An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL✍🏻* *EDITED BY UNCLE YUSEEPA* NADABO *WANNAN PAGE ƊIN NA SADAUKAR DASHI GARE KA, UNCLE YUSEEPAH NADABO,THANKS FOR HALACCIN KA AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHIN MU FATAN ALKHAIRI A GAREKA ALLAH YA ƘARA MAKA BUƊI DA ƊAUKA KA, FATAN ALKHAIRI NAKE MAKA A DUKKAN RAYUWAR KA,UBANGIJI ALLAH YA KAREKA DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKA HASSADA, ALLAH YA ƘARA MAKA BASIRA DA ƊAUKA KA INA MATUƘAR GODIYA* *FAREEDAH NABEEL DEDICATED TO :- ƘAWATA WATO XAYYNEB💤💤(XEXEN FASAHA)* *SAKON FATAN ALKHAIRI ZUWA GARE KI ƘAWATA WATO XAYYNEB 💤💤 (XEXEN FASAHA) ,THANKS FOR KULAWARKI AGARE NI ALLAH YABAR KAUNERH ,FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA, WALLAHI ALLAH INA KAUNAR KI HAR CIKIN RAINA, ALLAH YA ƘARA MAKI BASIRA DA ƊAUKA KA KANA ALLAH YA ƘARA MA MAMAMU LAFIYA TARE DA NISAN KWANA* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 Bismillahirrahmanirrahim Da sunan Allah mai rahma mai jin kai dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah mai kowa mai komi sarkin daya halicci sammai da kassai batare daya kwaikwaya awajen kowaba madaukakin sarki me kowa mai komai Wannan littafin ƙirƙirar ren labarine. banyi shi dan cin mutuncin wani ko wataba. so idan yayi shige da halin mutum yayi hakuri nayi ne domin fadakarwa da kuma nishadantarwa, badan cin mutunci ko izgili ba yadda na fara wannan sabon littafin da Bismillah inna rokon ALLAH yasa in gama da ALHAMDULILLAHY *🌺chapter 1-2🌺* *MINNAH* Wani katafaren gida ne da yake dashe a unguwar shiroro road na hango! tsarinsa da kyawunsa ma Abin kallo ne.wanda idan har bakasan a inda kake ba .baza ka iya tantance wace ƙasa kake ba kai Daga gani kasan Allah yayi baiwa ga dukkan wanda Ya mallaki wannan gidan, _____________________________ *GIDAN NABEEL KENAN* _____________________________ kyakkyawar mace ce Ta bugawa a jarida na hango,doguwa mara jiki shape d'in bakin ta gwanin ban sha'awa gashin girarta ta cika sosai .gashinta na ido zara-zara ,hancinta dogo ne de-de masali dan bai yi tsayi dayawa ba, Kuma bai Yi gajarta ba, fuskarta it'a ba Mai fad'i ba ,kuma ba mai tsayi ba ,idanuwanta de-de Misali dan suma basu yiyawa ba Kuma basu yi ƙanana ba ,duk da cewa ba fara bace chocolate colour ce hakan ba zai sa ace ita ba kyakkyawa bace ba dan ta haɗA dukkanin abubuwan da ake bukatar agani wajen y'a mace bata da jiki Kuma ba siririya bace Dan babu wani mahaluk'in ɗa namiji da zai ganta bai ji ya yaba da irin tsarin halittarta ba, *FAREEDAH KENAN* shekarunta basu haura shekaru ashirin da bakwai ba ,ko murmushi tayi sai ya ratsa ko inna na jikin ɗa namiji bare kuma kallonta mai cike da birgewa... Zaune take a saman one seat a gaban dressing mirror ,tana shafa turaren jiki wato humra , kasancewar ta Mace ce mai son k'amshi , tana shafawa ne a duk bayan lokacin da ta kammala yin kwalliya, domin kuwa a yanzu ma kwalliyar ta kammala dan har ta saka kayanta , fuskarta babu wani makeup sosai daga powder sai jagira da tayi da kuma ɗan lipstick da ta shafa a labb'anta , tayi kyau matuka musamman Irin tsarin shigar da tayi na riga dogo ,haka kalar kayan blue da yellow abin gwanin birgewa, tana gama kammala shirin ta ,sannan kuma ta ƙara kallon madubi sannan ta juya ta nufi hanyar fita daga cikin ɗakin cikin salon takun tafiyar ta mai matukar ɗaukan hankali,.... Ahankali take tako steps din benen tare da saukowa daga saman upstairs, kana jin karar takun takalmanta kas kas kas cikin natsuwa tana gama k'arasowa cikin tsakiyar parlourn ,daidai lokacin ne kuma wata matashiyar yarinya ta fito daga cikin kitchen, K'arasowar ta Cikin tsakiyar parlourn yayi de-de da fitowar Azmerh daga cikin kitchen , ɗauke da faranti Ahannuntah ,wanda ta ɗaura masu food flask flask d'in abinci asama Tare Da plate and spoons and forks, daga ganin alamun abincin dinner su na dare ne, haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kofar fitowa kitchen a de-de Lokacin ne kuma idanuwanta suka sauka a kan Azmerh, Tsayawa FAREEDAH tayi turus atsakiyar parlourn tana kallon Azmerh,cikin ranta tace son maso wani koshin wahala , Allah dai ya kyauta wa wasu masu matattun zuciya ,musamman marasa zuciya Irin su Azmerh ,tana gama k'arasa maganar zucinta ,direct inda Azmerh take tsaye atsakiyar parlourn tana jera abinci asaman center table ɗin dake tsakiyar parlourn FAREEDAH ta k'araso gunta cikin fara'a FAREEDAH ta kalli mumunar fuskar Azmerh Kafin cikin murmushi FAREEDAH ta buɗe bakin ta tace" Azmerh kenan ,.. Agaskiya kina matuƙar ji da yayan nan naki,yau tun daga safiya zuwa dare hidimarsa kike!... "D'agowa. Azmerh tayi tare da mik'ewa tsaye ,kallon banza ta aikawa FAREEDAH Dashi Haɗi da gallamata Harara kafin ta haɗe rai, Cikin daka mata tsawa Azmerh ta buɗe bakinta tace "kinsan shi doki girmansa da haniniyarsa sune suke nuna kasaitar shi.. "Dariyan dole FAREEDAH ta kyalkyale dashi cikin dariya FAREEDAH tace" gaskiya ne kam ,wannan haka yake, kin yi gaskiya yan mata Duban Azmerh FAREEDAH tasake yi dakyau tukun Kafin daga bisani cikin tsananin farin ciki FAREEDAH ta buɗe bakinta ta ɗora da cewar"Ni dai fatana Allah yasa ki samu abunda kike nema....cikin fusata! Azmerh ta katseta ta hanyar fad'in ".... "Bangane abunda kike nufi ba? "Tsayuwa FAREEDAH ta gyara tukkun Kafin Cikin smiling FAREEDAH tace"ina nufi Allah yasa wanda kika yi domin sa yayi masa maganin yinwa da zai kwaso "Cabd'ijam inji cewar Azmerh tana fesar da wani irin huci! Sannan cikin tsananin masifa haɗi da bala'in da suke cinta ta cigaba da cewar" ai ko ya zama dole gyaɗa tayi mai ,idan taki tasha matsa, tun daga safiya zuwa dare in bata lokaci na ina abu guda ɗaya,tabbas yau makwabta suma sai sunji k'amshinda basu taba jiba "Haha haha haha FAREEDAH tasake fashewa da dariya har da zubar da hawayen dole sabida tsabar shan dariya Cikin dariya FAREEDAH tace"hmmmm nidai bari inje in k'arasa yin aiki na kar cikina ya fashe,. . "Kutmar bura uban aiki ɗin da zakije k'arasa ta ɗura ashar, ba aiki ba ubanki dai, shegiya yar gidan bokaye, Yar matsiyata kawai. ke har wani aiki kika iya! .in banda shirme da jagwalgwalo ,shashsha kawai yar matsiyata ,,,,,kuma bari kiji , idan ma baki sani ba to yau kisani insha Allahu yau idan yayana yadawo daga gun aiki yau dolenshi ya amince da maganar auren mu,kuma duk maitarki da bin malamanki akan kar maganar aure na da yayana kada ya yiwu, insha Allahu wataran Kamar anyi an gamane, dan ni nasan ta hanyan da zanbi in shawo kan abuna,so daga yau ina son kirubuta ki ajiye muddin ni Azmerh na shigo cikin gidan yaya NABEEL a matsayin matarsa tofa shakka babu sai nasa shi ya sake ki , kai wataran sai nasa kin bar gidan nan,dan nina san me na shirya, dan wallahy Allah natsaneki matuƙa, ji nike kamar in shake maki wuya har sai kin mutu kafin nasake, sbd yanda nake bala'in jin haushin ki acikin rai na, Matsowa Azmerh tayi daf da FAREEDAH kamar zata shige cikin jikin ta ina nufin face to face sannan tasaki wani murmushi irin na mugunta Azmerh ta ɗora da cewar "baki san ni bane har yanzu dan inda ace Ƙin san ni, Wallahy zakiyi MATUƘAR jin tsoro na! sai nasa kin bar gidan nan Taka rasa zancenta tare da k'wafa "HAHA haha haha FAREEDAH tasake fashewa da dariya sannan tace"Allah ko yan matah ,..... OKAY.... Allah yanuna mana lokacin Kawai FAREEDAH ta faɗa tana mai ɗaga kafaɗar ta alamun ko ajikin ta kenan, kana cikin nutsuwa ta juya direct ta nufi hanyar kitchen Tare Da shigewa kitchen abinta. _____________________ Bacin rai mai tsanani ya sake rufe Azmerh cikin ranta tace wai yau ni wannan yar matsiyantan take wa dariya, "ita dai FAREEDAH haka Tabar Azmerh da zage-zage haɗe da tsinewa FAREEDAH d'in Albarka " 'kwafa Azmerh tayi tare da bin bayan ta Da misalin ƙarfe takwas da rabi na dare.... ___________8:30 pm, wani kyakkyawan matashin handsome guy ne ,ya turo kofar parlourn ,sanye yake cikin wasu kananan kaya da suka yi mutukar ansar jikinsa ,kana kuma yakara bayyanar da kyawunsa da kwarijininsa NABEEL ya hadu iya haduwa,kyakkyawane NABEEL asalin kyakkayawa kuwa domin duk inda ake batun kyau to wannan magidancin zai answer first number ,Cikin parlourn ya shigo tare da furta sallam "Assalamu alaikum!" AMIN walkslm inji cewar Azmerh ,"cikin natsuwa NABEEL ya k'arasa shigowa cikin tsakiyar parlourn, samun guri yayi ya zauna a saman two-seater yana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya',',,, kallon kyakkyawar fuskarsa Azmerh tayi kafin cikin kulawa ta buɗe bakinta tace".. "Sannu da zuwa !.. yaya ina wuni!!,. ya aiki ya jama'a!!! ?.. "Cikin sauri ya jiyo ya kalle ta dan shi baima san akusa da Mutum ya zauna ba, sabida tsabar gajiyar daya kwaso, shima ɗin duban Azmerh yayi dakyau tukun Kafin cikin kulawa ya buɗi bakinsa yace"aaa yau kece a gidan?'... "E Wallahy yaya.. Sannu da zuwa Ya aiki? "Alhamdulillahy... "To madallah Gyara zama Azmerh tayi Haɗi da Washe baki sabida yau taga yadan sake mata fuska, Cikin fara'a Azmerh ta cigaba da cewar"yaya nerh yau girki nayi maka na musamman!" firgigi NABEEL yayi kamar wanda aka tsikara yasake dubanta kafin cikin ɗaure fuska NABEEL ya buɗi bakinsa yace"kikai wa gida dai,ai bani kaɗai ne a gidan ba "To ni dai yaya kai kaɗai na girka mawa, Janyo masa table ɗin tayi gabansa kana ta shiga serving ɗinsa Ahankali Cikin nutsuwa ya kai hannunsa kana ya debi abinci acikin cokali , yakai bakinsa ai nan da nan fuskarsa tasauya kamar wanda yagumtsi guba tun kafin ya fara taunawa yaji Abincin tabal ba daɗi sai wani uban gishiri, Sannan kuma yaji d'andano ba irin wanda yasaba jiba ,yana tauna abinci yana tabe bakinsa tareda yamutsa fuska,haka ya tauna abinci yana tah yamutsa fuskarsa ."yayin da ita kuma Azmerh ta kafe shi da ido tana mai famar washe baki , shi kuwa Nabeel sai famar yamutsa fuskarsa yake Kai Ka rantse kashi yake taunawa, dan dakyar ya iya haɗiye abinchin dake baƙin sa cokalin hanunsa ya ajiye.. ɗaure fuska yayi cikin ɗaure fuska ha'di da bata fuska ya shiga 'kwalawa FAREEDAH kira "FAREEDAH! inji cewar NABEEL cikin tsansar ɓacin rai FAREEDAH NABEEL!! NABEEL yasake kwalawa FAREEDAH kira akaro na biyu "NA'AM ..... Injicewar FAREEDAH tana mai amsa masa kiranta dayayi mata, kana Cikin sauri ta fito daga cikin kitchen "Mtsww! Wata uwar tsaki Azmerh taja sbd duk duniya ta tsani taji ankira FAREEDAH da FAREEDAH NABEEL "Ita kuwa FAREEDAH kai tsaye ta nufi inda suke zaune ta k'araso gurinsu, kallon kyakkyawar fuskarsa tayi kafin cikin fara'a Haɗi da kulawa had'i da sanyayen murya FAREEDAH tace".. Sannu da zuwa!my Prince Ka dawo!! Ya aiki ya jama'a?!?.. Ɗago kai NABEEL yayi tare da kallonta kafin cikin sanyin murya NABEEL ya buɗe bakinshi yace " yawwa sannu alamu yana cikin ɓacin rai "Cikin murmushi FAREEDAH tace'kalbinerh yau ka ji ɗanɗanon ba irin wanda ka saba ji ba ko? "Kallon kyakkyawar fuskar matansa NABEEL yayi kafin cikin sanyi muryarsa Haɗi da tsananin kaunar matarsa ya buɗi bakinsa yace"babu wani nau'in abincin da zan ci ko in saka shi abakina har ɗanɗanonsa ya ratsa harshena, matukar ba hannuwanki suka sarrafa abincinba ,ina nufin matukar ba hannuwanki ne suka haɗa mana abincin gida nan ba "NATSUWA FAREEDAH ta karayi sannan takura masa idanu kafin FAREEDAH tace"..... Ban fahimce ka ba? "FAREEDAH wannan abinci daga ji bake kika yi shi ba, in kuma ke ɗin ce To akwai sa hannu wani a ciki,dan haka yi kokari ki kawo min.ko da taliya ce kid'an bararraka min. "Kan bura uba!!! Azmerh tazabga ashar saida NABEEL da FAREEDAH duk suka waigo afirgice suka dubi inda Azmerh take tareda zaro idanunsu sabida tsananin mamaki..... Yayinda Ita kuma Azmerh ta mike tsaye tana mai cigaba da cewar".. Amma NABEEL lallai kai ɗan rainin hankali ne ,... Inji cewar Azmerh cikin tsantsar zafin rai. Sannan cikin faɗa da masifa Haɗi da tsananin bala'in da suke cinta Azmerh ta cigaba da cewar... "In bata lokaci na! In bata ajina!! Tun daga safiya zuwa dare, ina Abu guda ɗaya, amma daga karshe kayi Allah wadai da bajinta? kallon Azmerh NABEEL yayi kafin cikin ɗaure fuska NABEEL ya buɗe bakinsa yace"Azmerh babu wata mace me aji indai har FAREEDAH NABEEL tana nan, sannan kuma kin daɗe da sanin sirrina na zama na da FAREEDAH.tun Farkonsa har da karshensa dan haka babu wata mace in ba FAREEDAH ba,.. "Tsawa Azmerh ta bugawa NABEEL cikin k'araji kamar zata dake shi ta furta" in hakane kuwa wallahi ka zalince ni, kuma zan iya cewa Allah ya saka min,... Mik'ewa tsaye NABEEL yayi cikin tsananin ɓacin rai NABEEL bai tsaya wata wata ba ya sauke mata mari" jikake tasssssss amatukar firgice Azmerh ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari Sannan cikin zubar da hawayen Azmerh tace"... Yaya NABEEL ni ka mara,? "Cikin ɓacin rai NABEEL ya daka mata tsawa yace"an mare ki ɗin ko zaki rama ne? Cikin sauri FAREEDAH ta furta"haba NABEEL bansan ka da saurin hannu haka ba "Cikin ihu Azmerh tace "Dan Allah gafara can ,munafuka, ke har kina da kalmar da zaki faɗa tai tasiri ,ban cin duk maganganun da kika faɗa masa akunnensa "cikin sanyi murya FAREEDAH tace" "Allah ya baki hakuri Azmerh,ni dai asanin da nayiwa mijina ,baya cin abincin ko wace mace in ba na matarsa ba ,shiyasa na Tanadar masada abincin shi .ba tare da na gaya maki ba .amma saboda alakan dake tsakanin ki dashi ,shiyasa na Kyale . "Cikin sauri NABEEL yace"me kike wani bata hakuri , hakurin me kike bata,Dan Allah rabu da ita ,kawo min abincina Dan Allah ni yunwa nikeji "Cikin fushi Azmerh ta ɗauki Jakarta da mayafinta ,tare da janmasu dogon tsoki mtswww Kafin ta furta "Allah ya isa na! Allah ya isa na!! Allah ya isa na!!! Har sau uku sannan ta nufi hanyar fita daga cikin parlourn Tare da ficewar, daga gidan gaba daya "Cikin daga murya FAREEDAH tace"Azmerh dan Allah kiyi hakuri ki dawo ,"NABEEL yace "FAREEDAH dan Allah ki kawo min abinci ,ki rabu da 'yar iska, yar rainin hankali kawai "Cikin sauri FAREEDAH ta juya direct ta shige cikin kitchen ɗinsu ta debo flasks ɗin abinci takawo parlour ta shiga serving ɗinsa, Cikin nutsuwa ya shiga cin abinchinsa cikin kwanciyar hankalin su, SBD Abinchi yayi masa masifar daɗi sosai. yanaci itama yana bata abakinta ahaka har suka gama cinye abincin su ,suna kammala cin abincin ta kwashe kayan da suka bata taje kitchens ta wanke su, kana tadawo suka cigaba da hirar su cikin farin ciki Haɗi da kwanciyar hankali da kaunar junarsu... _____________Da misalin ƙarfe goma sha daya na dare..... Kwance FAREEDAH da NABEEL suke a saman bed acikin bedroom ɗinsu, Yayin da FAREEDAH take kwance a saman kirjin NABEEL ,dago kanta tayi ta kalli NABEEL kafin cikin sanyi murya FAREEDAH ta buɗe baƙinta tace"yaya NABEEL meyasa bazak......,in bai bari ta ƙarasa faɗin abunda take son faɗa ba ya had'e bakinsu guri guda yayi, cikin nutsuwa ya shiga tsotsan harshenta da salonsa na janye zuciya gaba daya baya cikin hayyacinsa tsotsar bakinta yake sosai , wani irin dadi yake ji sakamakon tsotsar bakinta, duk Ya sanye mata yawun bakinta, haka zalika ita ma ta dinga kar'bar nasa yawun tana shanyewa, ya jima yana kissing dinta batare da gajiyawa ba, sai da ya kashe mata jiki da salonsa yadan gyara kwanciya inda yamaidata kan bed shikuma yatashi zaune tare da mika hannuwansa daidai kan wuyan rigarta ahankali ya tubeta mata Kayan jikinta harshen sa ya fara yawo a jikinta ,yarrrr taji tsigan jikin ta ya tashi shafa kirjinsa ta fara yi zuwa kasan mararsa.zura harshen sa NABEEL yayi cikin kunnenta tare da faɗin"Allah FABEEDAH abukace nake , PLEASE kibar duk wata maganar da zakiyi tukkun please kiji da yaronki haka ya dinga kashe mata jiki da salonsa Ahankali ya ringa gangarowa a sassan jikinta yana bata zazzafar kissing a sassan jikinta har ya gangaro kasanta cikin nutsuwa ya fara fingering ɗinta cusa hannuwanta tayi cikin sumar k'ansa tana yamutsawa k H tayi Tare Da kwantawa a Saman kirjinsa,zuwa can NABEEL ya mike Tare Da ɗaukar ta cak sai bathroom suka shige *_WASHE GARI_* Da misalin karfe goma na safe da wasu yan mintoci, tsaye FAREEDAH take a dining area, Cikin nutsuwa FAREEDAH take shirya dining table ɗin kana ta Kawo wasu abubuwa da ake bukata na karyawar safe harda su drinks Suma duk tajera su asaman dining table, tana cikin haka saiga NABEEL ya sauko daga saman up stairs, direct dining area ya nufa, NABEEL yana Gama k'arasowa dining area ɗin tsayawa yayi yana kallon kyakkyawar fuskar matansa,zura Mata ido yayi kamar tsohon maye batare da yace da ita komai ba .. Ɗago kai FAREEDAH tayi Tare Da kallon kyakkyawar fuskar NABEEL Kafin cikin tsantsar kulawa FAREEDAH ta buɗe bakinta tace" Har ka fito kenan? "Murmushi NABEEL yayi tare da rungumota jikinsa na 'yan wasu dakiku ita kuwa kara shigewa jikinsa tayi ta langabar da kanta akirjinsa ayayin daya daga hannunsa nadama yana shafa tundaga tsakiyar kanta harzuwa karshen kitson dake kanta sannan yadagota daga jikinsa yadan ja dabaya kadan yakura mata idanu kamar baitaba ganintaba sannan cikin murmushi NABEEL ya buɗe bakinsa yace" Eh rabin rai ɗina HAR na fito,.. Barka da aiki yar aljanna! "Yawwa ina kwana? "Lafiya kalau Cikin nutsuwa NABEEL yah Kai hannun sa ya ja kujera sannan ya zauna a saman kujeran , Cikin kulawa NABEEL ya dubeta tare da faɗin" Baiwar Allah kenan kafin na tashi daga... na tabbatar da kin kammala min komai ,...kai tsaye nike shiga banɗaki , dan na tabbatar da cewa kin riga kin had'a min ruwan wankah sai dai ince zan watsa ruwa,.ko ince zan yi wanka zance "Murmushi kawai FAREEDAH ta ke famar sakewa batare da tace masa komai ba "Yayinda shi kuma NABEEL ya cigaba da cewar"daga na fito parlourn kuma na tabbatar da cewa kin gama komai na karin-kumallo na wanda zan ci insha Kafin in tafi wajen aiki .bazan bukaci komai ba "Kallon kyakkyawar fuskarsa FAREEDAH tayi Kafin cikin tsantsar farin ciki FAREEDAH ta furta" Haka ne kalbinerh To yanzu a nan gurin mai kake so a fara zuba maka? "Kamar kullum yar aljanna .inji cewar NABEEL sannan cikin murmushi NABEEL ya buɗe bakinsa ya ɗora da cewar"nasan kin fini sanin abun da nike fara karin-kumallo dashi,da kuma wanda nike gamawa da shi , cikin nutsuwa FAREEDAH ta shiga serving ɗinsa "Cikin sauri NABEEL ya furta" Aaaa,Ai yayi yawa , kice gara dakika ankarar dani badan haka ba da kin zuba min abinci da zan kasa ci itadai FAREEDAH girgiza kai kurum tayi tana mai famar sakin murmushi Zaunar da Ita yayi asaman cinyarsa kafin cikin tsantsar farinciki NABEEL yake fad'in " Allah ya yi maki albarka, mata ta,rabin rai Allah yasa ki gama da duniya lafiya kema Allah ya baki wanda zasu kula da ke kamar yadda kike kulawa dani, Allah ya ƙara miki lafiya Tare Da nisan kwana, FATAN ALKHAIRI NiKE MAKi A DUKKANiN RAYUWAR Ki UBANGIJI YA KAREKi DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKi HASSADA NAGODE NAGODE FAREEDAH NAGODE FAREEDAH NABEEL TAWA "Cikin smiling FAREEDAH ta kai hannunta a kansa tare da shafa masa lallausar gashin kanshi kafin ta furta "AMIN YAH RABBIL A'ALAMIN my sugar baby,nima haƙa ina matuƙar godiya da kulawar ka agare ni Allah ya bar mu tare Wash nagaji FAN'S Inason kusani idan har naji shiru banga zazzafar comments naku ba To shakka babu kuma kunji shiru Lovers😍🥰😘 HEY MARAICIN AZRAH FAN'S CLUB daku nike Ku tashi daga barci Wallahy Allah ko NARUFE gidan Kuma kusan Wannan ƙaramin aiki nane ehem🤷🏻‍♀️Haba mana malam kullum gida kenan shiru shiru kamar makabarta ko yar Sada zumunci nan bakuyi* *ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI* #COMMENT'S PLEASE ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S !!! *A'ISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *AISHA FULANI GAL* *EDITED BY UNCLE YUSEEP NADABO* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 *🌺chapter 3-4🌺* BOSSO ESTATE __________NABEELAH _______ Wata kyakkyawar yarinya ce tabugawa a jarida na hango, fara ce sol kyakkyawar