iya Hallakasu Abu d'aya gudu idan kanada gudu zaka tsira domin su wad'annan kunamun basa gani makafi ne, Saidai duk Wanda yabari suka kamashi to Wllh k'onewa zaiyi tamkar takarda domin tsananin gubar da ke jikinsu da ita suke hallaka mutum, ko daga munwuce wad'annan kunamun mun iso halwar Aljani Hardas Kenan magana tak'arewa kowa ya ceci kanshi,"
Yana gama maganar ya falfala da Azababben gudu, suma rufa Masa baya sukayi,
Aikuwa kunamun najin motsin su Suma sukayi kansu da Sunsami damar Kama mutum zasu saka K'arinsu su soke mutum take zai k'one kamar takarda Yadawo toka inda ko k'asusuwansa ba'a samu,
Anacikin wannan halin Ginbiya Yazira tafad'i k'asa Ihu tasaki tasadak'ar domin tasan Yau mutuwar ta tazo gashi ba damar taimako, Aikuwa wasu daga Cikin kunamun suka Mata K'awanya................
*SHIN MEZAI FARU? GINBIYA YAZIRA ZATA TSIRA KUWA? IDAN ZATA TSIRA WAZAI KUB'UTAR DA ITA? SHIN ZASU SAMU DAMAR D'AUKO RUHIN JINN D'IN KUWA? SHIN JARUMI JALAL ZAI SAME MAHAIFIYAR SA RAYE KUWA? SHIN ZAIMA SAKE HAD'UWA ITADA NE? YAYA ZASU K'ARE DA ALJANI HARDAS ZAI TAIMAKE SU KUWA? SHIN WANE IRIN GUMURZU ZA'AYI DA ALJANI MULK'AS? WAIZAIYI NASARA WAZAI FAD'I??? HUMMMMMMM NIMA DAI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 BANA CEBA AMMA DAI DUK MAI SON SANIN YA ZATA KAYA TO YA KASANCE DANI DAMA BIYAN 300 D'INSA KACAL DOMIN JIN WANNAN K'ASAITACCEN LABARIN NAWA MAITAKEN RUHIN JINN☠️💀👿👹, NICE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARINCIKINKU WATO MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or 07031012948
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng