu ne yazo da gudu yina kwasan gaisuwa
"Mr Mathew ya kake?"
Sosa keya ya danyi "Sir jiya har cikin dare ina jin kukan small madam shine nace in tambaya ko lafiya?"
Caɓe baki yayi "yankewa tayi a kicin"
Zaro ido yayi kamar bai gamsu da amsar da ya bashi ba
"Sir kuka ne fa kamar na wanda ake zanewa.."
"Ehem mr man,gadin ƙofa aka dauke ka yi ko gadin mutanen gidan?"
"I'm sorry sir"
"Koma bakin aikinka"
"Sorry sir"
#Vote
#Share
#Thank You
#Bamalli's care
09065990265
[11/24, 10:50] أم افنان✍️💞: *🫧SUGAR MUMMIES🫧*
Na
Oum Aphnan
3️⃣
Kano ,Nigeria
_3 SUPER MA'AMs_
"Zee maaaamaaaa🖐️"
Dukkansu mata ukun suka ɗauki shewar kiran sunanta gamida haɗe hannu suka tafa
"Gaskiya na faɗi,mu shirya mu fita muje mu kama hotel musan yanzu bamu da mazan muyi ƙara'in sosai ,Haba zama a gida va miji ba ƙwaƙwaran kwarto ai bazai yiwu ba"
"Wuwuwuw...Allah ya bar mana ke baby kina wuta...aci uwar sabada"
Duk miƙewa sukayi suka fara shiri cikin dogayen riguna _fitted gown_ masu jikin roba² ,kowa ta ɗauki matsakaicin akwatin kayanta ta watsa kaya 3 sets
Zee maama ta saka cover shoe mai asalin tsini ta manna malfa _Hat_ a saman gashin kantin ta da ya sakko har gadon baya .
Itakuma zuly _Iron lady_ ta matse cikin riga da siket ta kafa ɗaurin gwaugwaro ta manna ƙatoton baƙin tabarau
Sai ta ukunsu Karima madam bayan fitted gown ɗin da ta saka p_cap ta manna a kanta ta shafa jan jambaki leɓɓa ya ɗauki sheƙi ,haka sukaja akwatunan su suna yauƙi suka fito _Compound_ ɗin gidan.
Driver yina zaune da mai gadi akan dogon bencin su suna shan rake ,suna sauraron Radio ɗin su sai jin ƙaran takalma sukayi ana gangaro da akwatuna
Mal lawal mai gadi kallon Talle driver yayi ya ɗan murmusa "Topah ga Iyayen gidan naka nan yau dai ina ganin tafiya zakuyi"
"Hahahaha wallahi kullum na fita da tsoffin kilakin nan sai naci dariya mutane duk kuna hararan sittin amma kun maida kanku ƴan yara wannan lalacewa ina zaki damu"
Bushewa da dariya mal lawal yayi "jeka kar su balbale ka yanzun nan, in ka dawo ma zanta"
Miƙewa talle yayi ya kwasa da gudu gurin _parking spot_ ɗinsu gaban ɗirkekiyar motarsu ƙirar _Prado_ ya maza ya kunna motar ya bubbuɗeta ,ya ciro towel a cikin _boot_ ya karkaɗe seat ɗin again
Daidai nan suka ƙaraso gaban motar kowa ta coke da akwatinta a gaba
"Barkanku da fitowa iyayen gidana " baijira amsarsu ba ya ɗebe akwatunan ya zuba a Boot
Zeemama mayyar gaban mota nan ta buɗe ta shiga Zuly da karima madam suka shiga baya ,saida ya fita gidan gabadaya zai hau kwalta ya juya ya kallesu
"Ranku ya daɗe ina muka nufa?"
"Eh ka kaimu hotel mafi kyau da kasan matan birni da mazan yayi suna yawan zuwa _Let's catch some fun_ "
Cewar zuli.
Itadai shegiyar gayun, karima madam batace komai ba ,don ita ba ajinsu bace kawai tana biye masu ne tana tatse aljihunsu
Karima madam sauya kayanta tayi zuwa wando _bom short_ rabin cinya da er shimi ,ta tsiyaya star ɗin da tasa aka kawo mata cikin ordersu a cikin glass cup tana _Sipping wisely_ ta kanga waya a kunne tana magana a nutse
"My daughter kina Ina ban ganki ba?"
"Momy ...momy ...momy sugar ,wallahi mun shiga wani lakca ne amma zamu fito nan da 1 hour, ina nan ma zan taho maki da new babes "
"Da gaske kike? Banason ƙwailaye fa inason wanda zasu tara mun gajiya a sosa Ni da kyau "
"Momy baki da matsala yarinyar a tsare ne ,kedai kawai in munzo ki jiƙa mu da ƴaƴan banki shine zai riƙe maki su ,don Alhazan birni sun buɗe masu ido ina gaya maki amma fa sun iya cin duri ba ƙarya"
Lashe leɓenta tayi ta wani ja baki tana shan yaji ,tana lullumshe ido
"Wayyo Allah daɗi na ƙosa my baby ,ku sameni a J otel room 12,bana son African time plz "
"Sai kinzo my daughter ,umuhhh💋" ta wulla mata kiss ta cikin wayar .
Saida ta gama wayar ta ƙara ɗaukan cup ɗin giya ɗin ta ta ɗan kora ,ta ɗago lumsassun idonta ta kalli zee mama da zuli da suke dannan sakwara da miyar egusi yasha _Kpomo_ ganda da _beef_ naman sa.
"Guys Na kira mana zafafan ƴan mata da zasu taya mu enjoying life ɗinmu don haka ku shirya suna tahowa nan da awa guda"
Zee mama turo baki tayi "Gaskiya yau Inaso ne In ciwu banson mace tana saka mun yatsu baya tabo mun maƙuran daɗi ,Barni in je in Nemo shege mai dogon sanda ya zuzzungura mun almura in ji daɗina,inyaso in ya gama Inyi _Till dawn_ da ƴan matan naki"
Fashewa da dariya sukayi ,wai till Dawn kamar wacce taje party
"Kema fa zee za ayi bura uba dake In kika sake sanin gari "
"Aah fa Barni inci zamani na daga duniya sai Habuja ,kuɗi an mutu an barmun in ban masu cin fata fata ba wasu banza ne zasu ci"
"Kina da gaskiyar ki ƴan matana kuji daɗinku" karima madam ta faɗa tana daɗa ƙwarara mata gwuiwa .
Tana kallonsu suka gama cin _Swallow_ ɗin suka ƙara jin sunyi nauyi ,kowa taje ta sheko wanka suka