matashiyar budurwa ce, Asalin kyakkyawar kuwa domin duk inda ake batun kyau to wannan matashiyar budurwar zata amsa first number, Sanye take cikin wata koriyar atamfa me ratsin ruwan hanta ajiki ɗinki babu karya yayi matukar kyau sosai sai dai anci ma atamfan mutunci sosai riga da sket ne aka yi mata 8piece's kuma ya yi mata kyau dan duk wani kyawun dirin ta yagama bayyana ... _____NABEELAH KENAN ____ Wanda bata haura shekara goma sha shida...... A duniya ba ta had'u iya haduwa dan komai nata me kyaune, gwanin birgewa,,.. Tsaye NABEELAH take a cikin bedroom d'inta, daga ganin alamunta waya take yi, wayace kare a kunnenta, , cikin zazzakar muryarta mai matukar dad'in sauraro take magana, ".. Alright to gani nan fitowa Cikin nutsuwa ta juya kana ta nufi hanyar fita daga cikin ɗakin cikin salon takun tafiyar ta mai matukar ɗaukan hankali,.... Acikin parlourn su ta tadda Hajiya Nafisat tana zaune a saman two-seater daga ganin alamunta tana zaman jiran fitowar y'ar tatace,.. Zaune take a cikin hamshakin parlour d'inta, kallo daya zaka mata kasan dukiya sun zauna mata, ga wata Tsaleliyan phone d'inta kiran iPhone 15 agefen tah,. Ta hakince Sai takama take yi da gadara, yayinda wata Ma'aikaciyar Gidan take ta famar mata fiffita, duk da uban sanyin dake falon kuwa, daga ganin alama ita ko sanyi bataji. a cewa ita zafi take ji, da sanyi safiyarnan, Cike da izza take kad'a yan-yatsun tah wanda suka sha gwala-gwalai, Saman kyakkyawar wuyanta Shima yasha ado da sarka Mai ban mamaki. Sannan ta gyara sumar kanta, Sai sheki yake, sannan ta daura mashi, Dan kwali irin daurin ture kaga tsiya nan. ______HAJIYA NAFISAT KENAN, WATO MAHAIFIYAR SU NABEEL D'IN FAREEDAH, Ita ko Ma'aikaciyar Gidan Tana ganin fitowar Nabeelah ta d'an d'ago kanta,sai da ta d'an kalli NABEELAH tukkun kafin daga bisani cikin girmamawa ta Dan dukar da kanta,tare da furta... "Barka da fitowa Karamar hajiya!... Ina kwana!! da fatan kin tashi lafiya ?.. Kallonta Nabeelah tayi tukkun kafin daga bisani cikin kulawa ita ma ta bud'e bakinta tace.. "Lafiya kalau Cikin nutsuwa ta maida Kallonta izuwa gurin Mommyn su A inda take zaune. Smiling Nabeelah tasake tare da fad'in " Mommy yau kuma sai ina da sassafen nan,halan unguwa zaki? Mik'ewa tsaye HAJIYA Nafisat tayi cik'e da gadara cikin izza da isa, sannan a hankali ta bud'e bakinta tafara magana, "... Sai gidan uban ki cewar Mom tana mai d'aure fuska Sannan cikin d'aure fuska mommy ta cigabada cewar " Dan Allah ki yi kokari ki shiga kitchen, ki had'a mana abinchin breakfast kafin In dawo,don kema kisan bana iya cin girkin kazamai yan aikina ,saura kuma ki tsaya tsumulmulah da iya yi irin naki.......... "Okay.. To anyi angama yanzu ma kuwa zan shige cikin kitchen d'in Insha Allahu inji cewar NABEELAH sannan ta cigaba da cewar " Dama na tsaya yin wanka ne shiyasa kikaga ban fito da wuri ba,.. "Cikin d'aure fuska Mommy tace" nizan wuce gidan NABEEL , Dan so nake da sassafen nan naje na ci mutumci matarr sa , Dan nagaji da jiran gawan shanu ba kaho,..." ɗaure fuska NABEELAH tayi kafin cikin ɗaure fuska had'i da b'ata fuskarta Nabeelah ta furta".. Haba mana Mommy wanann wacce irin masifa ce haka Yanzu ke bakijin kunyar tashi tunda sassafe kije gidan surukan ki neman rigima ba, wannan wacce irin masifa ce haka! ke kenan kullum cikin masifa da bala'i dan Allah Mommy kibar matan Yaya Nabeel tah huta haka, dan Allah ki sakar mata mara tayi fitsari, ki duba kigani Sabida tsabar masifar ki ne fa yasa suka bar gidan nan ba shiri....... Cikin fusata Mommy ta daka mata tsawa tace ".. Ke Naci gidanku idan baki rufe min bakiba "Cikin sanyi murya Nabeelah ta bud'e bakinta tace "kiyi hakuri, Allah ya huce zuciyar ki dear Mom, sai kin dawo Allah ya tsare hanya ta k'arasa maganarta tana mai kama kunnenta "batare da Mom tace da ita komai ba tanufi hanyar fita daga parlourn cikin bacin rai mai tsananin gaske , tana k'arasa fitowa tsakiyar compound d'in Gidan, ta tadda Idi drivern-ta a tsaye yana jiran fitowar ta, ai kuwa yana ganin fitowar Mommy cikin sauri Idi driver ya bud'e mata marfin motah, ta shiga sannan ya rufe, cikin sauri ya zagaya yashiga cikin motar shima, Kallon sa tayi tare da fad'in "Kai Dan kutumar ubanka baka iya gaisuwa bane!? Atsorace Idi drive yace. “Ina kwana Hajiya Nafisat?. "Mtswww Batare da Mommy ta amsa masa gaisuwar tasaba taja masa wani dogon tsoki, cikin sauri Idi ya tada motar kana gate man ya wangle masu kofar gate d'in Gidan suka fice cikin gudu kamar zasu tashi sama Dan yasan halinta yana fara tafiya kadan kadan zata daka masa Tsawa tace masa ya kara wuta _______*GIDAN NABEEL*____ Bayan 30minutes mommy ta iso GIDAN NABEEL ,cikin sauri MOMMY , ta shigo cikin parlour,tare da furta " Asallamu aleykum! Assalamu alaikum!! Assalamu alaikum.... "Cikin sanyin murya had'i d'an d'aga murya ! FAREEDAH Ta katse Mom ta hanyar fad'in". AMIN WALKSLM "FAREEDAH ta amsa ma Mom sallamar tata, cikin sauri FAREEDAH ta fito daga cikin kitchen,Wani irin Dam! Kirjin FAREEDAH ya bada wani mugum sautin na bugu saboda ganin Mommy NABEEL da FAREEDAH tayi atsaye acikin parlourn su kafin kace k'obo tun jikin FAREEDAH yafara rawa sai wani irin mugum k'aduwa sassan jikinta yake sai kace wacce aka tsamo daga cikin ruwan sanyi,,, Kai tsaye inda Mommy take tsaye ta nufa ,cikin sauri FAREEDAH ta k'araso gurin Mommy a inda take jikinta sai wani kad'uwa yake sai kace wacce aka tsamo daga cikin ruwan sanyi, cikin nutsuwa had'i da fad'uwar gaba ta durk’usa akan gwuiwowin ta Wanda suka lume cikin lallausar carpet d'in dake parlourn ,sannan cikin tashin hankali da kuma firgicin da ta samu kanta aciki,murya na rawa tamkar wacce aka jonawa shocking tace. "Momma Dan Allah kiyi hakuri ina kitchen ne banji shigowar kiba! , Good morning hope kin ta tashi lafiya? bismillah zauna mana..... ....cikin fusata!Mommy ta katseta ta hanyar fad'in ".... Kin Ci Gidan ku! Tana mai aika mata da dakuwa, nace kinci ubanki Malamin tsubbu shegiya yar matsiyata .Bakar juya... Sannan ta buɗe baki cikin tsantsar masifa haɗi da bala'in da suke cinta tana mai cigaba da faɗin" Da ban kwana ba zaki ganni,nace, da ban kwana ba zaki ganni Nazo Gidan d'ana NABEEL! Sannan kuma ni HAJIYA Nafisat ban shigo Gidan nan dan in zauna a matsayin gidan surukata ba, tun da kin d'aura Dan-maran zama anan gidan, to ni kuma Sai na tuka miki tuwon kaya. Miyar allurah.. Sannan Kuma Sai na shimfid'a miki, tabarman kashi. Wanda dolenki ki zauna a sama, ,kuma barikiji... tunda kince ke ba zaki bar NABEEL ya kara aure ba, duk matan duniya nan, NABEEL yace bai-ga kowa ba .Sai .ke. zai Aura.. ga ki nan juya, Wanda ta gaji bakin kishi daga gurin kakanintah, tunda kika hana NABEEL auren Azmerh . Yar kanwar MAHAIFIYAR sa,.. To ke ma Sai kin bar Gidan nan, domin ni HAJIYA Nafisat na koshi. Da bak'in cikinki, abin ya isheni hakanan! Sabida haka in ya dawo, kice masa Ina nemansa da gaggawa.. Saura kuma ki ki fad'a masa insake dawowa inci mutuncinki, wadda batada wani amfani shashsha kawai mai mugun hali, Tana Gama ƙarasa maganarta tanufi hanyar fita daga parlourn tare da ficewa daga gidan gabadaya Abinta. "Na shiga uku !!! Innalillahi wa'inna ilaihir raju'un FAREEDAH ta fad'i tana mai fashewa da kuka sannan cikin sheshshekar kuka ta cigaba da cewa " Sai yaushe ne zan samu sauyin lamari acikin rayuwa ta? , d'a Namijin da nake tattalinsa fiye da komai nawa , haka kuma d'a mijin tilo da nake ji dashi acikin zuciyarta, rayuwarta komai nawa , lallai kam tabbas idan har Mommy tayi nasar raba nida farin ciki na shakka babu mutuwa zanyi Dan tasan nawa yakare bazan iya rayuwa babu shiba,Cikin zubarda hawayen take cigaba da fad'in "I don’t know how to love somebody, but mah feelings for you justified how much I love you, NABEEL Ina MATUƘAR SONKA Share kwallar dake zuba a cikin idanuwanta tayi haka dai tacigaba da sharara kuka ita dai har NABEEL ya DAWO daga masallacin ya tadda ita ahaka, "NABEEL ne ya shigo cikin parlourn tare da furta " Asallamu Aleykum! tsayawa yayi turus yana kallon matarsa, da take Famar zubda hawaye.. Kai tsaye gurinta ya nufa yana mai mik'ar da ita tsaye, suka kurawa juna ido yayinda idanuwanta suke famar zubar da hawaye, fuskarta ya tallafo cikin tafin hannuwansa kafin ya sanya bakinsa saman kumatun yana mai fitoda halshen sa waje cikin nutsuwa ya fara lashe mata hawayen dake zubowa daga cikin idanuwanta , ta rintse ido ta na mai jin tsayawar hawayen ta chak alokaci guda saikace d'aukewar ruwan sama..Jiki a mace ta kwanta a jikinsa ya rungumeta tsam-tsam! a haka suka nufi kujera mak'ale da juna, A sanyaye ya zauna a Saman lumtsumemiyar kujera yana mai zaunar da ita akan saman cinyarsa Ko yana mai ɗaurata akan saman cinyarsa zance , duban ta yayi tukkun kafin daga bisani cikin sanyin murya ya bud'e bakinsa yace " FAREEDAH tah damuwar ki. ciwo ne agare ni, Wanda baya warkewa.. Meye ya faru! Bayan kuma kinsan zubar hawayen ki, sune Abubuwa mafi kona min zuciya, shin meye ya faru? "Ita FAREEDAH d'in dubansa tayi kafin cikin sheshekar kuka FAREEDAH tace "NABEEL shekara ta biyar kenan a Gidan ka, ko 'batan wata banTaba yiba, bayan kuma Kai nasan mutum ne Maison d'aukan d'a ko y'a. Bare kuma yan uwanka, da suke son suga sun samu jika....... kuka ta sake fashewa ,dashi kafin ta gyara zama asaman cinyarsa sannan ta cigaba da cewar " NABEEL INA MATUƘAR SONKA! ba zan iya kwatanta maka irin MATUƘAR KAUNAR da nake maka ba. Kaunar Ka da sonka yana yawo a jijiyoyin jinin jikina,NABE..... "CIKIN SAURI NABEEL ya katseta ta hanyar fad'in ".. FAREEDAH HAJIYA Momma ta zo Gidan nan ne???.. "Eh Inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar " Bata Dad'e da fita ba.. "CIKIN ransa NABEEL yace da sassafe nan! wannan wane i'rin masifa ce Haka!! Kwantar da ita yayi asaman kirjinsa kafin cikin kwantar mata da hankali had'i da rarrashinta NABEEL ya buɗi bakinsa yace "FAREEDAH rayuwa ta bata da amfani, matuk'ar babu ke atare da ni ,FAREEDAH ba zan iya had'a rayuwar ki da wata y'a mace ba, ko da kuwa zan rinka ganin fuskata a cikin fuskar ta, FAREEDAH dukan d'a namiji da yace yaji. Ya gani a kan mace, to babu wani iska ko damuwa da zata raba su. Matukar dai namiji nan saurayi ne. na kwarai. FAREEDAH na d'aukar miki alkawari ,alkawari tamkar buzu da nad'inta , Wanda in kika ga yawarware to ba karamin Al'amari bane. "Ai kuwa kafin kasani tuni FAREEDAH ta saki murmurshin sannan cikin murmurshi FAREEDAH Ta buɗi bakin ta tace " NABEEL Ina Alfahari da soyayya da Kake min daga nan har ranan karshe,.. Shima NABEEL d'in cikin murmurshi ya bud'e bakinsa yace "FAREEDAH ni kuma zan ta miki addua daga yau har ranar karshe, Allah ya bar mu tare _________Da misalin karfe takwas na dare in the evening at 8:pm, SU FAREEDAH da NABEEL ne, na hango,acikin hamshakin parlourn su, Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da NABEEL yayin da NABEEL yake a agefen FAREEDAH ,, daga ganin Alamun hiran suke cikin nishadi had'i da farinciki, haha haha haha FAREEDAH ta fashe da dariya cikin dariya FAREEDAH tace" Allah ko kalbinerh? "CIKIN smiling NABEEL yace "Eh zumanerh, " Cikin fara'a FAREEDAH tace "to yayi,ni dai Bari in kawo maka abinci..... Cikin sanyi ya katseta ta hanyar fad'in ".. Aa yi zaman ki, mu cigaba da hiran mu, kinsan ni kullum haka nake so. in saki agaba ina baki dariya Sannann kuma in ta miki hirar soyayya Ina mai kallon kyakkyawar fuskar ki, so nake nayita ganin dariyarki har sai dariyarki ta Kare ""Haha😹 haha 😹haha FAREEDAH ta fashe da dariya sannan cikin dariya FAREEDAH tace " Kai dai ba Ka rabuwa da zolaya Suna cikin haka. ,.. sai kawai NABEEL yaji wayar sa Tana ringing,wayar sa ce tayi ringing cikin sauri yayi picking call d'in kana ya manna wayan a kunnesa,sakamakon sunar dayagani yana yawo asaman screen d'in wayarsa, cikin sanyin murya NABEEL yace "....Assalamu alaikum, barka da warhaka HAJIYA Mommah ina wuni ,yayinda gabansa yake fad'iwa.. "A,bangaren HAJIYA Nafisat kuwa batare da ta amsa masa sallamarsa da gaisuwar saba cikin tsantsar masifa had'i da bala in da suke cinta ta bude bakinta tace" kai NABEEL inason maza maza kabar duk wani abunda kake kazo gidana ina son ganin ka Yanzu yanzu nan "To Mommah to shikenan, HAJIYA GAni nan zuwa, batare da yajira cewar taba ya katse wayar sa abinsa "Wani marayan Kuka NE ya subcewa fareedah Kallonta yayi kafin yace " "FAREEDAH! "Na'am NABEEL! Inji cewar FAREEDAH cikin kuka "Cikin sanyin murya NABEEL yace " Me yasa kike kuka?? "Cikin kuka FAREEDAH tace " NABEEL nasan rabuwar mu ta zo ! "Haba FAREEDAH Inji cewar NABEEL sannan ya cigaba da cewar "wai shin saunawa zan fad'amaki ki daina saka damuwa cikin ranki! sannan kuma inason kisani Duk ma'kircin Azmerh da magoya bayanta bazasu taba samu naba.kai harta zuciya ta bazasu taba samu ba dan yayi masu nisa, Inasan kisa aranki cewa ba zamu taba rabuwa da ke ba, daga nan har zuwa aljanna firdausi muna tare insha Allah So forget about her, batun HAJIYAr mu kuma inason share ta kawai, mu cigaba da shan soyayya mu, damar Nifa yanzu Haka a bukace nake, I need you! .......... tsintsiyar hannusa yasa kan botir d'in rigarsa, ya soma balle maballin rigarsa, ya zare rigarsa, white single d'insa ta bayyana da gajeren wandon sa,.. Nabeelah ko duk da bata GA kwantacce sumar dake kwance a kirjinsa ba, but Tana iya hango kan nipple d'insa, dake tsaye, ...... Santala santala cinyoyinsa suka bayyana gaba daya jikinsa, kwance yake da lallausar gashin jiki Mai tsuma zuciya, Wani i'rin masifar shaukinsa ke fizgarta, bata San lokacin da ta hade bakinsu guri guda, bakinsa ta Kai ma cafka a cikin Nata bakin, Ai kuwa damar jiranta kawai yake yajita a cikin jikinsa, Sai kawai jin sa tayi ya bude yan pink lips d'insa, inda ya soma kokarin kissing her, cafkar lallausar harshenta yayi cikin nasa yana sucking d'inta sosai, yayinda ita kuma tayi shiru Sai famar mayar masa da martani take, Tsura mata ido yayi tare da smiling, yana jin yadda take jujjuya harshensa da Nata Tana tsotsa lallausar harshensa. Sauke wani ajiyar zuciya a hankali take cikin nutsuwa ta cigaba da sarrafa harshenta a cikin bakinsa tare da zira hannunta a ƙirjinsa tana shafa lallausan gashin dake faffaɗan ƙirjinsa tana sakin wani dan nishi kadan gami da shagwaba ... wani irin sanyi yaji tare da wani irin daɗin dake ziyartar sa a hankali ya fara jin nutsuwa na saukar masa. A nsa, lumshe idanuwanta tayi duk wani hudi na jikinta na ƙara karɓan saƙon da yake aikamata dashi yayinda hannusa ya cigaba da yawo dashi a sassan jikinta sai da suka gajiyar da junarsu ko wannen su ya samu gamsuwa sannan suka zube suna mayarda numfashi sai famar sakin murmurshi suke atare a hankali ya ɗan mirgina ya koma gefenta tare da rungumeta tsam a jikinsa wani irin numfashi yake fesarwa tare da fad'in "ALLAH UBANGIJI yayi maki ALBARKA yadda kika faranta min Allah ya faranta miki fiye da haka Baby ke ɗin ta musammance wanda nake da yaƙinin babu wata mace da ta kaiki balle kuma ta fiki keɗin ta musammance My wife! my life!! my happiness!! my word.. My... my ...... my my..... everything … Ya ƙarashe maganar cike da wani irin farin ciki ji yake mararta tayi sakayau jinsa yake a wata duniya ta musamman kara rungumeta yayi tsam tare da manna mata kiss a saman lips ɗinta da sukayi matuƙar ja sbd tsabar tsotso dasuka sha, a hankali ya miƙe bathroom ya shiga ya sakarwa kansa ruwa wanka yayi tare da wankan tsarki kana ya haɗa mata ruwa me ɗan zafi ya fito. Su FAREEDAH kuwa da baccin farinciki ya fara ɗaukarta taji an ɗagata chak turo baki tayi cike da shagwaɓa tace "Ni kam NABEEL ka barni bacci zanyi." Shima NABEEL d'in cikin shagwaɓa yace "Sorry zumerh kiyi wankan za kiji daɗi sai kizo ki kwanta kinji?" Bai jira cewarta ba ya tsomata cikin ruwan wanka yayi mata sannan yasa tayi wankan tsarki ya naɗota a towel suka fito Kai tsaye ya nufi hanyar upstairs tare da haurawa sama da ita, kwantarta yayi asaman makeken gadonsu tare da kwantawa a bayanta yarungumeta dakyau sannan ya rufesu da blanket a tare suka sauƙe ajiyar zuciya wanda tuni bacci ya ɗauki FAREEDAH, shi kuwa da gaba ɗaya jinsa yake cikin wani irin farin ciki marasmisaltuwa ji yake ina ma zai samu ya haɗiyeta ko zai samu nutsuwa gaba ɗaya, ƙara rungumeta yayi yana sanya mata albarka haɗi da shashshafa mata sassan jikinnta. Lokaci ɗaya ya kwaɓe fuska kamar zaiyi kuka sakamakon tunowa da dear mommy dinsa dayayi cikin ransa yace Wallahy Allah narasa meyasa kwata kwata Mommy dina bata Kaunar FAREEDAH! Mommy wanne irin laifi ta aikata maki ne wai kika tsane ta haQa!! Mommy in wani Abu FAREEDAH NABEEL tayi maki Dan Allah kiyafe mata wallah Allah ina matukar son MATA ta FAREEDAH, sannan kuma Wallahy Allah Mom ban zan iya aure Azmerh ba mommy ki fahimce ni mana wallah ba zan iya karawa FAREEDAH kishiya ba da wannan tunanin bacci ɓarawo ya ɗaukeshi yana rungume da abarsa. Da misalin karfe biyar dai-dai 5:00am dai dai a hankali ya tashi daga barcci tare da janyeta daga jikinsa toilet ya shiya yayi wanka tare da ɗauro alwala boxer yasa tare da singlet jallabiya sabuwa ya ɗauko ya zira tare da feshe jikinsa da sassanyan tura kana ya kalleta cike da shauƙi baccinta take cikin kwanciyar hankali yafita ya rufe mata ƙofar a hankali gudun kar ƙarar ya tadata.kai tsaye masallacin ya nufa Ko da yayi sallah bai fito daga masallacin ba sai bakwai dai-dai sakamakon karatun da ya tsaya yi, kamar KULLUM da sallamasa ya shigo parlournsu Wani ƙamshi ya shaƙa a lokacin da ya shigo parlourn gaba ɗaya falon ya gauraye da ƙamshi ga ko ina fess. "ALLAH sarki Bai war ALLAH ta tashi kenan?" Ya faɗa a fili ganin bashi da mai amsa masa ne yasa ya ƙaraso cikin tsakiyar parlourn har zai nufi hanyar upstairs kuwa jin motsin ta da yaji a kitchen ne yasa ya nufi chan, a hankali ya shiga kitchen d'in hangota da yayi cikin wani irin shigane yasa furta "Ya ALLAH " "Baby zaki zautar da NABEEL ɗin ki" Sanye take da wata ƴar yaloluwar riga wacce bata huce gwiwarta ba gata shara shara wanda marabarta da babu kaɗan ne ta fidda duk wani shape na jikinta kanta ba ɗankwali sai dai ta tubke gashinta duk da ba wani kwalliya tayi ba amma tayi matuƙar kyau kamar ƴar tsana haka tayi tana aikin tana cin fararta bakinta sai motsi yake wanda yasha lipstick sai motsi yake. Yarrrrr-yarrrr-yarrrr yaji tsikar jikinsa tana mike'wa tun daga kan babbar yatsar ƙarfarsa har izuwa tsakiyan kansa. Ita ko da ta ganshi sarai amma tayi kamar bata ganshi ba ta cigaba da aikinta har ta kammala ta juya komai a muhallinsa ta nufo dining haɗa ido sukayi tare da sakarwa juna murmushi  "Barka da safiya FAREEDAH NABEEL? " "NABEEL! " Ta ƙirasa sunansa a shagwaɓe tana mai turo mai karamin bakinta "Na'am baby" "Ni wlh ka daina gaisheni ka rika bari ni in fara maka gaisuwa , ba wai kai ka fara ba. Ta ƙarashe maganarta tare da turo ɗan ƙaramin bakinta. Murmushi yayi tare da amsar kulan da ta fito da ita suka nufo dinning ɗin yana mai faɗin. "Baby nasan kinji zuwana 'fa amma kika bawa banza ajiya ba dole na miƙo gaisawa irin wannan dawainiyar da ake dani ..... "Laaaa banza kuma?" Ta tambayesa cike da mamaki kalamansa duk da tasan yana wajen kawai sharesa tayi. "Yesss banza mana kika bawa ajiyata" Dariya tayi tare da sunkuyar da kanta saving ɗinsu tayi sannan suka faraci a tare kana kallonsu za kaga tsantsar soyayya, bege, kulawa da suke bawa junansu suna cikin karyawan "Allah ya miki ALBARKA , ya kuma kula dak'e tamkar yanda kik'e k’ok’arin kulawa da NABEEL d'in ki !”nabeel ya fad'a # COMMENTS DOMIN ALLAH #SHARE FISABILLAH!!