x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 2 - SEX BEFORE MARRIAGE

  • 3001 words
  • 6000 words
  • Out of 8992 words

Category: Romance Story +18

Views 440

25 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
.” Don ko Nigeria zai taho baya yarda ya iso ba tare da Dadiron sa ba ,Wanda suke watsewan su zai taho da baturiyar sa Ɗaya ko biyu , Idan yana fira da yan jarida sai yace ” PA ɗin sa ne , Komai nasa a ankare yake yi .....”


Niko Ganin yanda Mubeena tayi mutuwar tsaye yasa Ni juyawa sosai ina ƙare masa kallo .....Wow mshallah tabbas Hishaam kyakykyawa ne matashi dogo ingarman namiji ajin ƙarshe ”. Ni a gaskiya bai mun kama da cikakken Bahaushe ba ,sai dai na kira sa da Ruwa biyu , don ko idanun sa ba irin na hausawa bane yan Africa , Ga idanun sa suna da ɗan girma kuma cikin su mai ruwan Toka ne akasin mu da ƙwayar idanun mu suke baƙi ...Niko Mmnteddy nace ko dai hakan ya samu asali ne daga Mahaifiyar sa da ta kaasance baturiyar ƙasar Spain Ba Ƴar Nigeria ba . Don da Kuɗi yayi kuɗi acan Alhaji Bulama Ya Auro ta , shiyasa har yau cikakken Hausa bata ji bata kuma iya ba ”.

Bari mu dawo ga Jarumin namu Hisham Bulama, Yana da hasken fata don fari ne ƙarrr sannan Suman kansa a ƙwance su yana sheƙin kuɗi da gyara , Yana da Ɗan Saukan hanci madaidaici sannan akwai shi da gargasa tun daga yanayin cikar gashin girar sa zaka fahimci haka , Hi How f? Ya furta yana kallon Abdoul Ahad wanda kamin yayi magana a surutu irin nasa ya furta “ Taho muje Yawo tare mu buɗe ido ”. Murmushi Abdoul yayi yana cewa “ Boss mu wuce kawai don nasan kai komai da shirin ka kake yin sa ”. Ba tare da Abdoul ya dauki komai ba ya fache gyara Wandon sa yayi wanda ya gama Harka yana kallon Hishaam da shi yake kallo yana kallon Mubeena wanda ya raina Ajin ta don shi ko da kudi ba zai yi Sex🍌 da ita ba , Ba tare da yace ma Abdoul komai ba suka juya suna a tare suna fitowa daga Office ɗin zuwa inda Sectaryn Abdoul Ahad take , Abdoul ne cike da bada Umarni yace a fitar da Mubeena kuma sannan daga Wannan Rana baya buƙatar sake ganin ta a wannan Ma'aikatan nasa ”. Cike da girmamawa Sectary Suvy ta miƙe don cika umarnin Boss Ɗin nata ”. Nufan inda Jirgin Yawon ya sauka suka yi suna shigewa inda Abdoul Ahad ya kalli Hishaam Bulama yana mai cewa “ Wai kai duk inda zaka je ne sai ka Taho da Wannan baturiyar , Mu ka raina matar ƙasar mu ko? . Daɗin ta duk ka gama nadan Dad ya riga yayi maka mata kuma ƴar ƙasar ka ce Nigeria . Mai da Abin hangen nesan sa Hisham yayi yana kallon Abdoul Ahad kana ya juya yana kallon Ruth sai ya kai hannun sa yana taɓa Breast ɗin ta yana shafa su tare da Lumshe idanun sa ,aiko abin ka ga kin san Aikin ki Nan take takai hannun ta zuwa Hajiya babban🍌ssa tana Shafawa tare da murza masa, murmushi yayi yana Kallon Abdoul kana cikin Arrogant voice ɗin sa yace “ Saboda wannan ne kawai Mutumina ”.

Kamin Abdoul yayi magana matuƙin jirgin ne ya katse su ta hanyar yi ma Hishaam massage ta cikin laptop din sa yaga ya rubuta masa gamu a wata ƙaramar ƙauye na Fulani, Zamu iya tsayawa ko mu wuce??? Amsa Ya rubuta masa da kayi ƙasa ƙasa Da jirgin na mu zan so ganin yanayin ƙauyen....cike da bin umarnin sa Ya fara yin ƙasa da Jirgin ,wanda hakan yasa Hishaam Bulama janye jikin sa daga Ruth yana miƙewa tare da Fara Ɗaukar Hotunan Wurin Rugar da yayi masa ƙyau kunsan Abin ka ga Architecture . Ƙirisssss Hoton fuskar ta ya ɗauko masa . Wani irin rawa idanun sa suka hauyi, Muƙuttttt y haɗiye Wani Abu da ya tsaya masa a wuya a lokaci daya . Cikin Wata irin murya ya furta “ Abdoul zo ka gani wannnan Hoton dama kuna da irin su a Lagos? . Kamin Abdoul yaga hoton ne ya bashi amsa da “ No Mr Man ,nan ba Lagos ba ne , ƙauyen Fulani ne . Fulani??? Hishaam ya furta yana kallon Abdoul....Gyaɗa masa Kai Abdoul yayi yana cewa “ Yess mu tsaya ne ka gani ko mu wuce kawai ?". No dole mu tsaya Saboda naji Sha'awar wannan fuskar a zuciyata, Kuma sai na maida Ƙwaɗayi na . Ban fahimta ba ? Abdoul ya furta yana kallon sa , amsa ya basa da eh , ka fahimta mana , wannan ne karo na farko dana ji sha'awar Ƴar nan , Kuma sai nayi Sex da Wannan fuskar naji daɗin ta sannan zan koma na samu sukuni....” a hankali yakai hannun sa yana sake zooming fuskar FULANI , wanda tayi nisa wurin tatsar nono . Cikin sauri sauri take yi tana tuni da Faɗar Yawindo.....”








To masu karatu wannan salon na daban ne , ko ya zata kasance??? Shin kuna ganin Hishaam zai samu galaba kuwa??
To kar a manta pages 5 zamuyi na free , Sauran sai ayi payment mu sanya ku a group.... Regular payment ₦500...Vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500





8081202932 Aisha Mohammed OPAY


OR


6037312299 Mohammed A'isha keystone bank


Shaidar biya ta Wannan number 08081202932





*AUNTY AYSHATOU MMNTEDDY*
[6/13, 12:53 PM] my number: *🍌SEX BEFORE MARRIAGE🍌*


Labarin na matan Aure ne zallah, please kar da ƴammata su karanta sai kin tabbatar kina dasdj Aure...Sannan littafin SEX BEFORE MARRIAGE 🍌 na kuɗi ne akan farashi kaɗan”.
Regular payment ₦500
Vip payment ₦1000
SPC payment ₦1500

OPAY
8081202932
Aisha Mohammed.

Or

6037312299
Mohammed Aisha keystone bank .

Shaidar biya ta wannan number
08081202932.


Free Page 3




Tatsar nonon take yi cikin sanyi da salɓi irin nata ta Fulani tana yi tare da ma Shanayen nata magana a hankali ta kai hannun ta tare da Ɗaukar Ƙwaryan nonon tana miƙewa tsaye tare da Ɗaura ƙwaryar nonon bisa kan ta tana juyawa da zummar nufowa Bukkan Umma Yawindo .

Tsayuwar mene kike yi haka ?tuntuni ki na rinƙa yin Abu tamkar mara ƙashi a jiki, a'a Kiyi Sauri mana Fulbe”. Yawindo ke maganar da ƙarfi cike da Sababi wanda jin hakan yasa Yafindo fitowa daga Bukkan ta tana cewa “ Ohh Ni Yafindo ....Haba Yawindo ki rinƙa Haƙuri da Fulbe mana , Kin san ita haka take komai nata cikin sanyi take yin shi , to tun da kin san halin ta ki juri zama da ita mana , haka Allah yayi ta . Suna maganar Fulbe ta iso Gaban su tana furta “ Umma Ga Nonon ”. Ki ajiye can ......Kamin ta gama rufe baki ne suka fara jin kewayen jirgi daga Sama babbbbabaaa yana yo ƙasa , Wani irin hargitsewa duka suka yi , Yafindo na faɗin Innalillahi Aradu Wannan shine jirgi fa Yawindo , ku gudu mu gudu kar su faɗo mana . Kururuwar mutanen Ƙauyen ne yasa Su Fulani da Umma Yawindo shige wa Bukka don dama gaba Ɗaya Rugar tasu ba girma ne dashi ba , su Fulani ne masu yawo ba mazauna ba , Yanzu haka wannan ruga basu dade da kafa ta ba , Shekara ɗaya kenan, Da sun gama Ɗan Abin da zasu yi suke kirguwa suyi gaba . Shiyasa Bukka ma ba yawa ne dasu ba basufi Shida ba zuwa bakwai .