�#THANKS #THANKS FAN'S!!!! *ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI* #COMMENT'S PLEASE ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S !!! *AISHA FULANI GAL CE* *TAKUCE HAR KULLUM B'INGEL FULBE INA MATUƘAR ALFAHARI DAKU MASOYANA ALLAH YABAR KAUNA* *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 5-6🌺* *EDITED BY UNCLE YUSEEP NADABO* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951* ,*SAHIBA, JAMILA, ASMA'U ALIYU, MY DEAR KAWA MAR'ATUSSALIHA 🧕UMMU SAHAD, ZUWAIRA ISMAIL, NO NYM, JUMAI,,, AISHA Ibrahim,, my dear kawa UMMU ADIYYah, Eeshat ina matukar godiya da jinjina agare ku da ZAZZAFAR COMMENTS naku comments kuya na matuƙar burge Ni JINjINA A GARE KU KUNA MATUKAR BIRGENI SOSAI FATAN ALKHAIRI A GAREKU ,,,kuna ina masu min ZAZZAFAR Addu'oi ina matuƙar godiya friends and lovers ina mai maku fatan alkhairi a ko yaushe, to gaba ɗaya ku Masu comments WANNAN page d'in naku kuyi yadda kuke so dashi* *🌺chapter 5-6🌺* ________Bayan kwana biyu Zaune FAREEDAH take a Saman lumtsumemiyar kujeran parlourn d'insu, tayi facing d'in T,V wannan time d'in ma alama hankalin ta baya kan TV ɗin parlourn,duk damuwar duniya ta ishe ta motsi kadan tah share kwallar hawaye dake zuba a idanuwanta Wanda a cikin zuciyarta da ranta take cewa Sai yaushe zan samu sauyin lamari da farinchi a cikin rayuwar zaman aure na, ya ALLAH ka AZURTANI da ɗa Namiji ko ƴa mace ko da daya ne mai ALBARKA , ya ALLAH duk wani musulmin da yake cikin hali irin nawa ya Allah ka yaye masa, Ya ALLAH Ina rokon Ka, ka bani ikon cinye wannan jarabawarka ,ya Allah ni baiwar kace mai rauni ya Allah Ka karfafa min zuciya ta ka bani jarinta da juriya. Akan duk wata jarabawarka. tana cikin wannan halin ne ta ji tsayuwar motar mijin a tsakiyar compound d'in,gidan,hakan yasa ta shafa tare da furta" Amin ya RABBILL A'ALAMEEN gami da Mik'ewa tsaye sannan cikin tafiyar ta yanga da yauki ta nufi hanyar fita daga cikin parlourn tana mai ƙarasa fitowa tsakiyar compound ɗin gidan , ta bude mai marfin kofar motar tare da sakin smillig ,NABEEL mijin ta ne kamar yadda tayi tsammanin, , shima NABEEL ɗin cikin tsananin farin ciki ya mayar mata da martani yayi ,cikin smiling yayi hugging d'inta, kafin cikin kasa da murya ya buɗe bakinsa yace "my lovely sweet wife badai kina nan kina Sana'ar da kika Saba ba ko? "smillig tayi sannan ta bud'e bakinta tace "daga dawowar Ka zaka sakani a gaba ko, to ni dai muje kayi wanka Ka Ci abinci "Haka suka Fara tafiya cikin nutsuwa abin gwanin ban sha'awa, duk Wanda zai gansu Sai yayi sha'awarsu ,domin kuwa yadda suke nunawa junarsu Tsantsan soyayya da kulawa da juna Kai ba zaka ce suna da wata damuwa ba,kai tsaye bedroom d'insu suka nufa, suka shiga a tare suna k'arasawa ya jawota a cikin jikinsa yace "I miss you , Allah Allah nake na dawo gida saboda nayi tozali da my beautiful baby ɗina .. "Smillig FAREEDAH ta yi gami da zame jikinta ta na mai faɗin " muje kayi wanka, "cikin hanzari ya rike tsintsiyar hannunta gami da juyo da ita tayi facing ɗin sa, Dan kwalin kanta ya zame sannan ya kwance ribbon ɗin kanta, tare da gangarowa wajen wuyanta ya tattara gashin kanta gefe gami da shafa mata kitson kanta , smiling yayi sannan zuwa can ya sake ta ya zauna a bakin bed d'insu yana sakin murmushi, "yayinda ita kuma tah fad'a toilet ta haɗa mai ruwan wanka a cikin bath, tare da ajiye mai towel sannan ta fito gami da k'arasowa inda yake Zaune da computer a gabansa ta matsa ta saka hanuwanta ta rungumoshi tare da cewa "agogo sarkin aiki kana kuma kalbinerh abin alfaharina ina matuƙar sonka my heart please kah tashi kaje ka watsa ruwa,kafin ka fito na gama shirya maka abincinnka kana fitowa sai dai in baka abincinka kaci ka huta domin yau nasan yaro nerh ya ɗebo rana dayawa ko!.."Hannunta ya rike ya juyo ta ta faɗa kirjinsa sannan ya hade bakinsu waje guɗa daya, Sai da ya dau kamar 20minute yana kissing ɗin ta, sannan ya zare baƙin sa gami da sakinta yana mai mik'ewa tsaye kallon ta yayi l kafin cikin kulawa NABEEL yace "To Sugar baby Bari na yi wanka, muje Gidan Hajiya Nafisat ko Hajiya Mommah na zance ya ƙarasa maganar sa yana mai sakin murmushi "cikin kankanin lokaci yaga launin fuskar FAREEDAH ya canza bai bi ta kanta ba ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito, yana fitowa ya tarar da ita Zaune a gefen bed kayan da ta ajiye mai ya dauka Wando 3kwata ne Sai jallabiyar Fara kal wacce aka kayata da ado, yana gama shirin sa, wayarsa ta fara ringing cikin azama yayi picking call d'in kana ya manna wayar akunnesa are da fad'in " Assalamu alaikum ina wuni Mommy? " " A bangaren Hajiya Nafisat batare da mommy ta amsa masa sallamar tasa da gaisuwar tasa ba ta daka masa Tsawa cikin daka masa Tsawa tace"NABEEL Bana bukatar gaisuwa taKa, kayi maza-maza kazo yanzu Yanzu nan Ina da bukatar ganin Ka idan har kanwar uwarka ta yadda, shege wawa mijitace mijin Hajiya shanyayye kawai. Wanda be san ciwon kansa ba. "Cikin sanyin murya NABEEL yace "KIYI HAKURI Momma dama yanzu.,,.. Cikin fusata! Mommy ta katseshi ta hanyar fad'in.. "Rufe min baki! Wawakawai "Kafin ma NABEEL yace zai yi wata magana tuni Mommy ta katse wayar, ta,.. FAREEDAH ko yana fitowa daga bayin, ita ma ɗin ta shige cikin bayin tayi wanka kana ta fito cikin kankanin lokaci ta kammala nata shirin, cikin doguwar rigar ta atamfa wacce ta sha aikin ,stone's work har kasa ta yi mutukar kyau mayafin ta da takalminta kalar blue and white Sai tai kalar stone's work d'in jiki kayanta Shima blue and white ne, ta fito parlourn ta same Shi a Zaune yana zama jiran fitowar ta tunda take saukowa yake binta da kallo zuciyarsa na Kara kayata mai tsantsan kyawun da Allah yayi mata don tayi masa matukar kyau. Mik'ewa yayi ya Kama Tsintsiyar hannunta , suka fito tsakiyar compound d'in, suna k'arasawa bakin kofar motar, ya bude mata motarsa ta shige sannan ya rufe murfin motar, yakoma .........mazaunin driver ya zauna ya tada motar suka fice daga gidan ,tuking yake yi a hankali ,hankalin suke tafiyar yayinda kowa da tunanin da yake a zuciyarsa cikin 30minuts suka shiga cikin Anguwar su Hajiya Nafisat Mommah dinsa, bosso estate Gidan hajia nafisa tasa, direct ya nufa, yana zuwa bakin gate ɗin Gidan, ya Danna horn da gudu gate man yazo ya wangale masu kofar gate ɗin, Gidan, direct motar su ta shige tsakiyar compound d'in Gidan Allah sarki baiwar...Allah.. "Tunda suka shigo cikin Gidan FAREEDAH ta ji gabanta na fad'uwa, lura da yayi da yanayinta hakan yasa cikin tsansar tausaya mata ya zagayo yabude mata marfin motar, sannan ya Kama hannuwanta kafin cikin sanyin murya had'i kwantar mata hankali NABEEL ya bud'e bakinsa. Yace" Haba FAREEDAH Dan ALLAH ki kwantar da hankaliki kidai na tsaka damuwa a cikin ranki,kinji ko!... "Dan razana FAREEDAH tayi kafin cikin tsananin fad'uwar gaba ta buɗe bakinta tace".. Babu komai kalbinerh kawai dai tsoro nake ji , saboda nasan rabuwa mu tazo, ko? ,, share ta yayi batare da yace da ita komai ba sukanufi hanyar nufi hanyar da zai Sada sa da babban parlourn Gidan.wao part d'in Hajiya Nafisat NAFISAT ,.. A tare suka shiga cikin Gidan,... Zaune Mommah take a cikin parlourn tare da Azmerh da NABEELAH yayinda Azmerh take zaune agefen Mommy haka zalika itama NABEELAH sun saka Mommy a tsakiyar su, .. Mtswww Azmerh Tana ganin shigowar su NABEEL da FAREEDAH ta ja masu tsaki tare da kauda Kai ...... Gaba dayansu su FAREEDAH da NABEEL suka zube bisa Saman lallausar center carpet din Falon suna kwasar gaisuwa ,"cikin kasaita da isa da nuna izza Momman take ansar gaisuwar tasu, kallon FAREEDAH tayi sannan cikin dak'awa FAREEDAH Tsawa Mommy ta bud'e bakinta tace tace"Ke kuma bakar juya. Babban munafuka diyar bokaye, maza maza ki tashi ki bani waje zan yi magana da ɗana munafuka annamimiya algugunmah shegiya bakar juya.. "Jiki a sanyaye FAREEDAH ta mik'e ta nufi dakin NABEELAH yayin da ita kuwa Mommy sai da taga shigewar FAREEDAH sannan ta maida kallon izuwa gurin NABEEL cikin tsansar bacin rai had'i da d'aure fuska Mommah ta cigaba ......da cewa, " NABEEL shin a duniyar nan kana da wacce ta fini? " Shi ko NABEEL da kansa yake aduke cikin ladabi da biyayya ya bud'e bakinsa yace " Babu Mommah "To me yasa ka ke kyamar abunda na kawo maka, bayan kasan cewa shine mafi kusan Chi a gare Ka inji cewar mommy.. Cikin sanyin murya NABEEL yace " Mommah Bana kin Azmerh amatsayin kanwa amma huja daya ne na baki ,to kiyi hakuri gami da uzuri kasan cewa mu tare da FAREEDAH shin ne burina " "To shikenan Inji cewar mommy.. Sannan ta buɗe baki cikin tsantsar masifa haɗi da bala'in da suke cinta tana mai cigaba da faɗin" duk Wanda ka ga ya kona rumbunsa yasan inda toka take tsada ne,...soboda dan ya sayar ,ya samu riba,... to Kai a cikin wannan wane riba kasamu a tsawon wannan lokachin da Kake tare da ita,?"cikin fad'uwar gaba NABEEL yace " Momma ba zan dai na baki hakuri ba domin babu jayayyah atsakanin ni da ke ,amma Dan Allah kiyi hkr kibar magana Azmerh " Kallon mamaki Nabeelah yake ma mommy kafin cikin tsananin bacin rai NABEELAH tace "haba momma Dan Allah ki.... "Ke NABEELAH Dakata Mommy ta daka mata tsawa ta hanyar katseta, sannan ta cigaba da cewar "Kuma ki tashi ki bar wajen nan kafin in karkarya maki kasusuwa.. Ay kuwa kafin kace k'obo cikin tsananin jin tsoro kar tasha duka wajen Mommah NABEELAH miƙe tsaye kai tsaye ta nufi bed room d'inta ......Acikin d'akinta ta tadda FAREEDAH tana zauna a saman gadonta ta had'a Kai da gwiwa duk abin duniya ya isheta, kallon tsatsan tausayawa take ma FAREEDAH kafin cikin ranta tace Allah sarki rayuwa, Allah sarki baiwar Allah Allah ya isar maki, Allah ya kareki daga sharrin makiya da masu son ganin bayan aurenki,,,,, Mommy wai wanne irin laifi FAREEDAH ta aikata maki ne wai Kika tsane ta haka!kwata kwata narasa mesu FAREEDAH da NABEEL suka tsarewaa tsohuwar banzar Nan datake so taga Bayan auren su, tsanar tayi yawa wai wannan wane irin masifa ce haka!,. Dafa kafadar FAREEDAH NABEELAH tayi yayinda FAREEDAH ta dago Kai a razane!!! Kallon FAREEDAH NABEELAH tayi Kafin Cikin sanyin murya Nabeelah tace" Dan Allah aunty FAREEDAH kiyi hakuri da abunda Mommah take yin maki.. "FAREEDAH ta dube ta sannan tace "wallahy Nabeelah ban taba ɗaukar abinda Mommah take yi min amatsayin wani Abu ba saboda aganina ta damu da halin da nake cikine Kuma tamkar uwa nake ɗaukar Mommy agurina saboda Haka kada ki damu ta ƙarasa maganar tana mai sakin murmurshi dole. "Momma ba uwarki bace suka jiyo murya kamar daga sama Azmerh ce ta cigaba da shigowa dakin sannan ta cigaba da cewar "nace Momma ba uwarki bace domin kuwa inda ace Mommah uwarkice ba zaki mallake mata ɗa ba, Kuma ina son ki saka a cikin ranki cewa ni baby Azmah yaya NABEEL Sai ya aure ni ko yana so ko baya so, kuma ni nan da kike gani na lafiyayyiya ce, ba kamar keba bakar juya "smiling kurum FAREEDAH tayi ba tare da tace da ita komai ba ... Bangaren su Mommah kuwa cikin daka masa Tsawa mommah tace "ba damuwa zan baka zabi Abu uku ,na daya Ina son Ka rabu da FAREEDAH har Abadah kwata kwata baka ba ita, na biyu Ina son Ka Kara aure, cikin two weeks...cikin daga murya ta cigaba da cewar "......na uku , ko ka bani nono na... da... na baka... kasha .... A matukar razane NABEEL ya d'ago kansa ya kalli mommy sannan yace "Dan Allah Mommah kiyi hakuri ,ba zan iya rabuwa dake.ba ko dana wuni daya, kina nan aMatsayin uwa agare ni ,but Mommah kiyi hakuri ba zan iya yi ma FAREEDAH kishiya ba,... Cikin tsananin bacin rai Mommy ta d'aga hannunta ba tsaya wata wata ta sauke masa zazzafar mari tare da fad'in " Ni zaka gaya wa zancen banza! To Bari kaji yau nake bukatar answer nan, ba Sai tomorrow ba ,Dan Haka meye zabinka? "Mommah na zabi hakuri agurin ki , ki yi min alfarma kasan cewa zama na da FAREEDAH .. "Inna lillahy wa Ina ilaiheem rajioun inji cewar Mommy shikenan ta gama mallake min ɗa murmurshi dole tayi kafin cikin tsananin bacin rai ta bud'e bakinta ta cigaba da cewar "NABEEL tunda nariga na rantse cewa baza ka zauna da wannan matsiyaciyar yarinya nan ba,......to ku je gida duk wani abunda kasan tazo maka dashi Gidanka ,to ta kwashe Shi ta tafi ..in Kuma ba Haka ba duk abinda ya faru da Kai ,hmmm Kai Ka so ,Tana gama maganarta Mik'e, tsaye kai tsaye ta..nufi hanyar upstairs tare da haurawa sama. NABEEL kallon photo mahaifinsu yayi, Wanda yake manne a jikin bango parlourn ,.. *Division tuni NABEEL ya shiga *TUNA BAYA* wani kyakkyawar Alhaji me matukar kama da NABEEL sak👌🏻 ne na hango,suna tsaye da Shi da hajiya nafisat a cikin tsakiyar parlour su,kallon Hajiya Nafisat Alhaji yayi sannan tsansar farinciki Alhaji yace "hajiya ni zan wuce gurin aiki" cikin sanyin murya Mommah tace "Alhaji maganar da mukayi jiya da kai Kuma fa, bamu k'arasaba kace min Sai yau .Kuma yau gashi zaka fita ,kar... Cikin daka masa Tsawa ya katseta! ta hanyar fad'in ".. Hajiya Nafisat muyi magana dake jiya,jiya maganar da muka yi dake biyu zuwa uku, cikin daka mata tsawa haɗi tsananin bacin rai ya cigaba da cewar "wace magana A ciki kike nufi?.. "To Ina da maganar ne da wuce magana NABEEL da Azmah Inji cewar Mom. "Hajiya ke ma wani lokaci. fa kin fiye rigima, wannan Abu ai ba namu bane ,tunda yarinya Tana so, Shima ai NABEEL ɗin Sai atambaye Shi in yana so ,meye na wani wahala a ciki. NABEEL ne ya shigo cikin parlour tare da furta ". Assalamu alaikum! . Cikin fara'a mahaifinsa yace "Amin Wlkslm yawwa gama NABEEL ɗin yazo, .. Kai tsaye ya nufi inda suke tsaye cikin sauri ya ƙaraso gurin su a inda suke tsaye yana mai dubansu cikin tsansar kulawa ya buɗe bakinsa yace ".. Ina kwana Abba? Good morning Mom? "Lafiya my dear son Inji cewar Abba yana mai kallon ɗan nasa sannan ya cigaba da cewar "Kai ya maganan yarinya nan Azmerh yar Gidan Hadiza??. "Abba ni ai ba magana kowa atare da ni ,. Inji cewar NABEEL sannan ya cigaba da cewar "Abba jiya ba mu gama magana dakai ba. a Hanyar mu ta dawowa daga office ba Jiya ba!.. "OK natuna Inji cewar Abba Sannan ya cigaba da cewar " FAREEDAH NABEEL ɗin ka ko?,yar Gidan Malam SANI ko,? "Eh Abba Inji cewar NABEEL yana mai washe baƙi sannan cikin fara'a ya cigaba da cewar " ita fa, Abba ita nike son ita nake matuƙar kauna.. "kai Masha Allah,yana mai washe baki shima inji cewar Abba tare da kallon mommy sannan ya cigaba da cewar "To ke kin ji... "Agaskiya bazai yiwu ba, Inji cewar Mom tana mai kallon su kafin cikin masifa da bala'i ta cigaba cewar "haka kawai aje aɗauko na waje abar na gida! Wallahy Allah bazai yiwu ba,kuma wannan yarinya ai tayi gadon tsiya ƴar matsiyata ne kuma ba ahalinmu bace..Wallah bazata sabuba... "OK Inji cewar Abba sannan ya cigaba da cewar "kina da wani tsari naki kenan Wanda kike so ki nuna mana, to Bari in gaya maki, ni har abunda yaro yake so ayi .shine zanyi anan ba naki tsarin ba ... "Abba! NABEEL yakira sunar mahaifin nasa cikin fara'a. Batare da Abba ya amsa ba ya dube ɗan nasa "yayinda shi kuwa NABEEL cikin tsansar farinciki ya cigaba da cewar "yaushe zamuje muga iyayen nata ?"ai NABEEL ko yau Kake so,zan tura baban ka alhaji Rabi'u, jeka na sallameka," ihu mom ta kurma kafin cikin ihu mommy NABEEL tace" ni Gaskiya wannan abun bazai taba yiwuwaba ! haka kurum aje auro mana diyar mayu., shi yasa tun tana ƴar karamar ta nayi masifar tsanarta , haƙa kurum yarinya tun tana yar kankanuwarta ta makalewa ɗana, harda Wani canzawa sunarta suna wai FAREEDAH TA NABEEL shi yasa Ni wallahi tun tana ƴar karamar ta natsane ta nace na tsane ta natsane ta, FAREEDAH aduk inda kike Allah ya tsine maki ALBARKA ƙarasa maganar ta cikin ihu. "Mtsswww tsaki Abba ya ja mata Tare da furta "mahaukaciyar mata, shashsha kawai sannna suka nufi hanyar fita daga parlourn suka bar ta tsaye sai famar surfa masifa take ita dai *WANENE NABEEL!* Sunar mahaifinsu Alhaji Suleiman Sai mahaifiyar su Hajiya NAFISAT , su FULANI ne daga yola, Balaguru Sukai daga garin su ,suka sauka a Minna,damar can suna da yan'uwa a cikin jahar minna mahaifinsu harkar kasuwanchi yake, Kuma Allah yasa masa albarka, Dan har kasa waje yana zuwa, Alhaji Suleiman yana da ƴaƴa biyu, babban sunar sa NABEEL sannan Sai da Hajiya Nafisat tayi shakara biyar sannan ta haifi kanin sa wato Ahmed , Ahmed yaro ne kyakkyawah,.. Zaman lafiya suke ba Mai jin kansu ,bayan wasu shekaru, watarana mahaifinsu yayi tafiya ,ya tafi, metting a Abuja, akan hanyarsa ta dawowa Allah ya aiko masa da hatsarin inda anan take Allah ya amsa abunsa, Sai dai muce may your soul rest in perfect peace Alhaji ,.. Tunda Abban su ya rasu NABEEL shi yake kula da kaninsa Ahmed, domin kuwa yanzu Haka Ahmed ya tafi karatunsa a can kasan waje, AHMED kuwa yana can yana Ta karatunsa,... Cikin kwanciyar hankali.. Su NABEEL yara ne kyakkyawai kana ganin su kasan sunsha nono Fulani, yanzu Haka NABEEL Shi yake kula da. company. mahaifinsu SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED sunar *company*,, . **** *CIGABAN LABARI* * Cigaban labarin NABEEL Sauke ajiyar zuciya NABEEL yayi *"INASONKA ABBA NA INA MATUƘAR JIN KEWAR KA"* Ya fad'i hakan acikin zuciyarshi yana mai sake jin tsananin shaukin son mahaifin nashi na ratsa zuciyarsa cikin zubar da hawayen yace ".Abba!!!Innalillahi wa inna ilaihirraju'un yau nasan da ace kana raye hakan bazata faruwa ba Nabeel ya faɗi cikin shesh shekar kuka sannan ya cigaba da cewa "Allah yaji kan ka da rahama Abba Allah yasa can tafi maka nan,,,,,,, *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S !!! *Ni dai TAKU HAR KULLUM B'INGEL FULBE INA MATUƘAR ALFAHARI da ku MASOYANA ALLAH YA BAR KAUNA* *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 7-8🌺* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100. 3GB = N1650 7.7GB = N2700. 