Ba iya matan Rugar ba har liman su jauro baffan fulani sunyo tsakiyar rugar tare da kewaye Bukkan matan Rugar don basu kariya,nan take kaga Samari da Sanduna sun fito dasu duk da a tsorace suke , don basu taɓa Ganin Wannan al'amari ba sai yau .

Baffa ne ke faɗin ikon ALLAH Me yakawo wannan Al'umma cikin mu mutanen jeji? . Ƙarfin iskar saukar jirgin yawon ne yasa su duka yin shiru kowa da Abin da yake tunani na daban ”. A haka jirgin ya sauka daga can Gyefe inda yake da Sarari sosai . Jauro ne yayi saurin cewa “ Duka yara mata su shige bukka daya iyaye su shige bukka Ɗaya a bar su su matasa da dattawa a waje . Nan ko da nan kamin kace wani Abu sunyi hakan , Suna mai tsayawa jiran fitowan Mutanen dake Cikin jirgin Yawo amma kusan mintuna biyar babu wanda ya fito .

Ɓangaren Hisham Bulama da Abdoul Ahad kuwa wanda suke son gani ne sam basu gani ba Wannan yasa su jinkirin fitowa ”. Cike da Ƙwarin Gwiwa fuskar sa Ɗauke da Fara'a ya fito cike da Salon sa cikin wayewa da Sanin salon jan hankalin mutane abinka ga Architect ,yana kallon yanayin fuskokin su duka wanda basu ƙi su mutu ko suyi rai ba a halin yanzu don su ba Iyayen su mata da ƙanin su mata kariya....Ganin yanayin fuskar sa yasa Su duka zuciyoyin su yin sanyi suna mai tunanin koma meye to alheri ne inshallah ke tafe da Waɗannan baƙi da Basu san daga Inda suka iso ba .

Cike Da Ƙauyanci irin na fulanin daji Fulbe ta kalli Ummah Yafindo tana cewa “ Umma ji wani Abu daga Sama ya kuma sauka ƙasa Sai mutane suka fito , yo ko tashin duniya za'a yi ne?”. Cike da Tsawa da kuma tsoron jin An ambaci kalmar mutuwa Yafindo tace“ Bakin ki baya furta Alheri Fulani,zaki mun shiru ko sai nazo Nan wurin , Ashe shiyasa aka ce kuje bukka guda na Yara kika ƙi zuwa Kika zauna cikinmu mara kunya ....shiru Fulbe tayi tana sadda kan ta ƙasa ba tare da ta ƙara cewa komai ba har Yafindo ta gama kana tace “ Yi haƙuri umma ”. Ohh ni Halimatu Bafa Faɗa ne a gaban mu ba Yafindo , addu'a itace a yanzu ya kashemu”.

Gyada kai Yafindo tayi tana cewa “ Haka ne kuma ”.
*
Samaad ne ya Kalli Sa'adah yana cewa “ Network problem, Tun Ɗazu nake kiran sa Amma Baya tafiya kiran , . Amma gaskiya kam naso ya ɗanɗana daɗi na ko kaɗan ne , don nadan daga Ranar da yayi sex dani to sai ya manta Da Duk wasu Ƴan mata da yake mu'amalar da su ”. Wani irin murmushi Abdoul Samad yayi yana Ƙare ma Sa'adah kallo tare da bin jikin ta da take tuffff tsirara da Kallo , Kana yace “ Baya mu'amalar sa da matan nan Nigeria sai na turawa ko Laraba baya da..... Enough Kai zaka bashi labari idan ya dawo tayi maganar tare da kai hannun ta tana shafo 🍌 Hajiya Babban sa tana Wani Irin murza ta tare da kallon sa Ido cikin ido tana wani irin kafe shi dashi da Kashe masa ido Ɗaya ”. Da kyau Ƴammata ya furta yana kai hannun sa tare da kama Breast ɗin ta daa sukafi tsone masa ido , har sunyi mata Yawa don kaɗan ne ya rage bai taɓa cibi ”.

Kamasu yake yi yana jan mata nipples cikin salon Bariki yana Wani irin jan yaji na tada feelings....yayin da take murza 🍌 Sandar girman sa tana kai harshen ta tare da kama Ta tana fara sucking tana wani irin gantsarewa daɗa ƙasa Samad yake yi yana Danna Mata buran sa ciki tana tsotsa yana shafa kan ta tare da cewa “ Sha da ƙyau tsotsaaaa Ashhhh Ushhh Asssshhhh....’ ƙara Baza capacity take yi don ta samu shiga ga don yaba Gogan Labari wato Hishaam Bulama ”. Wani irin tsotsan Buran sa take yi tana lalubar Twins ɗin sa tana wasa dasu , wanda hakan yasa gaba ɗaya ta rikita masa Ƙwanya wani irin zabura yayi yana faɗin miƙe Sa'adah buɗe buɗe buɗeeee Ashhhh , Haɗa ta da bango yayi yana kai hannun sa tana ɗaga ƙafarta yana saƙalowa ta saman wuyar sa yana zura 🍌 ciki yana wani irin lumshe ido tare da furta “ ushhhhh Daɗiiiii , nan ya hau cin ta yana buga mata Gwatso fat ³ yana wani irin nishi, itakam yanda yake cin ta ne yana taɓo mata Ƴan tsaka yasa ta wani irin ihu tana ƙara buɗe masa yana dakan wurin da ƙyauuuu....”

*

Meke tafe da kai yaro? Baffa ne ya tambaye su yana tsaye yana kallon ikon ALLAH da zuwan wa'annan baƙi”.

Murmushi Hishaam Bulama yayi yana Cewa “ Baba alheri ne ke tafe damu, Da farko sunana Hishaam Bulama , Sunana Shahararre ne a ƙasar nan , Musamman na mahaifi na Wato Alhaji Bulama ”. Ba komai ya kawo Ni nan ba face naga Ɗiyar ku Inaso zan Aureta! AUREE!!! dukkan su Abin da suka nanata kenan a zuƙatan su cike kuma da mamaki ta ina hankalin su zai yarda da Wannan zance nasa , bayan su mutanen jeji ne talakawa wannan hamshaƙin yazo yace yana Son ɗiyar su”.

Yaro anya kuwa anan ka gan ta ? A iya sani na babu Ɗiyar mu wacce zaka gani har kaji kana son auren ta ”. Baffa ya furta yana kallon Hishaam Bulama wanda yake masa Ƙwarjini ”. Buɗe baki Hishaam yayi zaiyi magana , Abdoul Ahad ya riƙe shi yana rada masa” kai wani Irin Aure kuma , bi ban fahimci duka inda ka dosa ba ”. Ba tare da ya kalle sa ba yace “ Fikirar Hishaam kenan , Auren ta zanyi don babu damar yin SEX BEFORE MARRIAGE bare nace na fasa kamin auren , so final decision shine Auren ta , na zauna da ita ba ƙwana ki baƙwai daga nan na barta,ba fa zata sake gani na ba Har Abada , Wannan shine sabon salo na , saboda na ganta kuma naji ina ƙwaɗayin ta gaskiya Abdoul . Meye mafita don A yau nake so na Aure ta .

Muryar liman ne ya katse su daga can yana cewa “ Yaro Ba ɗiyar mu bane ko kuka gani?”.

Cikin sauri Hishaam ya furta „ Anan take , kuma ina dinga auren ta zanyi. , Idan kuna shakkun aure na da ita , to zamu fara zama anan tare da ku na ɗan Wani lokaci idan kun gama yarda dani waye sai ta biyoni cikin a hali na”.


Hmmmmm masu karatu mu hadu a page na gaba , kar ku manta a page 5 free page na wannan littafin zai ƙare , Ga masu buƙatar payment...
Regular payment ₦500
Vip payment ₦1000
SPC payment ₦1500

Via 8081202932 A'isha Mohammed Opay

OR

6037312299 Mohammed A'isha keystone bank

Shaidar biya ta Wannan number 08081202932.