4GB = N2100 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card For more information call or whatsapp me 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 🪀08066268951 *🌺 CHAPTER 7-8🌺* *🌺 CHAPTER 7-8🌺* __________*NABEELAH* __________ __________Bayan sati biyu kyakkyawan matashin ne na hango, janye yake da trolley ɗin sa, ya shigo cikin tsakiyar compound ɗin Gidan hajia nafisat , AHMED Kyakkyawa ne haɗe da iya shiga ya tsaru iya tsaruwa .sumar kansa ya wanda ya tarashi luf dashi baki ga tsantsi da laushi ,ita ka dai ma abun kallo ce. da burgewa. ɗan gemu nan tare da ɗan saje Kaɗan Sai sheki suke yi suna walwali, fatarsa kadai ita ma abun burgewa ce Sai ka rantse yanzu aka fito dashi daga cikin engine, farine irin tas ɗin nan, sannan Kuma yana da wani irin kyau da Karin kwarjini,Ba Sai na faɗa ma ba kasan naira da Hutu tare da jindadi, sun ratsa shi ,sanye yake cikin kananan kaya white and blue color kamshin daddadar turaren jikinsa gaba daya ya mamaye compound d'in Gidan, shi dogo ne amma ba zankaleleba de-de ne ,Shi, ba ramanme ba Kuma shi ba me kiba ba atsakiya yake kirjinsa me Ɗan faɗi normal, eye's d'insa Dara Dara suna lumshewa, face d'insa Tana da Dan tsayi Kuma Tana da Dan fadi normal face, hancinsa dogo Dan chib baiyi tsini da yawa ba, bakinsa Dan karami pink lips dashi, yana shinning, fatarsa Fara ce tamkar bature Haka ma sumar kansa take unique ce kamar ruwa two Haka yake, tafiyar sa kamar ta basarake ta maza masu ji da kansu, AHMED ba zai haurawa 25years ba, domikuwa yana ji da kuruciyar a lokacin sa. Cikin wani irin taku dake nuna zallah kwarjininsa ya nufi hanyar da zai Sada sa da babban parlour Gidan. part d'in Hajiya Nafisat .. De-de lokacin NABEELAH ta fito daga cikin bed room d'inta,A hankali ya murda handle d'in kofar parlour , da sallama ɗauke abakinsa,ya shigo ,shigowarsa cikin parlourn yayi de-de da fitowan NABEELAH daga cikin bed room d'inta, haka zalika yayi de-de da Kai dubanta zuwa ga kofar shigowa parlour, a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwansa suka sauka a kanta..Tana sanye da 'kananun kaya wanda suka matse ta riga da wando tight! hattar da shatin nipples ɗinta sai da suka fito, wandon ya manne a jikinta ya fito da sharp din jikinta ,tsayawa Ahmed yayi yana kallon ta daga sama har ƙasa,Sakamakon yanayin kayan dake sanye a jikinta kananu ne masu matukar fitar da sura.shigarta tafi da imaninsa ,kai daga shi har ita tsayawa sukayi suna kallon junarsu, yayinda ko wanne su yake kallon Ɗan uwan nasa daga kasa har sama ,sukai Kusan minti ashirin haƙa zuwa can Sai naji NABEELAH ta buɗe bakinta Cikin zazzakar Muryar mai matuƙar daɗin sauraro tace ... "Sannu da zuwa "cikin ranta take cewa da gani wannan kyakkyawan matashin yaron nasan shine Autah Mommah da take yawan bani labarinsa , ashe wannan masifafiyar matar ta iya haifuwan kyawawan yarah ,domikuwa shakka ba nayi wannan matashin saurayin yafi yaya NABEEL had'uwa Nisa ba kusa ba, wow he's so cute so sweet so Handsome ,duk wannan magana a Cikin ranta take yi shi .. Hajiya Nafisat ce ta fito. daga cikin kitchen,cikin murna ganin Autanta had'i da washe hakworai kai tsaye inda suke tsaye ta nufa cikin sauri ta ƙaraso gurinsu a inda suke kallon AHMED Mommah tayi Kafin cikin murna had'i da fara'a farinciki ta buɗe bakinta tace.. "Oyoyo auterh nerh, ... sannu da zuwa ,kai Masha Allah bakon turai kenan, aaa sannu da zuwa ya hanya? ya karantu? ,da fatan ka kammala karatu naka lafiya ? Shi AHMED ɗin rungume ta yayi kafin cikin Dadda'dan Muryar sa mai cike da kasaita had'i da farinciki ya buɗe bakinsa yace.. Alhamdu'lillahy Mommah Mun same ku Lafiya? "Alhamdu'lillahy inji cewar Mommah ,"To Masha Allah inji cewar AHMED yana mai zare jikinsa daga nata.. Kallon Mommah tayi Tare Da faɗin "amma meyasa da jirginku ya sauka, ba kira ni .,na turo maka Idi driver yazo yayi picking ɗin ka ba? "no Mommah ba zan iya jiran har sai Idi driver yazo ya yi picking Ɗina ba "to Masha Allah sannu da zuwa "yawwa dear Mommah" dama duk na kosa kayi ka dawo"smiling AHMED yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe bakinsa yace"kisan wani Abun ne mommah?" A'a inji cewar Mommah Tana Mai kallon sa ". Wallahi cikin Abokai na. kullum hiran ki nake yi Sai kace masoya irin na soyayya . inji cewar AHMED yana mai sakin murmushi. "Murmushi Mommah ta yi Kafin cikin smiling tace "AHMED kenan, banda Abinka ai soyayya uwa da ɗa ta wuce wasa. Kuma bata taba kwatantuwa da soyayya ta ƙarasa maganar ta Mai kallon NABEELAH NABEELAH! Mommah ta kira sunarta. "Na'am NABEELAH ta amsa "Je ki ɗauki akwantinsa ki kai masa part ɗinsa kinga ya dawo ko " batare da ta ce komai ba ta ɗan duka ta ɗauki akwantinsa sannan ta fara tafiya hankali,Jan akwatin sa NABEELAH tayi ta fara tafiya a hankali tana tafiya a hankali sannan kumaTana kallonsa har ta fita daga cikin parlour , Haƙa zalika shima Ahmed ɗin dan sai da yaga fitar ta tukkuna sannan ya mai da kallon sa izuwa gurin Mommah Tare Da faɗin.... "Mommah wannan kyakkyawar yarinya fa?" NABEELAH ce Ai inji cewar Mommah sannan ta cigaba da cewar",yar kanwata Amina ne wanda ta rasu, Daman ina so ta dawo nan wurin da zama, ikon Allah kuma sai gashi mahaifinta Allah yayi masa rasuwa Shi ma ,shine kawai sai nace ta dawo nan gurin da zama kawai Gaba Ɗaya"to shi kenan ni bara in ƙarasa part ɗina in samu in yi wanka in huta "To abinci fa? "A'a Mommah na ci abinci a cikin jirgi "to Masha Allah Allah yayi maka albarka ɗa na kaina "AMIN inji cewar AHMED gami da nufa hanyar fita daga cikin parlourn, AHMED na zuwa bangaren sa ,ya iso parlourn sa a buɗe agyare Sai zuba uban kamahi take haƙa ma bed room d'insa , ma tasha gyara AHMED kai tsaye bathroom ɗin sa ya shiga ya had'a ruwan dimi ya cika bath, sannan ya cire kayan jikinsa, ya shiga cikin ruwa sosai ya gasa jikinsa da ruwan dimin yana gama wankar ya daura towel da karami a hand d'insa yana goge kansa ya fito ,gaban katon dressing mirror ya nufa yana goge jikinsa, AHMED ya shafa jikinsa lotion me masifar kamshi ya gyara sumar kansa da sajen fuskanshi, ko kayan bacci bai saka ba yabi lafiyar bed ...... Da misalin ƙarfe ɗaya da rabi na dare AMATUƘAR razane NABEELAH ta farka daga nannauyan bacci take sakamakon mumunar mafarkin da tayi , lokacin ɗaya taji duk jikinta ya soma Bari sai wani kaduwa sassan jikin ta yake sai kace wacce aka tsamo daga ruwan sanyi hannayenta dake rawa tasa ta dafe de-de saitin zuciyarta dake bugawa da karfi, yanayin yanda jikinta ke rawane yasata cije labbanta, tare da lumshe sexy eye's d'inta kam-kam, tabbas ta yi matuƙar tsorata da wannan munannan mafarkin da tayi akan su Mommah da yaya AHMED ,Ahankali tadan soma jujjuya kanta da taji yayi mata nauyi sosai, da sosai, mafarking da tayi ya tada mata hankali matuƙa ya Kuma hautsuna duk wani tunaninta, yayinda wani irin tsoro me ɗauke da zallah fargaba ya lullubeta, kwata-kwata bata jin zata iya jurewa, domin kuwa zuciyarta ta karya sosai, tsoro take ji kada dreaming ɗin ta ya zamanto Gaskiya, hakan yasa Ahankali ta zuro da kafafunta ƙasa tare da saukowa daga kan bed ɗin ta kallon agogon dake sakale ajikin bango dakin tayi, duk da cewar cikin tsakiyar dare ne sosai bata tunanin akwai wani Abu da zai hanata zuwa garesa, fitowa tayi daga cikin bed room d'inta, Ahankali take tafiya, yayinda kuma zuciyarta ke cike da tarin tsoro, domin kuwa babu wani Abu dake motsi a cikin Gidan ko Ina ta dau shiru.. Kasancewa a wannan lokacin da yawan mutane sunyi Nisa a cikin baccinsu. Sam bata damu da duhun da ya mamaye parlourn ba kai tsaye ta nufi hanyar fita daga cikin parlourn,tana fita, Kai tsaye ta nufi kofar da zata Sada ta da part ɗin AHMEDh ,duk da cewa a yanzu zuciyarta ta Fara kawo mata wani Abu me Kama da tsananin tsoro Sai dai Sam bata jin akwai Abun da zai hanata zuwa garesa a wannan dare, dan ita bata kan Mommah take ba dan ita ma Allah yasa Yan fashin su kashe Mommah ita meye ruwanta , babban burin ta kawai ta isa garesa domin kuwa zuciyarta cike take da son ganinsa, saboda ba kadan ba mafarkin da tayi akansu ya daga mata hankali. Tana isa daidai part d'insa, d'aura hannunta akan handle d'in kofar parlour tayi tare da tura kofar cikin Ahankali ,ta shiga cikin parlournsa,sassanyar kamshi da kuma sanyi A/C ne suka daki kan fuskarta. Wanda hakan ya tilasta mata lumshe beautiful eyes d'inta, tare Kuma da buɗe su alokaci guda , ayanzu kam ta fahince cewa shi ɗin mutum ne me mutukar son kamshi. Ahankali ta shiga dan sai yau take Kare parlour nasa kallo, Wanda komai dake cikin sa yake nit babu alamar datti ko akasin Haka, duk da cewar babu yalwatacce light a cikin parlourn ,,,Dan blue light ne kadai ke kunne, amma hakan baisa ta daina ganin tsarin parlourn sa ba, Gaba daya zuciyarta ta Riga da ta karye da tunaninsa, hakan yasa kaitsaye ta nufi daya daga cikin kofar dake cikin parlourn ,Wanda Kuma anan bed room d'insa yake, Bata ko tashi jin fargaba da matsanancin faduwa gaba ba, Sai da ta k'araso jikin kofar bed room d'insa ta tsaya, dan lumshe idanuwanta tayi Tana me sauraran yanda zuciyarta take bugawa da sauri-sauri, nan take wani irin tsoro ya lullubeta, Abu guda biyune aranta Wanda na farkon shike Kara karya mata zuciya, domin kwata-kwata batason ace mafarkin da tayi akansu ya tabbata musamman shi.. Dan koda da second daya ne bata jin zata iya jurewa cutuwarsa, Saboda lokaci daya zuciyarta ta kamu da soyayyar sa, lokach daya taji ta Tana matuƙa son sa Idanuwanta da suka cika da kwallar ta lumshe, lokaci daya mafarkin da tayi ya shiga dawowa cikin kanta, wanda hakan yasa ta rike kannata da sauri, yayinda idanuwanta ke yi mata imagine d'insu suna kwance a cikin jini dashi da Mommah kamar yadda ta gani a cikin dreaming Nata, ai kuwa cikin sauri ta murda handle d'in kofar, tare da tura kofar cikin.. take kuwa kofar ta bude, Ahankali ta Dan tura kanta cikin bed room d'in, take kuwa taga duhu ya mamaye ganinta, kasancewar ko d'igon haske babu acikin d'akin, Ganin duhun ne yasa ta jin wani irin faduwar gaba, tare Kuma da tsinkewa zuciyarta, domin kuwa hakan Alamace dake nuna mata cewa babu kowa acikin bed room ɗin , Dan da akwai mutum to da dole zai bar light ɗin akunne komin kankantarsa ,samun kanta tayi girgizawa kanta cike da fargaban abun da zuciyarta ke kokarin Rayamata ...... bazata iya jurewa ba domin kuwa taji zuciyarta ta kasa samu nutsuwa, duk kuwa da yanda zuciyarta ke sanar da ita cewar baya cikin d'akin bata amince da hakan ba Ahankali ta...Ta soma Ɗan bin jikin bango bed room d'in, tare da soma lalube ko zataji makunnin light, sanin da tayi cewa Dukan dakunan Gidan makunnan wutansu suna kusa da kofar ake saka su, ne, yasa ta bin jikin bango kofar Ahankali ...Cikin sa'a kuwa taji ta d'aura hannunta akan makunnin light d'in, idanuwanta ta rumtse da karfi, sakamakon yanda zuciyarta ke cike da fargaba, Had'i da tsananin jin tsoron Abun da zata gani bayan ta kunnah light, tabbas Tana matuƙar jin tsoro, domin kuwa tasan acikin biyu dole ne daya saiya faru, maybe kunna light d'in da zatayi yasa mafarkin ta ya tabbata, wata kila Kuma akasin Haka, shine baya cikin bed room d'insa, rumtse idanuwanta tayi kam, lallai tabbas tasan cewa acikin biyu za 'ayi daya, zuciyarta cike da tsoro da fargaba ta Danna makunnin light d'in bed room din, take kuwa gaba daya dakin ta gauraye da haske...Atsorace tasoma Dan ware idanuwanta dake akulle, inda ya sauke ganinta akan hadadden gadon dake cikin bed room d'in, gani da kuma nutsuwarta ne suka sauka akansa, inda yake kwance anan saman tsakiyar bed ɗin sa, yayi kwanciyar nan irin ta rub da ciki, yayinda kuma yake sanye a cikin gajeren wandon ajikinsa, Kasancewar bashi da Riga NE yasa faffadar surar bayansa dake ɗauke da yan tsirarun tattoo ya bayyana, sauke idanuwanta akansa da tayi ne ya sanya ta sakin wata ƙatuwar ajiyar zuciya, Wanda karfin da Kuma sautinta ya bayyana, Wani irin matsanancin farinciki ne ya shiga zuciyarta, yayinda take jin wani irin daddadar sanyi na ratsa ta har izuwa tafin kafarta,jingina bayanta da jikin bango d'akin tayi, tare da lumshe sexy eyes d'inta, Wanda hakan yasa Ahankali wasu tsiraran hawaye suka silalo daga cikin eye's d'inta,""Alhamdulillah Allah na gode maka Allah ka ƙare min shi "ta fad'a cikin wata sassanyar murya dake ...... Bayyanar da zallah abun dake ciki zuciyarta, Ahankali ta kuma bude kyawawan eyes d'inta, tare da saukesu akansa wani irin matsanancin farinciki take ji yana ratsa ta, sanadin hakan kuwa yasa bugun zuciya da fitan numfashinta daidai ,a Hankali Ta sauke idanuwanta akansa da ta yi ne yasata jin wani i'rin matsanancin shaukinsa na bin jikin ta da jininta,ahankali cikin nutsuwa ta shiga takawa zuwa jikin bed din sa, ......'a yanayin yadda take jin zuciyarta ta tsumu da matsanancin shaukinsa, bata jin akwai wani Abu na daban da zai kawar mata da tunaninsa ......Samun kanta da tayi abakin gadon nasa ne yasa Ahankali ta zauna abakin gadon ,still beautiful eyes d'inta akansa yake, idanuwanta ne ta sauke su akan Zanen tattoo d'in dake bayansa, tsaida ganinta tayi akan wani Zane da akayi masa me kamar butter flay, sosai Zane yayi masa kyau hakan yasa taji gaba daya ta kwadaitu da son taba zanen, batare da tunanin komai ba Ahankali ta Kai hannuwanta dake rawa kan fatar bayansa, de-de,inda zanen butter flay d'in yake, Saukar hannunta akan fatar bayansa ne yasa tajin wani irin Abu me karfi ya shiga jikinta ......Yayinda time daya tsikar jikinta suka mimmike, saidai Kuma taushin skin d'insa da taji ya shigeta ne yasa ta kasa ɗauke hannunta daga jikinsa,ahankali tadan lumshe idanuwanta tare da sauke ajiyar zuciya ... Ahankali cikin murya dake Bayyanar da tsananin rauninta tace "Alhamdulillah "Allah Nagode maka, da baka Bari mafarkin na ya zama Gaskiya ba, cikin da son bayyana da abun dake cikin zuciyarta ne yasa wasu hawaye masu sanyi suka zubo daga cikin idanuwanta, take kuwa suka diga akan fatar bayansa, saukan hawayen Nata akan fatarsa ne yasa taga gargasan jikinsa sun mimmike, "yaya AHMED tana mai cigaba da shashafa masa bayan sa,sanin cewa bacci yake hakan yasa batasan aranta cewa zai answer mata ba, jin bai amsa mata bane haƙan yasa Ahankali Ta cigaba da wasa da yar yatsunta akan fatar bayansa, kana Kuma cikin wani sabon yanayi ta soma zagaye zanen tattoo din dake jikinsa ...Gaba daya ta shagala kan abun da take yi masa din, wanda har hakan yasa ta soma sakin smillig batare da ta sani ba, Ahankali tadan lumshe idanuwanta yayinda take jin wani irin Dadda'dan sanyi na ratsa ta, sassanyar ajiyar zuciya take saukewa tare Kuma da shakan, numfashi turarensa, Wanda dadinsa ke Kara kashe mata jiki, a kasalance ta soma yawo da yatsar hannunta har zuwa tsakiyar bayansa ...Zubawa shining skin d'insa idanu ta yi Dan har acikin ranta Tana mamakin yanda skin d'insa keda kyau da kuma laushi, ganin yanda gargansansar jikinsa Ke mimmike wa ,ne yasa taji kirjin ta ya buga, domin kuwa bata fatan ace ya farka ya sameta Haka, kasancewar kansa na facing d'in kofar NE yasa Ahankali tadan rankwafo,kansa Dan so take ta duba ko bacci yake ,ko kuwa idanuwansa biyu ...... Rankwafowan da tayin ne kuwa yasa jikinta gogan nasa jikin, yayinda tausasan breast d'inta suka gogi bayansa, Dan leka, beautiful face d'insa.tayi, ganin beautiful eyes d'insa arufe ne Hakanyasata sauke ajiyar zuciya, idanu ta ta zubawa fuskarsa Tana kallon Ahankali ta sauko da beautiful eyes d'inta zuwa kan dogon hancinsa, da Kuma Dan karamin bakinsa, Wanda ke dauke da pink lips masu sheki, Ay kuwa batason lokacin da tayi kissing, d'in labbansa ba, harshenta tasa, ta dan lashe Samar lallausar labbansa , sannan ta d'aura bakinta tadan tsotsa lallausar labbansa,tana mai cigaba da sucking ɗinsa har da lumshe idanuwanta. Sannu a hankali ta zare bakinta akan labbansa, Lokaci daya taji duk jikinta yayi weak, yayinda kasala ya saukar mata, cikin muryarta daya zama very silent voice tace"kana da kyau sosai yaya AHMED, ban taba ganin hadadden gaye irinka ba you AR so so so beautiful""''so cute so sweet so handsome "tafada hakan Tana me sake ninkaya acikin wani sabon shaukinsa da ta samu kanta, sake kallon fuskar sa tayi , ganin yanda yake fitar da numfashi Ahankali ne ya sata Dan lumshe ido cikin sanyi da kuma sweet voice d'inta tace "have a sweet dreams yaya AHMED, "Tana gama da maganar zata fad'a ' ne yasa,,, Ahankali ta zuro da kafafunta kasa,sannan ta sauka a Saman bed d'insa, cikin takunta me dauke da nutsuwa ta nufi hanyar fita daga dakin, domin kuwa Sam Ta ma manta da batun kashe light din dakin Haka tayi ficewarta.. Jin alamar fitanta daga cikin dakinne ,yasa Ahankali ya bude idanuwansa wanda suka sauya launi daga kalan farin zuwa ja, yayinda kuma suka rikide suka koma zallah sexy eyes wanda suka ɗauke da zallah wutar sha'awa acikin su, kana Kuma suka bayyanar da kumaa fallasa asirin dake cikin zuciyarsa, hanya da tabi ya zubawa ido, Haka yake jin tsikar jikinsa na cigaba da tashi, yayinda kuma gargasansan jikinsa ke Kara mik'ewa, the first time kenan da yaji wata irin mahaukaciyar sha'awarsa na neman fasa masa Mara .domin kuwa tun shigowarta parlourn sa yaji motsin mutum, kana Kuma har ta shigo cikin dakin sa. idanuwansa biyu, duk wani Abu da ta aikata .da wanda ta kuma fad'a yana jinta, Sai dai Rufe idanunsa da yayi yasa ta GA kamar bacci yake yi, tabbas bakaramin juriya yayi ba, domin alokacin da ta d'aura hannunta akan tsakiyar bayansa, wani irin masifaffen shock ne ya shiga jikinsa, take Kuma jarababbiyar feeling's d'insa ta motsa,lallai ya daurewa hakan, domin yanayin yadda take wasa da yan yatsun hannunta akan bayansa bakaramin ruguza masa lissafi yayi ba, Sai dai kuma a zuciyarsa cike yake da mamakin abunda zai kawo ta bed room d'insa a cikin wannan tsohon Daren, sama da 3minute ya ɗauka yana ta fama juyi akan bed d'insa duk yanda ko yaso sleep ya ɗauke sa .ya kasa, hakika shigowarta cikin dakin nasa yasa yayi losing duk wata nutsuwarsa ,yayinda Ahankali yake jin wani nannauyan kasala na saukar masa, again ga Kuma wani sabon hot feelings d'inta, dake sukar da duk wata kafar sadarwa na jikinsa, wanda Kuma sanadin hakanne ya sashi kasa rumtsawa "yaya AHMED "sautin amon sassanyar murya da takira sunarsa da Shi ne ya shiga dawowa cikin kunnesa, sannan kuma Ahankali ya soma tuna yanda take tsotsa lallausar labbansa ,ai kuwa, wannan yasa batare daya sani. Ko shiryawa hakan ba ya Saki wani kawataccen murmushi daya Bayyana da zallah kyawunsa, Tare Da furta " yanzu aka fara wasan Yan Mata,a hankali ya Dan lumshe idanuwansa ,Dan so yake sleep ya ɗauke sa, cikin abun da bai wuce 15minute ba kuwa yayi sa'a bacci ya ɗauke sa ,sai dai mu ce Good night, two lover's, AHMED and NABEELAH... Washe gari .. Da misalin ƙarfe tara de-de,Ahankali NABEELAH ta buɗe idanuwanta Wanda suke cika da yanayin bacci, Mike tayi tare da yin hamma kana cikin nutsuwa ta zuro da kyawawan kafafunta kasa, Ahankali ta sauko daga kan bed d'inta, tare da mik'ewa tsaye. Yanayin yanda taji jikinta ya zama is very weak sosai ne hakan yasa ta Dan lumshe idanu, tare da sa hannunta ta dafe kanta dake Dan sarawa kaɗan-kaɗan,sabida rashin ishe'shen sleep d'in da bata samu tayi Jiya da daddare ba, kai tsaye cikin bathroom ta nufa Dan tasan idan tayi wanka zata daina jin ciwo kan ta, Ahankali ta murda handle d'in kofar bathroom d'in ta shiga, cikin nutsuwa ta cire rigar bacci dake jikinta ... tare da k'arasawa gaban shower a kasalance ta sakarwa kanta ruwa. jin saukan ruwan shower's a jikinta ne yasa ta sauke ajiyar zuciya take kuwa ,Moment d'inta na daren Jiya ya shiga dawo mata, tunawa da kyakkyawar fuskarsa da tayine yasa ta sakin smillig,hakan yasa ta yi wankanta cikin nutsuwa, ko da ta kammala wankan wani light peach color din bath robe tasa ajikinta , saboda yanayin wedan garin yasa ana Dan busa sanyi kaɗan kaɗan, wani Dan karamin farin towel ta d'auka tare da nade dogon gashin kanta Wanda yake jike da ruwa, anutse ta k'arasa gaban sink din dake cikin bathroom din, brush tayi hade da sake wanke fuskarta, kana cikin nutsuwa ta fice daga cikin bathroom din, tashigowa cikin bed room d'inta, Tana Gama goge jikinta ta k'arasa gaban dressing mirror, wani body lotion me saukin kamshi ta shafa a jikinta, tare Kuma da feshe jikinta da body spray d'inta me dad'in kamshi, direct ta nufi wajen drawern d'inta Riga da sket din material me colour black ta ciro Wanda aka kawata gaba daya jikinsa da ado white stone's work, a nutsu ta sanya kayan da yayi mutukar amsa jikinta, Dan kuwa bakaramin kyau material d'in yayi mata ba, yanayin yanda kayan ya lafe ajikinta ne yasa cikakkun hips d'inta suka bayyana, dogon sumar ta dake bin bayanta ta tubke da wani babban ribbon, flat shoes masu kalan fari akafanta ta zura, sannan ta murda handle d'in kofar ta fita,ta ƙarasa shigowa cikin tsakiyar falon d'in idanuwanta suka sauka akan sa,,,,Zaune yake a Saman dinning table, yana cin abinci breakfast ɗin sa , Wanda shigowarta cikin parlourn yayi de-de da dogo kansa da yayi, take kuwa ya sauke idanuwansa a kanta ,wani irin kyau da yaga tayi masa,hakan yasa shi tunowa da dare jiya gami da abunda tai masa hakan yasa Shi Dan lumshe idanuwansa tare da sauke ajiyar zuciya,sannan kuma ya Dan ciza labbensa na saka tare da furta " yarinyar zata sani in aikata abinda banyi niya ba. NABEELAH kuwa ganinsa da tayi ne a dining area haƙan yasa ta saukar da kanta kasa, tare da K'arasowa kan dinning table din ahankali Tana shirin zama kenan domi kuwa har ta jayo kujeran zama Kamar Daga sama taji ankira sunar ta. AHMED ne ya ce "NABEELAH! yana mai kallon ta "na'am ta amsa masa "Dan Allah zo mana "asanyaye ta k'araso wajen sa sai dai har yanzu kanta yana kallon ƙasa "Zuba mata kyawawan idanuwansa yayi yana kallon kyakkyawar surar jikinta yana mai sakin murmushi kafin daga bisani Cikin Dadda'dan Muryar sa mai cike da kasaita ya buɗe bakinsa yace "Jiya daddare mai ya kai ki part Ɗina? Shiru tayi masa taki amsa masa tambayar da yayi mata "tsawa ya daka mata yana mai cigaba da faɗin "nace meya kai ki bangaren na jiya daddare ??"daga kanta tayi ta kallesa kafin cikin shagwaba ta turo bakinta gaba sannan ta buɗe baƙinta tace "dama ...daman .....mafarkin na yi akan cewa da kai da Mommah yan fashi