Tallah
Ina masu son shiga adashe amma kuna fargaba yar uwa ki tsarkake zuciyanki kizo kiyi adashe cikin aminci da kwanciyar hankali babu rigima ko tashin hankali cikin lfy zakiyi adashin ki kuma mugama lfy

*Weekly 3k kwasa 30k slot 6 to 10 available*
*20k kwasa 20k slot 5 to 10*
*1k kwasa 10k slot 4 to 10 available*
*5k kwasa 50k slot 7 to 10 available*

*Monthly 50k kwasa 500k* slot 4 to 10 available*
*20k kwasa 200k slot 9&10 available*
*10k kwasa 100k slot 6 to 10 available*
*5k kwasa 50k slot 3 to 10 available*
*30k monthly kwasa 300k*
*50k kwasa 500k*
*10k weekly kwasa 100k*
Don shiga adashi chat this number 09015447375.
*AYSHA MMNTEDDY*
[6/14, 6:42 AM] Mrs uthman: *SEX BEFORE MARRIAGE🍌*


*Story and written by Ayshatou Mamanteddy*



Please kar da ƴammata su karanta sai kin tabbatar kina da Aure...Sannan littafin SEX BEFORE MARRIAGE 🍌 na kuɗi ne akan farashi kaɗan”.
Regular payment ₦500
Vip payment ₦1000
SPC payment ₦1500

OPAY
8081202932
Aisha Mohammed.

Or

6037312299
Mohammed Aisha keystone bank .

Shaidar biya ta wannan number
08081202932.

Free page 4



Shiru Baffa yayi na ɗan Wani lokaci kaɗan duka suna kallon wa'annan Ƴan birni wanda suka sauka daga Jirgin yawo . Baffa ne ya kuma cewa “ Tom shkknn nidai bana jin Wannan yarinyar da kuke magana cikin Yaran mu take , amma Jauro saka su Hasile su fito duka su gan su ”. Cikin sauri Jauro ya nufi Bukkan da su Hasile suke yana leƙawa tare da yi masu magana , Su Umma Yawindo kuwa sai ido suke zubawa, Yayin da Sammm sun manta da Fulbe dake cikin su tana ta godiyar ALLAH don ko ido biyu bata Son yi da Wannan mutanen ......”

Ɗaya bayan ɗaya su Hasile suke fitowa har suka gama amma babu Wanda Su Abdoul Ahad ke nema , Girgiza kai Hishaam Bulama yayi yana cewa “ Wannan sune Matan, Gaskiya babu Wacce na gani anan , kuma gashi ina da tabbacin a cikin ku nan take . Shiru Liman da Baffa sukayi , shi dai liman yana jin natsuwa daga mutanen amma banda Baffa da har yanzu zuciyar sa bata yi na'am ba ”. Ke Uban me kike yi Anan ? Fita bacewa akayi ƴammata ba? Muryar Yawindo ya katse Fulani dake cikin su tana rarraba ido ”. Mu sa'oinki ne? . Ai da kin barta wanda suka fita ma Allah ya dawo dasu lpy don sam ban ji yarda daga wannan mutanen ba ”. Yadikko ta furta tana kallon Yawindo da sauran Matan fulanin da suka gwamutsa a bukka ɗaya ”. Ƙila fa Matar Aure ce ma Wanda ya gani ”. Yadikko ta sake maganar tana kallon su , A'a To ko budurwace ma ya gani ai Ba zan yarda ba indai kuwa ƴa tace ba zan bashi ba , Yafindo ta katse su da Wannan zancen . Murmushi Umma Yawindo tayi tana cewa “ A'a Gaskiya ki kalli fa To idan ba Auren da soyayya ba mene Waɗannan mutanen zasuyi da mu fulanin daji, tun da kika ga ya tsaya to da gaske ne Duk wanda yake So kuwa ai yaji daɗin sa ”. Ke Fulbe fita Ni Allah ya sa ma kece, ai Kin huta mun huta duka , Dama kin girma babu Aure , jauron kin nuna kin ƙi sa ”. Ba musu Fulbe ta fara takawa tana fita daga Bukkan ”.

*
Kai Anya kuwa ba Aljana muka gani ba?”. Abdoul Ahad ya furta yana kallon Hisham Bulama ,wanda ya dafe kai Anya zai iya haƙuri ya maida sha'awar sa kuwa ”. Bai taɓa son Abu ya kuɓce masa ba ”. Don't say that , da ido na fa na ganta ”. Ya furta yana sauke Wani irin numfashi ”.


A'a ke kina ina ne dama baki fito ba? Liman ya furta yana kallon Fulbe dake tahowa cike da Salɓi da Sanyi , Da Sauri Idanun Hishaam Bulama suka sauka a kan fuskar da yake nema ido rufe burin shi yayi SEX daga nan
End Ads