sun shigo mana gida sun kashe ku ,shine ne shine ne Nikuma na kasa jurewa , sbd tsoro nakeji kada mafarkin nawa ya zamanto Gaskiya, Shi yasa na...bai Bari ta ƙarasa faɗin abund take son faɗa ba yayi sauri katseta ta hanyar faɗin "karya kike yarinya, kawai dai ki ce . ɗan kyakkyawar auterh Mommah ɗin da kika gani ne hakan yasa kika kasa rumtsawa. kika kace Bari ki zo ki gan shi ko haƙan zai sa hankalinki ya kwanta,,yan MATA anga kyakkyawar yaro anƙasa barci dare ko!, anyway sakon da kika zo isarwa ta samu shiga saura ni Kuma na k'arasa aikin da kika fara"ita dai shiru tayi, yayinda kanta yake kallon kasa , sannan kuma sai famar wasa da yan yatsunta take ,yayinda shi Kuma ya zuba mata sexy eyes d'insa yana kallon ta ji yaƙe kamar ya hadiye ta kowa ya huta.Mommah ce ta fito daga cikin kitchen, cikin sauri ƙaraso wajensu a inda suke .dubansu tayi da kyau tukkun kafin cikin Daga murya tace... " AHMED lafiya?.. Yaya na gan ku cikin wannan Halin ?? "smiling AHMED yayi tukkun Kafin Cikin Dadda'dan Muryar sa mai cike da kasaita ya buɗe bakinsa yace "lafiya kalau Mommah, dama cewa nayi ya kamata in fara koya mata karatu "cikin smiling Mommah tace "har kasa na ji daɗi ɗan Auterh nerh, to shikenan Ka ga ɗan filin can ya ishe ku .ku zauna kuna karatun d'inku ,kaga ba Hayaniya, "hmmmm inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar" Ina gani Mommah idan akwai in da ya dace to bai wuce bangarena ba, kinga nan babu abunda zai zo dame mu da Hayaniya "to Masha Allah haƙan yayi kyau inji cewar Mommah tana mai sakin murmushi sannan ta cigaba da cewar"NABEELAH kinga kin samu yaya me kishin ki koh? ""cikin smiling NABEELAH tace "to amma Mommah ki gaya mashi banda duka in nayi kuskure ! " Mommah tace "aa yaya in kinyi kuskure ba za'a dak'e kiba!,ko yaƙe Auterh nerh kai kaji karka d'aketa,... "AHMED yace "to Hajiya Mommah , kallon NABEELAH yayi Tare Da cigaba faɗin"NABEELAH zuwa anjima sai ki sameni a bangarenah in yaso sai in fara koya miki karatun ko! "alright to insha Allah sai na zo"yawwa Allah yayi maku albarka inji cewar AHMED ,"Amin ya Rabbill A'alamin inji cewar AHMED yana mai miƙewa tsaye sannan ya cigaba da cewar"Mommah Ni na wuce GIDAN yaya NABEEL sai na dawo "mtswww Mommah taja masa tsaki Tare Da nufa hanyar upstairs gami da haurawa saman , murmushi kurum Ahmed yayi kana ya nufi hanyar fita daga cikin parlourn *DA DADDARE* Da misalin karfe goma da minti ashirin na dare, ,... AHMED ne na hango Cikin d'akin sa ,Zaune Ahmed yake asaman bed d'insa, a cikin bedroom d'insa ,zuwa can Sai ga NABEELAH ta shigo Cikin ɗakin ,da sallama dauke a bakinta, NABEELAH ta turo kofar bedroom d'insa, tare da shigo cikin bed room d'insa Kai tsaye inda AHMED yaƙe zaune ta nufa "AHMED ko yana ganin shigowarta Hakan yasa ya sauke sassanyar ajiyar zuciya Cikin tsananin sha'awarta da yaƙe cinsa ya Ɗan lashi lips d'insa, tabbas yau tarkonsa yayi babban kamu ,tun jiya daddare da tashigo masa dakinsa yake jin wata mahaukaciyar feeling d'inta ,,,burinsa kawai k'arasa aikin da ta Fara anan ya Gama tsara ta yadda zai shigeta a darenan suji dad'in junarsu, yana cikin magana zuci baisan lokacin ta k'araso wurinsa ba "sai kawai ji yayi Tana cewa "yaya gani Na zo "kallon ta yayi kafin cikin sanyin Muryar da tsantsan sha'awar ta AHMED ya buɗe bakinsa yace "NABEELAH Help me please Ina cikin wani yanayi NABEELAH tun Jiya daddare dakika fita daga cikin d'akin na na ƙasa rimtsawa dan Allah ki taimaka min sha'awar ki zata ƙarasa ɗan ki , NABEELAH kece kika tsokano min sha'awa ta da abinda yake damuna, NABEELAH feelings yana neman kasheni ,,,,...... "yaya AH..."in bai Bari ta k'arasa faɗar Abin da take son faɗa ba, ya hade bakinsu guri guda, a matuƙar haukace ya Bakinsa ya ɗora saman Nata cikin wani yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta ya Fara kissing d'inta da salonsa me rikitar lafiyyayen mace, aikuwa ya rikita lissafin NABEELAH gashi ita bakuwa ce a harkar bataba Samun irin wannan kusancin da ɗa namiji ba balle har ya Kai ga tsotsa lallausar harshen juna, duk sai ta daburce ta rasa mema zata yi masa,ya jima yana kissing d'inta batare da gajiyawa ba zuwa can Kuma ya Fara balle maballin rigarsa , ya zame duk wani kayan jikinsa ,yayinda ita mata ya cire mata duk wani kaya jikinta ya cire su tare da jifa dasu ƙasa,Ahankali ya dauke ta cak ya kwantar da ita a Samar bed d'insa, boob's d'inta ya damka da hannunsa tare da Dora bakinsa akai,a tare suka sauke ajiyar zuciya Ahankali ya Fara tsotsar boob's d'inta yana mai lumshe idanuwansa ,yau dukansu sun shiga sabuwar duniya ,Wanda da ko a mafarki ba su taba tunanin zuwanta nan kusaba, ..._*IDAN banga RUWAN COMMENTS NAKU BA ZAKU JINI SHIRU KUMA bansan guntun comment dogon sharhi nakeso*_ *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S !!! *Nice dai TAKU HAR KULLUM B'INGEL FULBE INA MATUƘAR ALFAHARI da ku MASOYANA ALLAH YA BAR KAUNA* *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 9-10🌺* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100. 3GB = N1650 7.7GB = N2700. 4GB = N2100 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card For more information call or whatsapp me 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 🪀08066268951 *🌺 CHAPTER 9-10🌺* ....tureshi ta farayi tana dukan bayansa Tana faɗin "wayyo zafi AHMED kabari Haka karka shiga! idan ka cigaba da matsala dan mutuwa zanyi ni dai zafi nake ji na kuma gaji .....ka ...ka barni Haka haɗe bakinsu yayi waje guda yana tsotsa da salonsa na janye zuciya kana kuma yana cigaba da kokarin zura gugarsa arijiya gabadaya baya cikin hayyacinsa, sai wani gurnani yake kamar mayunwacin matashin ZAKI , ita kuma sai kokarin tureshi takeyi tana masa magiya, amma abinka ga wanda yayi nisa bazaiji kiraba , haka kuma kokarin tureshi datake yacitura domin kokusa karfinsu ba dayaba hakadai har AHMED yayi galaba akanta yasamu nasarar jefa kwallo araga duk da ba wani dadewa yayi ba amma tajishi kwance sharaf a jikinta, kafin yayi release, yana sharce gumi Ahankali tunanin abunda suka aikata ya darsu a zuciyarsa take yaji wani tsoro ya ratsashi, ya janye jikinsa daga nata Ahankali ya koma gefe ya juya mata baya zuciyarsa. najin babu daɗi, baitaba tunanin wannan lokcin zaizo masa a de-de wannan gabar ba tabbas akwai gundumemiyar matsala haduwar farko wannan gingimemen abun da ya shiga tsakanin su gaba Kuma sai ALLAH wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa yaja zuciya de-de lokacin da ta matso ta hade kirjinta da bayansa Tana mai shafa masa boob's d'inta Cikin nutsuwa ta buɗe bakinta tace "Meye kakewa kuka Ahmed? Kana nadama ne na kasancewar mu tare a wannan lokaci, ni kam bantaba nadama ba kuma ba zanyi ba indai da Kai ne please karka ji komai muna tare kaji ko!tayi furucin Nata na karshe da sigar rarrashi haɗe da shashafa masa bayan sa, Haka yasashi juyowa yana mai haurawa samanta ya Kama boob's ɗin ta da hannunsa cikin sanyin Muryar ya bude baƙinsa yace "NABEELAH zaki aureni ? naji daɗin gurin nan bazan iya hakura dashi ba,kuma banason nisanmu yayi yawan da idan munzo tuba zamu samu matsala ,bantaba aikata wannan abin ba,please zaki aureni? "maimakon yaga ta dauki maganarsa seriouse sai yaji tayi smillig sannan ta Mike tsaye ta dubesa kafin cikin kulawa tace "AHMED kenan karfa ka manta kaifa da bakinka kace aikin Dana Fara ne, shine kai kuma kake son k'arasawa,ai bai Kamata ace tun ba muje ko Ina ba ace har ka karaya, haba mana tun yanzu ace har ka karaya tun bamu je ko ina ba haba mana Malam Umaru kar ka bada maza mana, saboda Haka indai wasa ne dani da kai yaya AHMED yanzu muka soma,Yanzu labarin Asalin zai fara ,Yanzu za'a fara wasan , yaƙin Yanzu zai soma , Labarin bai ƙare ba yaya AHMED so idan zaka iya tafiya dani kazo mu tafi muyi rayuwar mu, dan ni nan da ka ganni ban tashi yin aure yanzu ba karatu na zan cigaba da yi,tana kaiwa nan tayi shigewarta bathroom ta Fara tsabtace jikinta, cike da shaukinsa Dan bakaramin dad'insa ta jiba, smillig ta rika sakewa harta Gama gasa jikinta da ruwan zafi, sannan ta fito daure da towel d'insa, ta kwanta a gefensa, Dan kafin ta fito daga cikin bathroom, ta samu har ya sake wani sabon zanin gado, inda shi Kuma har yanzu yake bin ta da kallo yana cewa acikin ransa KADAFA YARINYAR NAN TAIMIN INGIZA MAI KANTU RUWA, sannan ya mik'e kai tsaye yawuce ya shiga toilet. WASHE GARI da misalin ƙarfe goma na safe *SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED,* wata MA'AIKACIYAR NABEEL ne na hango tana tsaye agabon Office ɗin NABEEL kafin daga bisani Kuma Neesah ta shiga zagaye gaban Office dinsa cikin fad'uwar gaba sabida tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa agabon Office ɗin NABEEL kana tana mai kallon Kofar Office ɗin... Alhaji MALEEK ne ya nufo inda Neesah take tsaye,ganin Alhajin ne yasa NEESAH tayi sauri ta k'arasowa garesa,tun kan ta gama k'arasowa Alhajin ya kalleta Tare faɗin "Neesah lafiya?,......lafiya. NEESAH ya na gan ki kamar hankalinki duk atashe ?...... "Cikin tashin hankali itama NEESAH ɗin ta kallesa kafin ta buɗe bakinta tace" wallah lafiya dai .ba lafiya ba". Meya faru?? inji cewar Alhajin yana mai tambayarta "Wallahi NABEEL ne kwana nan duk bakin da suke ta zuwa wajen sa, bai ma sake ba ballantana yaje ya gansu, gashi wayan nan bakin na yau dasu kazo important ne agare shi , amma har yanzu bai samu ma zuwa ya gansu ba... banSan me ke damun Shi ba,ta ƙarasa maganar ta Cikin zubar da hawaye. "Yana ciki? "Inji Alhaji Malik "Eh yana cikin . inji cewar NEESAH "To barin in shiga in gan shi "Okay " Alhaji Malik direct office ɗin NABEEL ya nufa Alhaji sallama ɗauke a bakinsa ya tura kofar office din NABEEL Tare Da shiga cikin office ɗin inda Ya tadda NABEEL Yana zaune a saman kujerah kana kuma ya zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani yake daga ganin alamu yana cikin tsananin tashin hankali da tsantsan damuwa mai tarin yawa 'NABEEL ko yana ganin shigowar Alhaji cikin office D'insa, yayi saurin M'ikewa tsaye kallon Alhaji Malik NABEEL yayi kafin cikin sanyin Muryar NABEEL ya buɗe bakinsa yace "Good morning Alhaji... "Morning too my son Inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar "NABEEL!" "Na'am NABEEL ya amsa "Me ya faru na ganka a cikin damuwa , ance mutane sun zo ganinka ma kaki yarda su gan ka "Cikin sanyin Murya NABEEL Ya buɗe bakinsa yace" wallah Alhaji Mommah ce Duk ta takura min wai lalle-lalle sai na saki FAREEDAH ,Kuma sati Uku ta bani gashi yau saura kwana ɗaya, Kuma tace lalle sai na sake ta na sake aure, na auri Azmerh yarinyar da kwata kwata bata da kamun Kai, ...Narasa Irin wannan dalilin me Mommah take nufi yakarasa magana cikin tsananin damuwa. "Cikin kulawa Alhaji Malik yace"Wai meyasa mahaifiyar ku take yin Haka ne ne , ,kwana da kwanaki ta matsu akan magana rashin haifuwan nan ya kamata tayi hakuri ta daina d'aukan irin wannan kudiri cikin zuciyarta, ka bari zan gan ta ,domin kuwa yakamata dai in yi magana da ita yau ɗin nan ,ka kwantar da hankalin ka kadaina saka damuwa acikin zuciyarka ,'. *GIDAN HAJIA NAFISA* Mommah ne Zaune a cikin parlour Samar two-seater, tare da NABEELAH da Ahmed suna hiran su cikin nishadi yayinda AHMED d'in yake ba su labarin school d'insu, kallon sa Mommah tayi kafin cikin smillig Mommah tace "Auta nerh kai dai tunda ka dawo Nigeria aikin kenan kullum ciki bamu labari school d'inku Kake,baka gajiya suna cikin hiransu sukaji slm... Alhaji Malik ne ya shigo tare da furta" Assalamu alaikum "Mommah tace ta Daga kai takallesa Tare Da amsa masa "Ameen Wlkslm inji cewar Mommah sannan Cikin fara'a ta cigaba da cewar"aaa Alhaji Malik sannu da zuwa "Alhaji Malik ne ya ƙaraso inda da suke zauna sannan Cikin kulawa ya buɗe bakin sa yace "yawwa" AHMED budesa Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace"sannu da zuwa Alhaji "Cikin kulawa shima Alhaji ɗin Yace "AHMED NABEELAH sannunku !"yawwa Alhaji Good morning da fatan ka tashi'lafiya ? "Alhamdu'lillahy my children "Hajiya! Cikin kuwala Alhaji Malik ya kira sunan Mommah" Cikin nutsuwa ta amsa da "na'am tana mai kallon sa sannan ta cigaba da cewar" bismillah zauna mana sannu da zuwa Alhaji "zama Alhaji Malik yayi asaman kujera Yana Mai kallon ta Kafin Cikin fara'a yace "yawwa Hajiya Nafisat Barka da safiya !"da fatan ka tashi'lafiya! ya aiki? ya office?. "Alhamdu'lillahy,............ Sannan ya cigaba da cewar" Hajiya abunda ke tafe da ni dama nace bari inyi takakkiya inzo in same ki Mommah tadago kai tadubeshi sannan tace "eh Ina jinka "Ah akan maganar wannan yaron ne NABEEL da iyalinsa, kawai Haƙa dai ana zaman.lami'lafiya ba a san Hawa ba bare sauka kawai ... Haƙa abu ya zo ya yamutse ya lalace , sai naga ya kamata inzo in same ki saboda wancen Kudirin da kike bukata acikin zuciyarki ba halattace bane kumayin hakan bakaramin shishshigi bane cikin lamarin ubangiji, yakamata ki janye kibar ma wannan yaro uzurinsa, ya ƙarasa maganar sa Cikin bada umarni "Girgiza kai MOM tayi Tare Da furta"Malik kenan Alhaji yadago kai cike da mamaki sannan yadubeta yace "ah Hajiya Malik ma kawai Haka gatsau ? "To dan nace Malik meye ? Inji cewar Mommah Cikin haɗe rai "cikin sanyin Muryar Alhaji Malik ya bude baƙinsa yace"amma Hajiya Nafisat ni mafa gani nake acikin Gidan nan fa kamar nima ina da abunda zan iya faɗi wanda ya kamata asaurare ni saboda ni ma wani Abu ne acikin Gidan nan ...''Mik'ewa tsaye Mommah tayi Kafin cikin daka masa tsawa MOM ta buɗe baƙin ta tace" "Bari in gaya maka NABEEL dai Ɗana ne. nina haifeshi duk abunda nake so shi zanyi da Shi saboda nina Haife Shi, ko so kuke abar shi da wannan mata yar iska ?Wanda bata tsinana mana komai ba, bata da abunda take Sai Dai ta Ci tayi kashi ,to ba zai yuwuba ,yanda na haifi NABEEL Haka nake so NABEEL Shima ya Haifa domin in gani inyi Alfahari da Shi sannan kuma inagargadinka akan shiga sabgar dabatakaba. ta ƙarasa maganar ta Cikin tsantsan bacin rai "Shima Mik'ewa tsaye yayi Kafin cikin fusata yace"amma duk da Haka Hajiya Nafisat karki mance ni ma fa NABEEL d'in Ɗana ne , saboda haka wannan yaron yana da kyau ki bashi Dama ,a bashi uzuri ,amma bai kamata Kai tsaye Haka kawai ki ɗinga wannan.ki ɗinga yanke hukunci da wuri ba ,"""""' Cikin fusata Mommah tace" Malik Ai ni naga ya kamata ka tsaya harkokin Ka na office ne, kawai ba Wai sai ka shiga Cikin hurumim Gidana ba ,Saboda haƙa Ina san kasan wani Abu cewa Abokin miji ba fa miji bane. "Shikenan.naji inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar" amma ya kamata yaron nan aba shi uzuri Hajiya Nafisat bai kamata kawai ki yanke ma kanki hukunci da abunda ba zai yuwuba , yaron suna zaman lamin lafiya da iyalinshi ,aa shikenan Kuma kawai dandai wannan Abu yakawo matsala ace ba zaki tsaya kibashi uzuri ba ?. "To duk maganar ka Malik ko FAREEDAH ɗin ta zauna ko tatafi Saboda haka kaje ka faɗa ma NABEEL kace nace na bashi daga Yanzu zuwa yamma ta tattara tsummo-karanta da tasan tazo dashi ta tafi, cikin cikin daka masa tsawa MOM ta cigaba da cewar"nariga na yanke hukunci Kuma babu wanda ya isa ya hanani yin abun da nayi niyya Sai ALLAH ,Haka. Kawai Kazo ka kawo min wata magana ,maganar banza magana wofi ,Tana gama maganar ta Tare Da galla masa hara sannan ta shige ciki kitchen Tana mita "Cikin daka Mata tsawa Alhaji yace......"shin bakya tunanin kiyi hakuri Kila ita FAREEDAH kwana nan kiga Allah ya bata haifuwa *GIDAN YAYA NABEEL* Da misalin karfe takwas na dare in the evening at 8:pm,su FAREEDAH da NABEEL ne, na hango,acikin hamshakin parlourn su, Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da NABEEL yayin da NABEEL yake a agefen FAREEDAH ,, daga ganin Alamun hiran suke cikin nishadi had'i da farinciki, kallon ta yayi kafin CIKIN. SMILING NABEEL YACE "Wato idan na Kalle ki sai inga duk kinfi min matan kasa nan kyau, Sai in ganki kamar wata azurfa ce cikin hannuna "haha haha haha FAREEDAH ta fashe da dariya tana mai kallon sa sannan Cikin dariya ta buɗe bakinta tace "kaga baka gayamin ya kukayi da Mommah ba naji kace ita ce takira Ka dazun da safe "bar wannan magana jeki kawo min abinci dare yunwa nike ji "cikin smiling Nabeelah ta mik'e tsaye Tare Da shigewa cikin kitchen Hajiya Nafisat ce ta shigo cikin falon TARE da furta" Assalamu alaikum "Cikin sauri NABEEL ya mike tsaye Yana Mai kallon ta kafin Daga bisani Cikin fara'a Had'i da tsananin kulawa NABEEL ya bude baƙinsa yace"AMIN Wlkslm , oyoyo dear Mom sannu da zuwa Mommah "cikin fusata! Mommah ta katse sa ta hanyar faɗin "ai ba Kai ya kamata kayi min Oyoyo ba ,ya kamata ace yaranka sunzo da gudu sun tare ni cikin murna da farinciki ,Ina matar Gidan take?...... Cikin dak'a masa tsawa Mommah ta cigaba da cewar "nace maka ina matar Gidan take ?...''''Nabeelah ce ta fito daga cikin kitchen ɗauke da kulan abincin a hannunta, fitowar ta yayi de-de da Kai dubanta izuwa gurin Mommah a inda take tsaye tana ta famar surfawa NABEEL masifa,.. MOMMAH!!!" FAREEDAH Ta FAƊA cikin yanayin kid'ima da rudewa, tare kuma da tsananin tashin hankalin daya bayyana akan fuskarta,Wanda har haƙan yajawo faduwar kular abinci ɗin dake hannunta.murfin kular ya buɗe abincin ciki ya watsa,cikin fad'uwar gaba, da tsananin tashin hankali FAREEDAH Ta cigaba da cewar" Inna illahi wa inna illaihim rajiun yau nashiga uku ni FAREEDAH NABEEL "Kallon ta MOMMAH tayi tana Mai nuna ta kafin cikin tsananin masifa da bala'i MOM tace "Ka gani batasan darajan Shi ba, Saboda bata da maigado ,inda tana da maigado da bazata walakanta wayan-nan abubuwan da take walakantawa ba,"""cikin rawan jiki FAREEDAH Ta ƙaraso Gurin MOM a inda MOM take tsaye Cikin tsananin tashin hankali FAREEDAH ta durkusa har kasa tace"sannu da zuwa Mommah "cikin dak'a mata tsawa Mommah tace"FAREEDAH idan kogi ya kafe asirin kifi ya tonu ,yau kogi yakafe asirin kifi ya tonu, Dan Haƙa yau dole ki zaki bar Gidan nan yau zaki bar Gidan nan zaki rabu da ɗana """”"""cikin sheshekar kuka FAREEDAH tace "Mommah Dan Allah kiyi hakuri , ki taimaka min aikata yin Hakan zai iya jefa ni cikin wani Hali "Cikin faɗa da tsantsan bacin rai MOM ta buɗe bakinta tace"FAREEDAH ai NABEEL ya kamata ya auri Amina yau ga Amina ƴaƴanta uku,......Azmerh Kuma kin shiga kinfita kin Hana Shi NABEEL ɗin ya aure ta ,ya tsani ganin ta aduk duniya bai kaunar ganin Azmerh ta ,yau aurenki shekara biyar kenan da wasu yan watanni .. baki anfane Shi da komai ba ,saboda Haƙa yau makircin ki yaKare .zaki bar Gidan nan ,zaki rabu da ɗana ko kina so ko bakya so ,Kai NABEEL ka sake ta "Cikin zubar da hawaye NABEEL yace"Mommah Gaskiya hannuna bazai iya rubuta saki inbawa Matata FAREEDAH ba, "badamuwa inji cewar Mommah sannan ta cigaba da cewar" nayi maka uzuri ka faɗi mata da baki "cikin sauri NABEEL ya katseta ta hanyar faɗin"Haka wannan kalmar bakina ba zai iya furta taba... """"Kallon NABEEL FAREEDAH tayi kafin Cikin sheshekar kuka FAREEDAH tace "NABEEL kabi umarni mahaifiyar ka ,kayi mata duk abunda take so Ka bani takadda ta , kuma yau zan bar Gidan ka. ba Sai gobe ba "cikin mamaki NABEEL ya kalli FAREEDAH Tare Da faɗin" FAREEDAH da bakin ki kike fad'a na rubuta takaddanki na saki in baki ,!... Cikin sheshekar kuka ya cigaba da cewar" ke yau kike umartata na in sake ki ? "cikin daka Masu tsawa MOM buɗe bakinta tace" ya isa nace ya isa (ran maza ya ɓace) Cikin tsananin ɓacin rai MOM ta cigaba da cewar" tabjam! ni in maka magana baka saurare ni ba sai da matar ka tai maka magana Sannan zaka saurare ta , to yau dole Sai ka saketa ko kana so ko baka so, maza. Maza ka sake ta, domikuwa ko tare aka Haife ku yau Sai ka sake ta kuma Sai ta bar Gidan nan, sannan yau inasan Inga ni da ke waye yafi mahimmanci a gareshi,inason Ka babban ta min tsakanin aya da tsakuwa yau ɗinga inajira ta ƙarasa maganar ta Tare Da Ajiye masa farar takadda Samar center table "Hannunsa dake tsakanin rawa ya kai Bude farar takardan yayi ya ɗauki alkalami ya fara rubutu.. "Cikin sheshekar kuka da tsananin tashin hankali FAREEDAH tace "NABEEL sakina Wai zaka yi?wani sabon kukane yasake subce mata "cikin masifa da daga murya Mommah tace " bazai sake kiba tare aka haife ku? Ai ko tare aka haife ku, yau Sai kin bar Gidan nan Kuma Sai ya sake ki, rubuta mata saki Uku in ma ana ɗari kamaka mata maza-maza rubuta mata saki tatashi Ta ba mutane gurin "NABEEL ko Yana gamawa ya mikawa FAREEDAH farar takaddan NABEEL yayi "Mommahce ta kalleta ganin taki amsa takaddan sakin Haƙan yasa Mommah ta daka Mata tsawa tace" amsa amsa ɗauka ɗauka ,oya tashi kije ki dauko jakar ki ......... LAFANI ORGANIC SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar?,farin fata ko laushin fata Babu riba ga macen da ta Maida kanta sauran mata?,kazamar gida Shin har yanzu labarin LAFANI ORGANIC SKINCARE Kike ji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada har kin sare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle garin ya waye ? Inbakida labarin LAFANI ORGANIC SKINCARE wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munkullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun kara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsefe,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, In har bleaching ya Bata miki fuska ko ya maida miki jiki aunty rambow ki garzayo ki sai man gyara na LAFANI ORGANIC SKINCARE,kuraje ne ya Bata miki fuska ko stretch marks ne ya Bata miki jiki?,muna da lafiyayyaun mayuka da sabulan gyaran fata da Zaki nemesu ki rasa InshaAllahu hajjaju makkatun Ga products din kamar Sabulun amare 5000 Dilka 5000 Tumeric vasiline 5000 Coconut milk cream 3000 Glow oil 2000 Etc Akwai kananun packaging da manya akwai na matsakaicin kudi iya kudin ki iya shagalin ki Domin Karin bayani. Contact:- call or WhatsApp 08167151175 *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S ! *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* Alhamdu'lillahy I'm back again lovers *FAREEDAH NABEEL IT'S FREE BOOK, YOUR COMMENTS AND SHARE KAWAI NAKE BUƘATA, SHAKKA BABU IDAN HAR KUKAJINI SHURU TO RASHIN ZAZZAFAR COMMENT ƊIN KU NE YA JANYO HAƘAN* *🌺 CHAPTER 11-12🌺* *DEDICATED TO :-XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* ) *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100. 3GB = N1650 7.7GB = N2700. 4GB = N2100 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card For more information call or whatsapp me 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 🪀08066268951 *🌺 CHAPTER 11-12🌺* ..D'auka ɗauka ɗauka maza maza kije ki ɗauko jakarki, kisan wani abu ɗaya! uzuri ɗaya zanmaki kishiga ki ɗauko wannan akwatin naki shi kaɗai zaki ɗauko baƙida wani abunda zaki d'auka awannan gidan de-de da tsinke da allurah bazaki fita dashi anan gidanba,jakar nan ma shima dalilin aure yabaƙi shi shiyasa zanbar maki akwatin, maza kije kishiga ki ɗauko jakar ki ,cikin daka mata tsawa ta cigaba da cewar"nace maza-maza ki tashi mana ki ɗauko, kizo ki fita kiba mutane waje shashasha kawai bak'ar juya "Hannun FAREEDAH dake tsananin rawa ta ƙarba takardan saki batare da ta buɗeba kai tsaye FAREEDAH ta nufi hanyar upstairs tare da haurawa saman upstairs Kuka zuwa Wannan lokacin ya 'dauke mata zuciyarta bayan radadi da tsananin kunci babu abinda take mata dan ahaka ta tattara kayanta da duka abubuwanta ta fito kai tsaye ta nufi hanyar fita daga cikin d'akin tare da saukowa daga saman upstairs,tsayawa tayi tana mai kallon mijin cikin zubar da hawaye "kallo ta Mommah tayi kafin cikin daka mata tsawa Mommah tace"zaki wuce ko kuwa! 'Kai tsaye FAREEDAH tanufi hanyar fita daga cikin parlourn cikin sauri NABEEL mike tsaye da niyar zai bita ,"Ina zaka? inji cewar Mommah cikin fusata sannan cikin daka masa tsawa Mommah ta cigaba da cewar"ai ta gama fita daga hurumimka dan Allah my friend dawo kazo ka zauna fool shanyayye ka tashi zagwayzagway dakai zaka bita to me zakaje kai mata maza-maza fita ki ba mutane waje,kai kuma ka dawo nan ka zauna.kai kana ma bada kanka abanza to me zakayi mata kasake ta babu wani abinda yarage atsakaninku shi dai NABEEL ɗin shiru yayi ƙana kuma har izuwa yanzu kwata-kwata ƙasa cewa komai sai famar zubar da hawayen dayake,,,,,,,,ɓangaren FAREEDAH ko tana mai ƙarasa fitowa tsakiyar compound din gidan kai tsaye ta nufi hanyar fita daga gidan gaba ɗaya ,tana fitowa bakin titi adai-adai sahu ta samu ta tare ba tare da ta sanar dashi inda zai kai taba ta shige,,,da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na dare NABEEL yafito compound din gidansa NABEEL ne ya fito tsakiyar compound d'in yana k'arasawa bakin kofar motar ya buɗe mata motarsa ya shige sannan ya rufe murfin motar cikin sauri ya tada motar tunkan ya ƙaraso gate man ya wangale masa gate da wata aniyar gudu yafice daga gidan,daga ganin yanayin yanda yake tukar motartasa kasan yana cikin yanayin tsananin damuwa da tashin hankali sai faman-sharara gudu yaƙe asaman titi haƙan yasa cikin minti Ashirin ya ISO babban katafaren Hotel wajene dayake ɗauke da yalwar mutane wasu zaka gansu atsakiyar compound din hotel din yayinda da kuma wasun su kuma zaka gansu a cikin babban parlourn Hotel d'in, duba da irin yanda dayawan mutane wajen keta had'a hadayansu kowa harkan gabansa yayinda Wanda kuma da yawansu samarine da yanmata sannan kuma daga ganin yanayin shigar jikinsu kadai zaka gane ko su ɗin suwaye ne domin kuwa babu wata ƴa mace ko daya awajen da take sanye da shigar mutunci yayinda da yawan mutane dake zaune a cikin babban parlourn wajen suke enjoying cool music d'in dake tashi awajen ta hanyar rawa tare da romancing din junarsu hakika daga ganin yanayin tsarin wajen kadai zai tabbatar maka da cewa ba wajen zuwa kowa da kowa bane sai dai wayanda suke jike acikin nairori musamma duba da irin tsala-tsalan hadaddun maza da kuma yan matan dake wajen saboda da sudin ba Irin gama garin Samari da yan mata nan bane tun shigowar NABEEL farfajiyan waje, da idanuwansa suka sauka akan tsirarun yan mata dake ta shawagi awajen da kuma wasu dake cikin tafkeken swimming pool din dake tsakiyar compound d'in,suna swimming acikin ruwan, Cikin sauri NABEEL yayi ƙasa da idanuwansa tare da kawar da kansa gefe, cikin wani Irin yanayin takun da yake yi ne, cikin kasaita da tabi jinin jikisa ya jawo hankalin mutane da yawa dake wajen ya dawo kansa kasancewa tun shigowarsa wajen hasken fata da Kuma kyawun fuska hadi da murdaddiyar sura jikinsa ya ɗauke hankalin mutane da yawa, shikuma duk da yasan da yawan mutane dake wajen kallonsa suka yi amma Sam bai damu ba, saboda idan da sabo yasaba da irin Haƙa Kai tsaye gurin da ya zama kaman nanne babban parlourn cikin hotel din ya nufa daya daga cikin hadaddun kujerun dake wajen yaja yazauna asama tare da daura kansa anan kan. Dan table din dake gabansa ... NABEEL kuwa ya sunkuyar da kansa yayi a Samar table din gabansa...ya shiga cikin duniya tunanin da tsananin tashin hankalin da yake ciki, komai yayi masa zafi yarasa Ina zai sa kansa yaji daɗi ,wannan wane Irin masifa ce Haka!! Mommy wai wanne irin laifi FAREEDAH ta aikata maki ne wai kika tsaneta haka!! ɗaya daga cikin masu aikin wajene ya ƙaraso inda NABEEL yake zaune,yana mai Kallon sa kafin cikin ɗan rusunawa haɗi da girmamawa ma'aikacin ya buɗe bakinsa yace"barka da zuwa ranka yadade maiza'a kawo maka? "Cikin nutsuwa NABEEL ya ɗan dago da kansa jin murya mutum akansa yakalli mutumin, yanayin fuskarsa ne ta chanja duk da kuwa bai taba zuwa wajen ba domikuwa wannan ne karonsa na farko, wani abun mamaki ma shi ne kwata-kwata baisan dalilin daya kawosa wajen nan ba, hakanan dai ya samu kansa da shigowa wajen, cikin damuwa gami da tashin hankali NABEEL ya buɗe baƙin sa yace" Ka bani drinks 'yayin da shi kuwa mutumin dake tsaye kuwa jin NABEEL d'in ya ambaci drinks ne Haƙan yasa shi gane cewa kwata kwata NABEEL din bai taba shigowa wajen ba, domin kuwa duk Wanda ya shigo gurin nan giya yake saye yasha,idan kuma da budurwarsa ce yazo sai sun sha giyan sun shawu Sannan saurayin ya kama masu ɗaki dansu huta su jidadinsu ɗan rusunawa ya sakeyi tare da cewa "I'm am sorry Sir bamu da normal drinks saidai Wanda akayi mix ɗinsa sai kuma alcohol and wine non alcoholic 'NABEEL ko jin mutumin ya anbata masa alcohol ne yasa shi saurin dago kai ya kalleshi saboda shi tunda yake aduniya bai taba shan alcohol ba kai Allah ma yatsare shi dashan giya duniya da lahira cikin sauri ya girgiza kansa tare da kama labbansa a cikin bakinsa ya Ɗan ciza, cikin muryarsa da bata fita sosai ba cikin sanyi da kasa da murya NABEEL yace"kabani wine amma non alcoholic "okay sir inji cewar ma'aikacin yana mai juyawa cikin sauri ya tafi Dan kawowa NABEEL ɗin wine kamar yadda ya bukatar bajimawa kuwa mutumin ya dawo hannunsa ɗauke da kwalbar wine da kuma Wani glass cup ajiye kwalbarn yayi agaban NABEEL d'in 'tare da juyawa yakoma bakin aikinsa, NABEEL kuwa ɗaukan kwalbar wine din yayi batare kuma da ya duba ko wine din neko non alcoholic bane, yaballe murfin ya zuba wine d'in a cikin cup bai ku ma damu da yawan wine d'in da ya zuba acikin cup din ba sai da ya cika cup din dam sannan ya kafa kofin a bakinsa ya fara sha bai kuma cire cup din daga baƙinsa ba har saida yaga ya shanye gaba daya win din dake cikin kofin, Ahankali ya ɗauki wayarsa dake aje a Saman table din tare da kunnata kifa kansa akan table din dake gabansa yayi, hade da turawa hoton FAREEDAH dake mamaye akan screen d'in wayar idanu, idanuwansa da suka sauka a kan kyawawan lips d'inta yadan lumshe, tare da fesar da wani irin numfashi me sanyi FAREEDAH INA MATUƘAR SONKI! BA ZAN IYA KWATANTA MAKI IRIN MATUƘAR KAUNAR DA SONKI DA NAKE MAKI A CIKIN ZUCIYA TABA KAUNAR KIDA SONKI YANA YAWO A JIJIYOYIN JININ JIKINA,I CAN DO WITHOUT YOU ,YOU ARE MY HAPPINESS Ahankali NABEEL ya fad'a ta hanyar motsa pink lips ɗinsa Kwanta da kansa akan table din yayi saide Kuma wani abu mamaki ko mintuna 20 ba acikin da shan wine d'in nasa ba ya ji kansa Na dan juyawa yayin da idanuwansa ke sake marairaicewa, tamkar Wanda yake jin bacci Haƙa yanayinsa ya dawo musamma ma idanuwansa da suka soma juyewa, haɗi da chanja launi, take kuma cikin mintuna kadan yasake jin duniya tana nema juya masa ganin da yayi cewa da gaske yana neman fita acikin hayyacinsa ne haƙanyasa shi mik'ewa tsaye, tare da ɗauka wayarsa, wallet d'insa dake cikin aljihunsa ya ciro tare da budewa batare da kuma ya dubaba yaciro fararen yan one one thousand ya ajiye musu asaman table d'in, Ahankali cikin yanayin da yake jin kansa ya fice daga cikin babban parlourn,koda ya fito tsakiyar compound d'in, kansa yadan buga, saboda yanda yake wani jin jiri na nema kai shi ƙasa, a cikin zuciyarsa yake tambayar kansa shin ma Meye kawosa wajen nan? ,gashi sanadiyyar tashin hankali da yake ciki haƙan yasa shi zuwa nan wajen sannan kuma yasa shi shan abunda yake nemar dagula masa lissafi duk laifin kine Mommy kece sila Allah ya isa tsakanin na dake Mommah, cikin dan cijewa ya nufa inda ya ajiye motarsa yana zuwa kuwa ya bude murfin motar nasa ya shiga, ya tada motar sa, da wani irin mugun speed kuwa ya cillah motar kan titi gudu yake yi sosai akan titi Kai tsaye ya nufi gidan sa, yana isowa gaban makeken Gate din Gidan sa ne haƙan yasa Shi soma Danna wani irin uban horn, yayinda kuma karar horn d'insa kadai zaka ji ka fahinci cewa baya cikin hayyacinsa, da gudu gate man ya fito daga dakinsa ya k'araso, tare da zuwa jikin kofar gate d'in cikin sauri ya wangle masa gate d'in NABEEL kuwa da yakejin kansa asama da wani irin gudu ya shiga cikin tsakiyar compound d'in direct ko Gama de-de ta parking din nasa da kyau kuwa baiyiba ,ya bude murfin motar nasa ya fito, kallo daya zaka masa kasan cewa baya cikin hayyacinsa, maida murfin motar nasa yayi ya rufe,Cikin wani irin taku dake nuna zallah kwarjininsa ya nufi hanyar da zai Sada sa da babban parlour gidansa ahankali ya shige cikin tsakiyar parlour din sa,a Saman two-seater ya zauna hanuwansa biyu yasa ya Kama kansa dake wani irin ciwo, hakanan yake jin kunci da damuwa acikin ransa, lokcin ɗaya. yatambaye kansa, wai ma shin meyasa Ma'aikacin hotel din ya yaudaresa ta hanyar basa wine me alcohol acikin??? Shima bai saniba a Ahankali ya dago idanuwansa da suka yi jajur ya saukesu akan hadadden Zane photon FAREEDAH wada ya manna ajikin bangon parloursu ,tashi tsaye yayi tare da karasawa wajen da zanen photo Nata yake like Ahankali ya daura hanuwansa akan picture tare da sakin smillig batare da ya yashirye ba"sugar baby I love you ya furta ba adadi,Zanci gaba da sonki har bada,You are My Everything,My life,my soul mate,My...my....my....my....You are mine Dear I cant do without you My lovely wife.... TABBAS Ni NABEEL ina masifar tausaya wa kaina acikin halin damuwa da tashin hankalin da nike ciki Allah ka bani ikon cinye wannan jarabawarka lafiya, lallai hakika Allah ka aiko min da babban jarabawa rayuwa Allah Kasa in cinye wannan jarabawa rayuwa lafiya Allah ya kawo min mafita cikin lamuran ka,,, ________*FAREEDAHH*______ _____*Bayan sati biyu*_______ BANGAREN GIDAN SU FAREEDAH kuwa Gida ne mai d'auke da d'akuna uku sai kitchen dake daga bangaren dama sai kewaye dake daga can karshen gidan sai tsakar gida mai dan yalwa, gidan dai kallo daya zakamashi kasan na masu ɗan rufin asiri ne azahar suna zaune atsakar gida cikin yar qaramar rumfarsu Zaune mahaifin FAREEDAH da mahaifiyar ta suke a samar tabarma Kallon mahaifiyar FAREEDAH mahaifin FAREEDAH yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace " Wai Rabi "Na'am Malam Maman FAREEDAH ta amsa tana mai kallon mijin nata"cikin sanyin Muryar mahaifin FAREEDAH Yace" wai wace irin tafiya ne wannan NABEEL ɗin yayi wanda bazai bar FAREEDAH agidan ba sai ya turo ta nan Gidan ? "cikin sanyin Muryar da mamakin abun mahaifiyar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"nima haka nagani kuma ni kasan abunda ke bani mamaki ,FAREEDAH tunda tazo Gidan nan bata wani kazar-kazar shine nace ko dai akwai wani abun ne? "hakane inji cewar Malam sannan ya cigaba da cewar" to amma kuma ai in baki manta ba yaran nan sun shaku da junarsu kuma suna zaman lafiya da junarsu "amma duk da Haka dai yakamata dai a sake tambayan ta ,inji cewar Mama"yanzu Ina take? "Tana cikin kitchen "kira min ita "cikin daga murya Rabi ta shiga kwalawa yarta FAREEDAH kira "FAREEDAH! FAREEDAHh!!"Na'am FAREEDAH ta amsa kiran da Mamanta tai mata "cikin kulawa Mama ta furta"kizo ana kiranki " Cikin sauri FAREEDAH ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke zaune ta nufa cikin sauri ta ƙaraso gurin su a inda suke zaune tare da rusunawa kallon su tayi kafin cikin sanyin Muryar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"gani Baba "Cikin kulawa Malam ya buɗe baƙin sa yace"FAREEDAHh wai me ke faruwa ne bana son ki boye min komai ki gaya abunda yake faruwa? , Malam ya ƙarasa tambayarta yana mai dubanta "Baba abunda na fad'a maka dazun shine babu abunda ya yafaru,tana cikin magana kenan sai kawai kukan tsananin tashin hankali da damuwa ya subce mata ,..... cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta cigaba da cewar "Baba babu abunda ya faru Tana gama magana ta Mike cikin kuka ta nufi hanyar d'akin ta Tare Da shigewa cikin d'akin ta"kallon Malam Mama tayi tare da faɗin "ka gani ko Malam! in harda akwai wani bakon Abu gameda FAREEDAH ni Ina ganewa " sauke ajiyar zuciya Malam yayi Tare Da faɗin"hakane To kyale ta bari zanzo in kira ta mu keɓance dani da ita insha Allah zata gayamin koma menene ke faruwa"Allah yasa "AMIN YAH Rabbill IZZATI Wai Ina kanin nata ?"Abubakar? "eh "Ina ji yana dakinsa "to maza kirawomin shi yazo ya tayanin rubuta wannan rubutu a jikin allo ",OKAY To inji cewar Mama tana mai mike wa tsaye kana ta nufi hanyar zaure gidan *_GIDAN HAJIA NAFISAT_* A kwance Ahmed yake a cikin bed room d'insa ,da misalin ƙarfe goma shaɗaya na dare Sai famar wani uban juyi yake domin kuwa yana mugun tabawa kanshi damuwa so yaƙe kawai ya Kuma jinshi a cikin jikinta yana hango kirarjikin ta wani irin tashi da harbawa yaji sandar Shi nayi yayi wani irin nishi tare da dafe ta gam Yana Kara tuna kirjinta ɗin nan masu cika da ɗan tauri alamar sai sunji training zasuyi laushi, ya runtse ido yana danna kanshi a pillow, tare da kwance belt din gajeren wandon da bai cire ba yayi freeing d'in jikinshi domin duk .da sanyi AC dake cikin dakin Shi zafi yake ji,,zuwa can Janyo wayarshi yayi tare da nema contact d'inta yayi dialing, lokacin itama Tana kwance tana juyi ji take kamar taje part d'insa, sabida shi is feeling his hands all over her body. Idan ta tuna yanda yake romancing d'inta Sai tsigar jikinta ta mike har wani irin ruwa taji sunabin kasanta jin karar wayarta yasa tayi saurin picking Tare da manna wayan a kunne ta domin zuciya ta tabbata shine ya kirata, tasan yanda takasa bacci Shima Haka take a wurin shi "Muguwar ajiyar zuciya ya sauke jin murya ta tace hello "baby 'yafada can kasan makoshinshi.Sannn ya cigaba da cewar"me ya hanaki bacci? "Kai nE, ta fad'a Kai tsaye "to me nayi da zan hanaki bacci baby?"turo Baki tayi cike da shagwaba ta Fara yimai magana, "am feeling ur hand all over me, " me too baby duk da dazun muka rabu but am hungry again.i want you very badly, "come ta fad'a Kai tsaye nima ba zan iya sleep ba i need you sweet Ahmed and I want to sleep in your chest my sweet baby "ahh ya Saki y'ar Kara domin ji yayi ya kwadaita yana mai jin ina ma boob's d'inta a nashi kirjin "baby idan fa nazo boob's d'in nan zansha sosai har sai sunyi laushi sannan kuma zan buga kwallo har sau biyar "alright to "mik'ewa yayi ya fito daga cikin bed room d'insa, direct part d'in hajiya nafisat ya nufa, yana shigowa ya nufi parlourn ,dan ko da ya shigo cikin tsakiyar parlour yayi Sa'a Mommah bata nan ta tafi kwana direct dakin NABEELAH ya nufa, NABEELAH ko tana ganin shi tana ganin shigowarsa ta sauke ajiyar zuciya, yana Gama k'arasowa direct kan bed d'inta ya hau ,sannan ya haye samata bakinsa ya dora kan nata yana tsotsa sosai ita kuma Tana shafar kansa , sun jima suna romancing din junarsu kafin suka gajiyar da junarsu, kowanne su ya samu gamsuwa sannan suka zube suna mayarda numfashi kwanta tayi ajikinsa kafin kasani tunni bacci ya sace ta *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S ! *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 13-14🌺* *FAREEDAH NABEEL IT'S FREE BOOK* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *PAGE NAKI NE ƘAWATA UMMU ADIYYAH THANKS FOR KULAWAR KI AGARE NI ALLAH YA BAR KAUNA ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI* *🌺 CHAPTER 13-14🌺* ________Bayan KWANA BIYU Zaune FAREEDAH take asaman ƴar karamar katifa acikin d'akin ta ,ta zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani take ,duk damuwar duniya ta ishe ta motsi kadan tah share kwallar hawaye dake zuba a idanuwanta, zuwa can sai ga Asma kawarta tashigo.. Asma'u ce ta shigo tare da furta" Assalamu alaikum "AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta daga kai takalleta tare da amsa mata da faɗin haƙa sannan cikin sanyin muryarta cigaba da cewar "Sannu da zuwa ƙawata "Yawwa bestynah inji cewar Asma tana mai k'arasowa inda FAREEDAH take zaune sannan ita ma ta samu guri ta zauna ahankali akusa da FAREEDAH "Asma daga wajen aiki kike Haƙa ne?FAREEDAH tayi maganar idanunta akan Asma'u "Eh wallhy Inji cewar Asma'u ,kallon FAREEDAH Asma'u tayi sannan ta cigaba da cewar"kinga lokacin da kika kiran ni muna wajen aiki ne ankawo muna wata-mata menakuda ne in gaya miki to sai ma daga baya naga har da text d'inki ma shiyasa nace to bara na k'araso gaba-daya "Gaskiya ne inji cewar FAREEDAH "cikin mamaki Asma'u ta dubi FAREEDAH Tare da faɗin"amma ni FAREEDAH abun nan ya bani mamaki ace NABEEL da kansa zai rubuta miki takaddan saki har saki uku kai abun da mamaki ,,cikin sanyin Muryar FAREEDAH tace"Asma'u gudu da me ruwa baya maganin d'auda matuƙar inba ruwan ka ɗiba kayi wanka da shi ba.Asma'u Nabeel Mijina bai da mafita wajen mahaifiyarsa inba sakin nan yayi ba sakin shine mafita agare shi ,ni kinga ma tunda ya bani takaddan ma na ajiye ta, ban ma bude naga meye ma aciki ba FAREEDAH ta ƙarasa maganar ta tare da dauko takaddan akarkashin filonta ,,,,,,, Cikin sauri Asma'u ta furta "kina nufi baki nunawa su mama ba? "HMMM inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar" inma na gaya masu gaskiya kenan ba "Ai ke kuwa ba'a Haƙa domin iyaye sun wuce wasa ,kamata yayi ai sai ki gaya masu,, Cikin sauri FAREEDAH tace"tunda gaki sai ki taya ni gaya masu , cikin kulawa Asma'u tace"indan wannan ne ki kwantar da hankalin ki ni nayi miki alkawarin zanje in shaida musu duk abunda.ake ciki, amma yanzu ina takadda take!? FAREEDAH tace" gashi ni tunda ya bani ita kullum sai dai na tasata agabana na zura mata na mujiya kwata kwata nakasa buɗewa dan da zarar na daukota zan buɗe in karanta sai in kasa,ɗaukar takaddan FAREEDAH tayi ƙana ta mikawa Asma'u ,'Karban paper Asma'u tayi ahannu FAREEDAH kana cikin fad'iwar gaba ta fara karantawa kamar haka 👇🏻👇🏻 FAREEDAH Alkawari k'ayane na d'au gammo na ɗauka, FAREEDAH NABEEL d'inki ya riga ya zabarwa zuciyarsa abokiyar rayuwa har abadah FAREEDAH kece ta farko.kece ta karshe.ina lele marhabun dake daga nan har izuwa jumma'ar da batada asabar .. FAREEDAH kisani NABEEL ɗinki yana yin maki so kamar yadda makaho yake son ido .dan haƙa karki damu da ni nasan babu mai iyah raba hanta da jini sai Wanda ya halilllce su.kuma kema kin san cewa kifi ba zai rayu ba Sai da ruwa, saboda haƙa Ni NABEEL SULEIMAN Ina nan amatsayin mijin ki daga nan har illa masha Allah ,sannan kuma ina son kin kwantar da hankalinki ki dai na saka damuwa acikin ranki.."hhhhh dariya farin ciki da daɗi ne ..ya subce wa FAREEDAH bata masan lokacin da ta furta" wayyo daɗi kashe ni ,dole ne na debo shoki ,mikewa tsaye FAREEDAH tayi sannan cikin murna da farin ciki ta fara daka rawa tare da debo shoki gami da watswa ƙawarta Asma'u💃🏻 rungume Asma'u FAREEDAH tayi Kafin cikin farin ciki tace "ƙawata Nagode Nagode Nagode matuƙa ina matuƙar godiya Allah ya bar mu tare Allah ya bar kauna ina sonki ƙawata wayyo daɗi yau jina nike kamar ina a aljanna'',"ita ma Asma'u ɗin ta fashe da dariya haha haha haha Gami da rumgumo aminiyar ta sannan Cikin dariya farin ciki Asma'u ta ce " to FAREEDAH Gaskiya ne hausawa nacewa lokaci da tsintsu ke gudu kuma ita ko agwagwa nemar sa take, takarasa Magana tana mai zare jikinta daga na FAREEDAH "hmm inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar'" to ai sai taje can tai ta nemarsa can, dan nida mijina NABEEL nan gani nan bari , insha Allahu Ni da miji na mutu ka raba ,Sbd haƙa ba wata shegiyar surukar da ta isa ta raba sai Allah ,wayyo daɗi kashe ni,oh Ikon Allah kenan, Ashe dai miji na bai sake Ni ba !kai amma Hajiya NAFISAT Allah ya isa tsakani na dake , insha Allahu wannan kunci da tashin hankali da damuwa da kikasa na shiga na tsawon lokaci ta sanadiyyar ki insha Allahu sai Allah ya saka min shedaniya maiya ƙawai "cikin sanyin Murya Asma'u tace"FAREEDAH kenan ai insha Allahu ke kaɗai ce ta NABEEL Bugu da kari kuma dake da mijinki nan gani nan bari ba..sannan kuma no More.kishiya in your house, Insha Allahu gidan mijinki naki neke kaɗai babu wacce ta isa ta shigo maki gida wai amatsayin kishiya Dan nasan kinbi kishiya da gudi ba wando Hahaha FAREEDA ta kyalkyale da Dariya kafin tace "Ban son zolaya fa aminiya "duk suka fashe da dariya haha haha haha, cikin' dariya FAREEDAH ta juya ta nufi hanyar fita daga cikin dakin tana mai faɗin ƙawata bari in ƙawo mana ruwa da abinci *WASHE GARI* Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe zaune Baban FAREEDAH yake acikin dakinsa tare da NABEEL da Sadeeq wato abokin NABEEL Bayan sun gama gaggaisawa Kallon su mahaifin yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "to Alhamdu'lillahy ah .NABEEL nayi farin cikin zuwarku da kai da abokinka. kuma duk abunda ke faruwa naji kuma nasan komai dun Haƙa ni ba zan ce ka rabu da matarka FAREEDAH ba tunda matarka tana sonka kai ma kana sonta yawwa, "duban mahaifin FAREEDAH Sadeeq yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "ai damar fatarmu kenan.sai dai muna rokon addu'a adaga gare ka Malam, kamar yadda dai ka saba "Haƙane to Alhamdulillah inji cewar Malam, sannan ya cigaba da cewar" addu'a dai mu nan muna kai kuma insha Allah zamu cigaba dayi tunda dai kamar yanda na gaya ma ku ne a baya matarsa tana sonsa shima yana son ta, matsala dai na mahaifiyarsa ce kuma mu muna gudun abunda zai je ya dawo tsakanin shi da mahaifiyarsa kaji matsalan kenan dama kawai to acigaba da hakuri insha Allahu wannan abun matsala ta zo ƙarshe "cikin farin ciki Sadeeq yace" to ba komai Malam mungode kwarai da gaske Allah yayi mana jagora "Sai yanzu NABEEL yayi magana cikin farin ciki NABEEL yace"mun gode mungode Baba mun gode matuƙa Baba Allah ya ƘARA girma Allah ya ƙara sutura"AMIN YAH RABBILL IZZATI tabbas NABEEL ina masifar tausaya maka acikin halin damuwa da tashin hankali kake ciki NABEEL Allah ya baka ikon cinye wannan jarabawa lafiya, lallai hakika Allah ya aiko maka da babban jarabawa rayuwa, insha Allah zan tayaka da adduat Allah yasa Ka cinye wannan jarabawa rayuwa lafiya Allah ya kawo maka mafita cikin lamuran ka Insha Allah zan cigaba da yi maku addu'a sannan kuma ina son ka kwantar da hankalin ka ka daina saka damuwa acikin ranka , insha Allahu wataran sai labari, karka damu NABEEL Kuma munan zamu cigaba da maku adduat insha Allahu *HAJIYA NAFISAT* Da misalin ƙarfe biyu na Rana,Mommy ne na hango tana tsaye a falonta kafin daga bisani Kuma cikin tsananin ɓacin rai ta shiga zagaye falonta saboda tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa acikin tsakiyar falonta tana mai famar jan tsaki ita ɗaya , zuwa can sai ga NABEEL ya shigo ,NABEEL ne ya shigo tare da furta Assalamu alaikum Ganin shigowar NABEEL ne haƙan yasa Mommy ta ja wani dogon numfashi ta sauke cikin tsantsar ɓacin rai ta ce " "Sai yanzu ka damar zuwa? Cikin daka masa tsawa Mom ta cigaba da cewar"tambayarka nike nace sai yanzu ka daman zuwa ?" Duban ta NABEEL yayi Kafin Daga bisani cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace" Mommah AHMED yayi min waya yace kina nema na! "kwarai da gaske Ina neman Ka ,Ina son Ka gaya min abunda yaƙe tsakanin ka da yarinya nan kuma ka faɗa min me ya kai Ka gidan su dazun da safe? "Sake baƙin NABEEL yayi yana kallon Mom cikin tarin mamaki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "Mommah waye yace maki naje gidan su FAREEDAH?"hmmm NABEEL kenan inji cewar Mommah kafin cikin ɓacin rai ta cigaba da cewar" ,bansan Ka da karya ba .meye ya kai ka gidansu FAREEDAH ,bancin kasan cewa akwai saki uku tsakaninka da ita...Ko kana nufin ba zan sa ido akan alamuraka bane.. "Cikin sanyi murya NABEEL yace "Mommah Ina son kiyi hakuri da abunda zan gaya miki. mun sani cewa Allah shi ne ya halilta aure .kuma ya halilta saki, amma baya so ayi sakin ballan'tana ma har ayi shi saki uku Lokaci guda . Mommah kiyi min afuwa ban yiwa FAREEDAH saki uku ba?"what Mommah ta furta cikin ihu ,Kafin cikin daka masa tsawa momma tace "NABEEL kana nufi kai Ka bijirewa umarni nah ?to tsaya kaji .ko ka saki FAREEDAH saki uku ko baka saketa ba Aure tsakanin ka da ita babu shi ka nemin tudun da fawa,Azmerh mahaifinta ya turo ta Jiya sakamako rashin lafiya mahaifiyarta saboda haƙa in nason ka kwana da sanin cewa Ni Hajiya NAFISAT Azmerh YarUwar ka zan aura maka wacce raina ke so Kuma wanda naga ta dace da Kai me kashin arziki. cikin sauri NABEEL ya katse Mommah ta hanyar faɗin" "Mommah me yasa kike son gani na tare da wata matah ba FAREEDAH ba ?"NABEEL kenan baka da amsa wannan tambayan saboda Haƙa kaje gida ,anjima NABEELAH zata zo tai maka sauran aikacen-aikacan daya dace acikin gidan ka , cikin ɓacin rai NABEEL yace"Mommah ta bar shi ƙawai Akwai yaron da yake min aiki.na ciki da waje kuma abinci na idan naje office nasha coffee . "Hmm inji cewar Mommah kafin cikin ɓacin rai ta cigaba da cewar"NABEEL wato asirin da Matan nan da Malamin tsubu nan Sukai maka ya Kama K ka duk kabi ka tsane yan uwanka, wannan ya bani tabbachin cewa dole in Kara tsawon fuka-fukai na dan su bani ikon tashi sama,... kaje sai na turo maka NABEELAH tana nan zuwa yanzu kuwa ba sai anjima ba, NABEEL yace "Mommah office fah na nufa yanzu "To ni Inna ruwa na inji cewar Mommah cikin ɓaci rai "Mtswww Cikin fusata NABEEL ya ja ma Mom wani dogon tsoki sannan cikin tsananin ɓacin rai da fushi NABEEL ya juya kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falo batare da yasake tanka mataba ballantana ma ta sa rai zai sallame ta Wanda haƙan ya jawo Mommah ta sake baƙi hanci tana kallon ikon Allah kenan wai ita yau ɗan cikinta yaƙe jama tsaki akan wata banza Yar matsiyata hmmm NABEEL ba laifin ka bane asiri sukai maka, dole in tashi tsaye akan ɗana *GIDAN NABEEL* Da misalin ƙarfe huɗu na yamma,AHMED ne ya shigo cikin falon NABEEL tare da furta,,,.. Assalamu alaikum! "AMIN Wlkslm NABEELAHce ta fito daga cikin kitchen tana mai kallon sa tare da amsa masa da faɗin haƙa """Cikin sauri AHMED ya ƙara so inda NABEELAH take tsaye bai tsaya wata-wata ya rumgume ta yana mai sauke ajiyar zuciya cikin kulawa da nutsuwa hadi da ƙasa da murya Ahmed ya buɗe baƙin sa yace "BABYLOV wai tun da kika zo gidan nan baki fara aikin komai bane?"cikin smiling NABEELAH tace "kamarya ,kaga daga cikin kitchen nike fa nagama kammala abinci wanka kawai zanyi yanzu ta ƙarasa maganar tana mai zare jikinta daga nasa, " Cikin tsananin sha'awar ta AHMED ya bita da wani mayataccen kallo kananan kayan jikinta sunyi mata masifar kyau,lebansa ya dan ciza ya fesar da wani numfashi Kallon sa NABEELAH tayi kafin ta buɗe baƙin ta tace" "Ya kake kallona Haƙa, ko kaga wani sabon Abu atare ni ne??Cewar NABEELAH tana mai dubansa , yayinda shi kuma AHMED cikin murmushi haɗi da yarage murya cikin sigar raɗa Ahmed yace"Ina tabbacin cewa yaya NABEEL bazai dawo da wuri ba kuma ke kanki kinsan girki inba na aunty FAREEDAH ba baya cin abinci kowa ya ƙarasa maganar sa yana mai shafo mata gefen fuskanta "Meke tafe dakai ? inji cewar NABEELAH "Ina son muyi zaman miji da mata daga nan zuwa karfe shida inya so kinga duk abunda zamuyi mugama ,sai muyi wanka muci abinci da ke kika girka..m,..,cikin sauri NABEELAH ta katse sa ta hanyar faɗin "Haba yaya AHMED Kafa tuna incan gidan mu ne nan fa ba gidan mu bane "Ina da tabbacin cewa asirin ba zai taba tonuwa ba ..inji cewar Ahmed cikin sauri..."am....."in bai bari ta k'arasa faɗin abunda take son faɗa ba ya haɗe baƙin su guri guda bakinsa ya dora saman Nata cikin wani yanayin mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yayi Fara kissing dinta ,d'aukanta yayi cak Sai kan lumsheshiyar kujeran parlourn ya kwantar da ita ,Ahankali ya Fara balle maballin rigarsa, ya zame duk wani kayan jikinsa, yan junarsu, sun jima suna shan soyayya su ta hanya romancing din junarsu, da kwakulle kwakulle da tsotsa, junarsu kafin suka gajiyar da junarsu, domikuwa Sai da suka ga kowanne su ya samu gamsuwa sannar suka zube a kasan lallausar center carpet din falon suna mayarda numfashi, kwanta tayi a Saman kirjinsa zuwa can Kuma mik'ewa yayi ya tashi tasye ya ɗauke ta cak suka shige cikin bathroom din da yake parlourn *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100. 3GB = N1650 7.7GB = N2700. 4GB = N2100 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card For more information call or whatsapp me 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 🪀08066268951 *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S ! *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 15-16🌺* *FAREEDAH NABEEL IT'S FREE BOOK, IDAN NA RAINA COMMENT NAKU NA DAKATAR DA RUBUTU NA NAJE HUTU ABIN NA DAN BA DOLE* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *🌺 CHAPTER 15-16🌺* ____BAYAN WATA ƊAYA____ Ɓangaren gidan Malam wato mahaifin FAREEDAH ,da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe zaune Baban FAREEDAH yake acikin dakinsa tare da mahaifiyar FAREEDAH cikin ɓacin rai da gajiya da lamarin su FAREEDAH mahaifiyar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"yaushe za'a bari yarinya kullum tana cikin kuka. in za'a duba abuda, domin ni nasan halin da ƴata FAREEDAH take ciki ta ƙarasa maganar ta idanunta akan mijin "Shima Malam ɗin Cikin ɓacin rai da daga murya Malam yace "Rabi! mahaifin FAREEDAH ya kira sunar matar sa. Yana mai kallon ta "na'am ta amsa tana mai kallon mijin nata"cikin fusata da ɓacin rai Malam ya furta"wannan wace irin magana banza ne haka wato nalura kufa mata tunanin ku irin ɗaya ne meyasa baza mubar ma ALLAH hukuncinsa ba ko kema kin zama Hajiya NAFISAT ne, ?? " ba haƙa bane Malam ciwon ƴa mace na ƴamace ne haƙa ƙawai abar yarinyarnan kullum tana ta faman kuka cewar Mama cikin sanyin Murya ,,,,,, cikin fusata Malam ya katseta ta hanyar faɗin"to.. ni kike gayawa cewa ciwon ƴa mace na ƴamace ne, to indai Haƙane ai ciwon ɗa namiji na ɗa namiji ne shi yaron kusan irin halin da yaƙe ciki nace kinsan halin da yaƙe ciki ?uhmm baki san halin da yake ciki ba kuma da kike cewa ciwon ƴa mace na ƴa mace ne to wanne magani zaki bata ta warke gayamin magani da zaki bata ta warke ? "Malam nifa na haife yarinyar nan inji cewar Mama cikin masifa! Cikin tsananin ɓacin rai Malam yace"ke kika haife ta? ni kuma a hanya muka haɗu da ita sai ki kai mu mararaba ki rabamu,cikin daka mata tsawa Malam ya cigaba da cewar "nace ki kai mu mararaba ki raba mu tun da dai ahanya muka haɗu da ita . zaki gwada min ke kika haife ta kuma Inaso in tunasar dake kuma in sanar dake cewa daga yau ki cire hannun ki daga cikin wannan magana babu ruwanki, banason in kara jin kinsa baƙin ki akan wannan magana , cikin fusata Mama ta furta "Malam to ana zaman aure dole ne?ai ba'a zaman aure dole, zaman aure ba dole bane " cikin tsananin ɓacin rai Malam ya daga hannunsa bai tsaya wata-wata ba ya sauke mata mari tare da faɗin"auren su kuwa dole ne kuma dole ayi hakuri har izuwa lokacin da Allah zai ƙawo mana mafita cikin wannan lamarin kuma wallhy Allah kika sake tsoma baƙin ki acikin wannan maganar abakin aure ki '''''amatukar firgice Mama ta zaro idanuwanta tare da dafe da gefen fuskarta inda taji saukar Mari cikin tsananin mamakin marin da Malam ya wanke ta dashi Mama ta buɗe baƙin ta tace" Malam Ni ka mara ?"an mare kin ɗin ko zaki rama ne inji cewar Malam cikin fushi , *HAJIA NAFISAT* Ɓangaren gidan Hajiya Nafisat kuwa Da misalin ƙarfe biyar na yamma zaune Hajiya NAFISAT take acikin falonta tare da Sadeeq wato abokin NABEEL Bayan sun gama gaggaisawa Kallon SADEEQ Mommy tayi Kafin cikin kulawa Hajiya NAFISAT ta buɗe baƙin ta tace"Ina ta nemar waya abokinka wayarsa akashe meya faru da wayan sa ? takarasa Magana tana mai duban SadeeQ ,,,,,,kallon Mommy SadeeQ yayi Kafin cikin kulawa SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace"ai ko Hajiya a yanzu nan ma shi ya aiko ni " Shi ya aiko kah ?lafiya dai ko meya faru ?inji cewar Mommah cikin sauri idanunta akan sa "Wato maganar auren ce ta taso Mommy NABEEL ya samu wata yarinya awajen aikin nasu kuma sun fahimci junarsu.sun dai-daita tsakanin su ma yanzu haka SADEEQ ya ƙarasa maganar sa idanunsa akan ta "Wow kai alhamdu'lillahy Allah na gode maka kai Masha Allah Allah ya nuna mana Mommy ta washe baƙi farin ciki da murna ,cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace"NABEEL kenan wato na fahimci NABEEL Azmerh ce baiso .ba wai Karin auren ba ba komai ,,,cikin sauri SadeeQ yace"ai Mommy wannan lamarin fa idan Allah ya tabbatar dashi agaskiya andace ,domin yarinya nan gaba da bayan ta gidan su gidan arziki ne SADEEQ ya ƙarasa maganar sa cikin kwarin gwiwa "To amma kasan wani Abu ne SADEEQ? "a'a inji cewar SadeeQ"cikin kulawa Mommy tace" ,bazai yiwu ayi wannan Abu ba tare da na ga yarinyan tazo munyi magana da ni da ita ba. kasan yana da kyau in ganta mu tattauna tsakani na da ita " "Wannan gaskiya ne Mommy, ayanzu ma muna tare da ita tana waje a cikin motah "cikin sauri Mommah ta furta"tare kuke da ita?kai masha Allah Alhamdu'lillahy dan Allah kaje kace ta shigo ba wani Abu bane ai "to shikenan inji cewar SadeeQ Hajiya angama yana mai mikewa tsaya kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da fita Compound din gidan zuwa can kuma sai gasu sun shigo falon tare da NEESAH wato ma'akaciyar NABEEL SadeeQ ne ya sake shigowa dashi da yarinya suna mai furta"SLM,WATO ASSALAMU ALAIKUM alaikum!" AMIN WLKSLM Mommah ce ta daga kai ta kalle su tare da amsa masu da faɗin haka sannan cikin tsananin farin ciki Mommah ta cigaba da fad'in " maraba lale d'iyata, sannu da zuwa ,barka da zuwa lale maraba" cikin nutsuwa suka ƙaraso inda Mommy take zaune ,cikin sauri yarinyar ta zube saman lallausar center carpet Tana kwasar gaisuwa "Barka da wara haƙa da fatan kina lafiya ya gida ya aiki ya jama'a kuma Cikin sauri Mommah ta buɗe bakinta tace"no no tashi ki hau kujera ki zauna akusa da Mommynki ba wani abu sannan cikin tsananin farin ciki da kulawa Mommy ta ɗora da cewar "alhamdu'lillahy diyata kina lafiya? "lafiya kalau inji cewar NEESAH tana mai sunkuyar da kai "Ya mutane gidan inji cewar Mommah idanunta akan ta "lafiya kalau Hajiya Nafisat_"""""""''___gyara zama Mommah tayi tana mai kallon yarinya kafin cikin washe baƙi Mommy tace" kin san abunda nake so kuma nake bukata agare ki "aa inji cewar NEESAH "inason ki rike min NABEEL da zuciya ɗaya amana tsakanin ki da ALLAH ba cuta ba cutarwa "insha Allah Hajiya Mommy zan rike amana, kuma insha Allahu zamuji daɗi tare da biyan bukata"to Allah yasa da gaske ne ubangiji ya biya mana bukatun na ALKHAIRI mikewa tsaye Mommah tayi tana mai faɗin ina zuwa kubani minti biyar i'na zuwa. Kai tsaye ta nufi hanyar upstairs tare da haurawa saman upstairs zuwa can kuma sai gashi ta sauko daga saman upstairs rike da bak'ar Leda a hannunta ,,,ta gama ƙarasowa gun su ta mikawa yarinyar tare da faɗin" gashi ,,,amsa ledar yarinyar tayi tare da furta"nagode " Mommy Bari na maida ita gida inji cewar SadeeQ yana mai mikewa tsaye "to shikenan SadeeQ Allah ya bar zumunci thanks may God bless you and your family Allah ya ƙare ku da kariyar sa "Amin mommah ,mik'ewa tsaye yarinyar tayi tana mai faɗin" to Hajiya NAFISAT ni zan tafi sai watarana "ki gaida gida ko cewar Mommy "SadeeQ yace "Sai anjima Mommy bari in je in dawo "ALRIGHT to adawo lafiya Allah ya tsare hanya Da misalin ƙarfe goma na dare zaune Mommy take acikin falonta tare da NABEEL yayinda NABEEL yayi natsu cikin duniyar tunani, kallon NABEEL Mommy tayi kafin cikin kulawa Mommah ta buɗe baƙin ta tace" "Hmmm Wai kai NABEEL har yanzu asirin yarinyar nan FAREEDAH bai sake ka ba?? " Murmushin takaici NABEEL yayi kafin cikin kokarin danne b'acin ran dake taso masa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "Mommy ki kwantar da hankalin ki abunda kike nema ya kusan samuwa ƙarasa maganar yana mai kirkiro murmushin dole "shikenan amma ni dai ba'a son rai na ba inji cewar Mommah sannan cikin tsananin farin ciki Mommah ta cigaba da cewar"to wai yaushe ne zamuje gidan su yarinyar nan NEESAH ne dani da Hajiya Safiya muje mu gaida iyayen ta, dan so nake acikin satin nan mu kai masu kuɗin gaisuwar yarinyar nan da na baikon ta da sauran su, dan banasan atura kowa ni ka dai zanyi maka komai da komai Mommy ta ƙarasa tambayarsa cike da murna gami da farin ciki "hhmmm inji cewar NABEEL sannan cikin fushi da tsananin ɓacin rai da jin haushin MOMMAH NABEEL ya buɗe baƙin sa yace"no Mommy,,ba sai kun jeba saboda banason ki wahala ,saboda yarinyar nan iyayenta ba'a nan garin suke ba kuma ƙarshen watanan nake so naga angama komai ya ƙarasa maganar yana mai mikewa tsaya cikin fushi kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon batare da ya sallametaba yayi tafiyar sa "NABEEL ba laifin ka ba ne asirin da sukai maka ne har yanzu bai gama sakinka ba dole in tashi tsaye akanka MOM ta k'arasa Maganar ta cikin daga mury * [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 17-18🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI XAYYNEB 💤 XEXEN FASAHA* *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* ❗❗ *GARGADI* ❗❗ *BAN YARDA WANI KO WATA YAYI MIN AMFANI DA WANI BANGARE DAGA CIKIN LITTAFINA BA SANNAN KUMA BANYARDA WANI KO WATA SU SAUYA'MIN LABARI BA SAI DA IZZINI NA IDAN AKA SAMU AKASIN HAKA BANYAFE BA SO A KIYAYE* *🌺 CHAPTER 17-18🌺* Bayan kwana biyu da komawar FAREEDAH NABEEL d'akin mijin ta Da misalin ƙarfe goma sha daya na safe, Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da alhaji Malik da SADEEQ , kallon NABEEL Alhaji Malik yayi kafin cikin tsananin farin ciki Alhaji Malik ya bude baƙin sa yace"Alhamdu'lillahy NABEEL duk wata dama da kike bukatan ka sameta Alhamdu'lillahy yanzu ta samu sanadiyar zuwa wannan course ɗin da zakaje saboda haƙa karike shi da mahimmanci ,ba domin wani Abuba saboda mutane dama suna bukatar wannan dama su sameta basu sameta ba, tunda kaga Allah ya baka wannan alokacin to karike ta da mahimmanci, ,.... "Wato ni banason barin Matata badan komai ba saboda irin halin datake ciki, kuma abunda yasa ma Mommy ta yarda da wannan abun saboda na shirya mata cewa zan aure NEESAH shine yasa bata fushi kuma bayan ba haka ba, ni da kai na san ba haƙa bane ,na sheda mata haƙan ne ƙawai dan na samu kwanciyar hankalin , NABEEL ya ƙarasa maganar sa idanunsa akan su "Kallon su SADEEQ ɗin shima yayi kafin cikin kulawa SADEEQ yace "to nidai gaskiya abunda zan baka shawara cewa dai kasani cewa duk wata matsala datake faruwa in dai har tana cin karo da addu'a ko-da bata gusheba to za'a samu mafita kuma💗 magana auren ka da FAREEDAH insha Allahu mutuwa ce kawai zata rabaku " to Allah yasa inji cewar Alhaji Malik"AMIN YAH RABBILL IZZATI su NABEEL suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa, *GIDAN HAJIA NAFISAT* Da misalin ƙarfe biyu na Rana Zaune AHMED yaƙe a cikin parlour tare da NABEELAH yayinda NABEELAH take zaune asaman cinyar AHMED,tana buga game da wayar AHMED ,shi kuwa AHMED ya wani rungumota kamar zata shige cikin jikansa,cikin nutsuwa AHMED ya ɗora baƙin sa asaman wuyan NABEELAH Ahankalin ya fito da halshensa kana cikin nutsuwa AHMED ya fara lashe mata wuya har izuwa bayan ta duk inda halshensa ya cikaro dashi sai ya tsotse wajen,cikin nutsuwa AHMED ya tura ɗayan hannunsa acikin rigar ta Ahankali ya kama kan nipple d'inta cikin kwarewa da fitina AHMED ya fara murza mata kan nipple d'inta lumshe ido AHMED yayi yana mai jin daɗin wasan da yaƙe da sassan jikin NABEELAH Suna cikin haƙa sai ga Alhaji Malik ya shigo cikin falon Alhaji Malik ne ya shigo cikin falon tare da furta" ASSALAMU ALAIKUM! "AMIN WLKSLM NABEELAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon idanuwanta ne suka sauka akan Alhaji Malik haƙa zalika shima AHMED ɗin a de-de lokacin ne ya dagon kansa don ganin wanda ya shigo cikin falon ai kuwa suna ganin shigowa Alhaji Malik cikin sauri NABEELAH ta sauka daga saman cinyar AHMED suna mai mikewa tsaye a tare, gaban su sai famar faduwa yake ,AHMED ko har da dukar da kansa ƙasa dan ji yayi kamar ƙasa ta tsage ya shige ciki saboda tsabagen jin kunya kwata-kwata ya ƙasa cewa komai NABEELAH ce tayi ƙarfin halin yi masa sannu da zuwa cikin tsananin borin kunya da faduwar Gaba NABEELAH tace" SANNU DA ZUWA! "Shi ko Alhaji Malik batare da ya amsa mata ba kai tsaye ya ƙaraso inda suke tsaye Kallon su Alhaji Malik yayi kafin cikin faɗa da ɓacin rai yace "iyye wannan wane irin wasan banza ne haƙa!, inji cewar Alhaji Malik sannan cikin mugun faɗa da daka masu wata uwar tsawa Alhaji Malik ya ɗora da cewar "nace wannan wane irin iskanci ne Haƙa.a a shi kenan kuma babu kowa acikin parlourn sai kuyi abun da ranku yakeso ko? wato AHMED kai ma yanzu ka lalace yanzu haƙa zaku tayiwa mutane iskanci aparlour koh .Kuke wasan nin banza wasan banza wasan wofi bazaku ma kanku faɗa a tsakani ba ,,,,,,Mommyce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke tsaye ta ƙaraso, cikin ɗaure fuska Mommah ta dubesu tana mai faɗin" "Wani irin wasa kuke yi?? Cikin sauri AHMED ya dago kansa kafin cikin borin kunya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "wallahi kinga Mommy ba wani Abu mukeba wayata ce kawai NABEELAH ta amsa shine ni kuma na mika hannuna nayi haƙa zan anshi wayan kenan shine bansaniba ashe yan yatsunnerh sun Ɗan taɓa kirjinta shikenan shi kuma de-de lokacin ya shigo ya gammu shine yake cewa wai ni na taba mata nono AHMED ya ƙarasa maganar sa cikin zubar da hawaye tausayi haƙa zalika yana mai kallon Mommynsu Sake baƙi Alhaji Malik yayi yana kallon ikon Allah Cikin tsananin ɓacin rai Alhaji Malik ya yi ma AHMED dakuwa tare da faɗin "AHMED kaji uwarka nace AHMED kaga naka cikin fusata da ɓacin rai Alhaji Malik ya cigaba da cewar"nace AHMED kaci uwarka zan yi ma karya ne ? Alhaji Malik ya tambaye shi idonsa akan AHMED,,,,Kallon Alhaji Malik Mommy tayi Kafin cikin masifa da tsananin ɓacin rai Mommy ta buɗe baƙin ta tace "Malik wannan wane irin zargi ne kakeyi ma yara nan AHMED wan NABEELAH ne , NABEELAH kuma dani da mahaifiyarta uwarmu ɗaya uban mu ɗaya, wannan wane irin zargi ne wannan. Shi ma Alhaji Malik ɗin cikin fusata da tsananin ɓacin rai yace"Wai Hajiya NAFISAT zan so in San matsayin na cikin wannan gidan? Ya ƙarasa tambayar ta Idanunsa akan ta, Cikin bala'i da masifa Mom tace"to dai ina son kasan wani abu cewa AHMED dai ya girma yakai lokacin da ban isa in dakeshi ba... cikin fusata Alhaji Malik ya katseta ta hanyar faɗin" ,"shine nace Inaso in san matsayina awannan gidan ? " kai kana da wani matsayine da ka wuce abokina mai gida miji na inji cewar Mommy sannan cikin faɗa da bala'i Mommy ta cigaba da cewar" ai baka da wani matsayin da ka wuce Abokin maigida "to shikenan kuma tunda ina abokin mai gida nazama butulu shikenan sai inbar duk ƴaƴan Alhaji Suleiman shikenan sai su lalace, maida kallon sa ga AHMED yayi Tare cigaba da faɗin" a a shikenan yadda kai kaga uwarka tazama ballagaza Allah bada kasuwa Allah koro, shine kai ma kana biye ma halinta ko" Cikin fusata Mommy ta daka masa tsawa ta mai nuna masa sa Ɗan yatsanta kafin cikin ɓacin rai da masifa da bala'i Mommy tace "kai Malik karka Kalleni kagaya min wannan banzan maganar,. karka kuskura ka gayamin wani wannan magana banza karka kuskura kace zaka gayamin bakar magana dan me zaka shigo cikin gidan na kuma acikin tsakiyar parlour. kana zargi min yara, akan wani dalili ,wai shin me yakawo ka ma tukuna kashigo min gida zakazo kana daman mu yara kawai mutum kai Abu bai shafe ka ba kawai kazo ka dinga sa baki aciki ,ka dinga neman zargin yara Mommy ta ƙarasa maganar ta cikin tsananin ɓacin rai har wani huci take"... Batare da Alhaji Malik ya tanka mataba Alhaji Malik ya kalli AHMED sannan ya bude baƙin sa yace "A a shikenan AHMED yanzu ni ban isa ingaya maka magana bako, kawai saboda uwarka ta zama ballagaza sai tai abunda ta gadama "Dago kansa AHMED yayi ya gallama Alhaji Malik Harare tare da jan masa dogon tsako ƙasa ƙasa"""""""" cikin daga murya Alhaji Malik yace "nafaɗa anfaɗa ballagaza ko buguna zaka yi nace na faɗa ballagaza, ashikenan sai kabiye mata,ka zama sakaka, nan gidan ubankane inbanda ma rashin zuciya ai kamata da ita da NABEELAH su fita su barmaku gidan, mutumiyar banza mutumiyar wofi,shikenan ka tsaya kana lalata yarinya mutane kuma ace.ba za'ayi magana ba,amma matuƙar muna tare, na faɗa uwarku ballagaza na sake fada ballagaza, wallhy Allah ba zan bari ka lalace ba,sai rannan gobe kiyama in tashi tsigi gani ga mahaifinku yace naci amanarsa ban nunawa ƴaƴansa tarbiya me kyau ba Alhaji Malik ya ƙarasa maganar sa cikin faɗa ,""" cikin fusata Mommy ta nuna ma Alhaji Malik hanyar kofa tare da faɗin"idan ka gama zaka iya tafiya kofa abude yaƙe, zaka fice ka barmin nan ko sai na dudura maka ashar ,Cikin masifa da bala'i MOM ta daka masa tsawa sannan MOM ta cigaba da cewar" nace go out! out!!!! munafiki annamimi shege tsohon banza ta ƙare maganar cikin wata irin murya me cikeda tsananin ɓacin rai dan ji take Kamar ta rufe shi da duka ko haƙan zai'sa ta huce haushinsa da take ji , cikin tsananin ɓacin rai da danasani zuwarsa gidan Alhaji Malik ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gaba-daya yabar MOM tsaye tana ta balbala bala'i saida tagaji dan kanta sannan tawuce a zuciye tashiga kitchen kana ta cigaba da yin aikin sai famar ZAGE-ZAGE DA TSITSINE MASA ALBARKA TAKE KAI JAMA'A ALLAH YA KYAUTA Da misalin ƙarfe takwas na dare, Zaune Mommy take a cikin parlourn tare da SadeeQ, kallo SadeeQ Mommy tayi Kafin cikin sanyi murya tace "SadeeQ ga tafiya Fa takama NABEEL,Kuma ni haryanzu banji kuna magana aurensa ba, ko so Kake abarshi da wannan juyar matartasa"? Kallon ta SadeeQ yayi tukkun Kafin cikin kwantar mata da hankali SadeeQ yace"babu komai Mommy ko da NABEEL baya gari aurennan ba za'a fasa shiba,tunda dai ai gani ni ina nan "to shikenan inji cewar MOMMy sannan ta cigaba da cewar",amma abunda nake so shine, so nake a daura auren ta kasance ta tabbata amatsayin matarsa,,kuma batun kayan hidiman biki ni na dauki nauyin .ni zan yi komai .na hidiman bikin, koda NABEEL bai nan kaga kai amatsayinka na abokinsa amininsa zan'bar maka komai ahannunka, abubuwa shiga da fice kai zakayi wannan ba zai gagaraba "to shikenan babu komai Hajiya "yanzu ma Ina tashi daga nan gidansu yarinya zanje in same ta sai mu zauna mu tattauna "ba komai haƙa nake so Allah ya Bada sa'a Mike wa tsaye SadeeQ yayi tare da faɗin"MOM Ni Bari in ƙarasa gida dama ina kan hanya ne nace bari in biyo mu gaisa sai da safe MOMMY'' to Allah ya tashe Mu lafiya ka gaida gida ka kula kuma bare da ya amsa mata ba kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin parlourn WASHE GARI Company su NABEEL Zaune NABEEL yaƙe a cikin office ɗinsa tare da SadeeQ yayin da duk su sunyi shiru kai ka rantse ba kowa acikin office ɗin zuwa can sai SadeeQ ya sauke ajiyar zuciya, kallon NABEEL SadeeQ yayi Kafin cikin kwantar masa da hankali SadeeQ yace "NABEEL ka kwantar da hankalin ka magana fitan Ka waje bazata fasa ba, kuma maganar aurenka babu ita ,kakyale MOMMY taje can taita haukanta idan ta ga dama zata sauko "Haka ne na fahimci duk nufinKa. Kuma Ina tausayin FAREEDAH bugu da kari Kuma Ina matuƙar sonta duk Mommah batason zamanah da FAREEDAH daduk wata alakan dake tsakani na da FAREEDAH,,, ita MOMMY tafi son mu rabu, yayinda ni kuma Ina masifar son Matata Haƙa zalika ita ma ta kauna na Wash nagaji mu haɗu a next page Happy Friday masoya na Allah ya sada mu da ALKHAIRI da ke cikin wannan rannan Allah ya gafarta mana kura kuran mu yasa mu cika da kyau da imani fatan ALKHAIRI fan's [7/4, 4:43 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 19-20🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI XAYYNEB 💤 XEXEN FASAHA* *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* ❗❗ *GARGADI* ❗❗ *BAN YARDA WANI KO WATA YAYI MIN AMFANI DA WANI BANGARE DAGA CIKIN LITTAFINA BA SANNAN KUMA BANYARDA WANI KO WATA SU SAUYA'MIN LABARI BA SAI DA IZZINI NA IDAN AKA SAMU AKASIN HAKA BANYAFE BA SO A KIYAYE* *🌺 CHAPTER 19-20🌺* GIDAN NABEEL Zaune FAREEDAH take a saman kujera a cikin falon su tayi tagumi da ka ganta kasan tana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayinda ta nutsu cikin duniyar tunani can sai ga wani kyakkyawan matashin saurayi mai matukar kama da FAREEDAH ya shigo cikin falon su FAREEDAH ,Abbacar kanin FAREEDAH ne yashigo cikin falonsu FAREEDAH tare da furta sallama..... Abbacar ne ya shigo cikin falonsu FAREEDAH tare da furta "ASSALAMU ALAIKUM!!! Kai tsaye cikin sauri ya ƙaraso inda FAREEDAH take zaune ta zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Abbacar ya kalli yayarsa FAREEDAH kafin cikin kulawa da tashin hankali ABBACAR ya bude baƙin sa ya shiga kiran sunanta"Aunty FAREEDAH! Aunty FAREEDAH !! Tunanin me kike yi haƙa?yana ganki acikin yanayin tashin hankali da damuwa? tunanin me kikeyi haƙa ????.ya karasa tambayarta cike tashin hankali da tausayawa Firgigit FAREEDAH tayi ta dawo cikin hayyacin ta tasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, yaushe Abbacar yazo bata sani ba? cikin salon basarwa tare da murmushi mai ciwo FAREEDAH tayi kafin cikin kulawar FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace" ABBACAR daga gida kake? ya su Mama da Baba? ta ƙarasa maganar ta tana mai kallon sa """""""'''cikin kulawa Abbacar ya bude baƙin sa yace"hmmm Aunty FAREEDAH babban abunda ke damunki shi kawai nakeso ki faɗa min, kinga ko da zanzo gidanki,sai da Mama tace in faɗa miki cewa ki daina tunani ,amma yanzu nakara zuwa na taddake a cikin tunani ABBACAR ya ƙare maganar cikin wata irin murya mai cike da tsananin tausayawa yar Uwar tasa "ABBACAR abune mai matuƙar wahala in cire tunani atattare ni alokaci ɗaya ,ga NABEEL zai yi doguwar tafiya, zai fita ƙasan waje dan ya ƙaro couse akan har kokinsa magana aure kuma babu shi, yayin Haƙa ne dan yasamu damar da zai dawo dani, FAREEDAH ta kare maganar ta cike da tarin damuwa ,,,,,,cikin farin ciki ABBACAR ya furta "Aunty FAREEDAH ba gashi anci nasara ba kin dawo dakin mijin ki ba,ko kina tunanin cewa zata fitar da ke?? Abbacar ya karasa maganar sa idanunsa akan ta. "hmmm injin cewar FAREEDAH sannan cikin sanyin murya FAREEDAH ta cigaba da cewar"NABEEL ba zai yi kwana goma da tafiya ba zan bar gidandan nan, Abbacar Ina son miji na bazan iya kwatanta maka irin kishin mijina da nike ba,, cikin sauri ABBACAR ya bude baƙin sa tare da faɗin "Aunty FAREEDAH akwai wata shawara da nake so in baki , amma bansaniba ko zaki amince da ita, Asma'u dai kawar ki ce kuma aminiyarkice, kuma likita ce , zan so ace tashigo cikin shawara nan da zan ba Yar, ..cikin sauri FAREEDAH ta furta"wata irin shawara ce? Tabbas nasan Asma'u zata iya biya min bukata ta ko wace iri ce "samu guri yayi ya zauna yana mai sauke ajiyar zuciya tare da furta barin in huta tukkun kafin in faɗa maki shawara da na yake" okay to barin in kawo maka ruwa da ɗan wani abun tabawa FAREEDAH ta ƙare maganar ta sannan cikin sauri ta faɗa kitchen *GIDAN HAJIA NAFISAT* Kwance AHMED suke saman Bed yayinda da Nabilah take kwance a gefensa sai famar sauke ajiyar zuciya take zuwa can kuma sai NABEELAH ta furta ban gaji ba tana mai hayewa saman AHMED cikin natsuwa NABEELAH Ta rankwafa a kansa ta sanya masa ... d'inta a bakinsa ya cafka da sauri tare da Kama dayar ....d'inta da Dayan hannunsa yana Jan kan. sun jima kafin suka gajiyar da junarsu ta hanya gamsar da junna su ,daukarta yayi cak suka shiga cikin bathroom sukayi wanka tare sannan suka fito,suka shirya, bayan sun gama shirin "sannan FAREEDAH ta tuna da cewa dare yayi ,duban AHMAD NABEELAH tayi kafin cikin sanyin Murya NABEELAH ta furta "yanzu karfe sha biyu! "kallon agogon da yake manne ajikin bangon dakin AHMED yayi tare da faɗin"ai duk ke kikaja mana injin cewar AHMED sannan cikin faɗa Ahmad ya cigaba da cewar" sai danace maki ki tafi amma kika ki kika ce wai ke baki gaji ba "hmm uhmm injin cewar NABEELAH sannan ta cigaba da cewar"badam wani Abu ba da bacci na kawai zan yi anan cikin bed room dinka,dan so nike na kwana a cikin jikin ka yayinda nake shashakar daddadar kamshin turaranka jikinka ,sai dai ina gudun kar Mommy tashigo dakina bata ganni ba NABEELAH ta ƙarasa maganar ta cikin shagwaba haɗi da turo baki"cikin daure fuska AHMED ya buɗe baƙin sa yace" a gaskiya ni tsoro nake ji kinga irin abunda yaso ya faru kenan jiya,ɗauko littafin da yake ajiye asaman gado AHMED yayi yana mai mika ma NABEELAH kafin cikin natsuwa AHMED ya buɗe baƙin sa yace"ki tashi ki tafi kanki tsaye idan Mommy ta tareki kice wannan littafin kike son kiyi nazarinshi cikin dare kuma dakyar muka same shii "amsar littafi NABEELAH tayi haka zalika tana mai faɗin,"AHMED kenan sarkin tsoro da wayau ,haha haha ta fashe da dariya sannan cikin dariya tana mai cigaba da fadin" bara in je good night sugar baby ,kai tsaye ta nufi hanyar fita daga cikin dakin,sauke ajiyar zuciya AHMED yayi yana mai faɗin Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira NABEELAH kuwa direct ta nufi hanya da zai Sada ta da part dinsu,ahankali ta murda handle din kofar parlour,tare da shiga cikin parlour ,tana gama k'arasa shigowa cikin parlourn, haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan Mommy wacce take zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su,tayi facing d'in TV tana kallon film, ita kuwa Mommy tana ganin shigowa NABEELAH tayi saurin furta "NABEELAH me kike har yanzu baki je kin kwanta ba? Mommy ta k'arasa tambayarta idanunta akanta "duban Mommy NABEELAH tayi Kafin cikin sauri NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"wallhy Allah Mommy mu tsaya duba wannan littafin ne saboda in son zan yi karatu anjima NABEELAH takarasa maganar ta haka zalika tana mai nuna ma Mommy littafin hannunta "sauke ajiyar zuciya Mommy tayi ta kafin cikin sanyin Murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace"kingani nima nan wani film nake kallo na kasa tashi maza kije ki kwanta maza maza kije ki kwanta good night sleep well "alright to sweet night and lovely dreams dear Mommy *WASHE GARI* Zaune AHMED yake acikin parlourn shi tare da NABEELAH daga ganin Alamun hiran soyayyar su suke cikin nishadi had'i da farinciki, zuwa can kuma sai NABEELAH ta ji kamar zuciya ta yana tashi, tana jin kamar zatayi amai amai, kakarin Amai ta Fara yi,ai kuwa da gudu ta tashige cikin bathroom,tana ta kwara amai,tana aman tana nishi sama sama haƙa zalika tana mai faɗin"wayyo Allah na haka dai tayi ta kwara amai kamar zata amayo ƴaƴan hanjin cikinta,tana kammala amai, ta had'a ruwan dimi ya cika bath sannan ta cire kayan jikinta ,ta shiga cikin ruwan bath 🛀d'in, sosai gasa jikinta da ruwan dimin, Tana gama wankan ,ta fito daga bayin daure da towel d'inta, AHMED kuwa yana ganin fitowar ta daga bayi yayi saurin ƙaraso gun ta kallon ta yayi kafin cikin kulawa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace"ko NABEELAH meye yake damu ki .kike amai haƙa? "sauke ajiyar zuciya NABEELAH tayi kafin cikin natsuwa NABEELAH ta buɗe baƙin ta ce" wallhy AHMED yau kusan wata na ɗaya da yan kwana ki banga al'adana ba,ta karashe Maganar ta idanunta akansa" Cikin sauri Ahmed ya furta "Ban fahince ki ba ?? Cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMAD ina ganin kamar ciki ne dani "Ciki! ciki!! Cikiiiiii AHMED ya furta cikin tarin mamaki haƙa zalika yana mai kallon ta from a to z sannan cikin mamaki AHMED ya cigaba da cewar "Keko a Ina kika samu ciki ?? "Kamarya inji cewar NABEELAH sannan cikin bacin rai NABEELAH ta cigaba da cewar" akwai wani da namiji da nake bine bayan Kai,girgiza kanta NABEELAH tayi sannan cikin zubar da hawaye NABEELAH ta cigaba da cewar" kaga ni koh dama ni irin abunda nake gudu kenan ta karashe maganar ta cikin dan daga murya. "Cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED yace "ke NABEELAH bari kiji abunda zai fito daga cikin bakina kame baki agareki ya zamo wajibi idan kuma ba Haƙa ba zakiyi rub'i da rubabb'iyar azara AHMED ya k'arasa maganar sa cikin tsananin zafin da bacin rai "ita ma NABEELAH cikin fusata da daka masa wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Kai AHMED ya kake Furta min wannan mugum kalman naka,me kak'e nufi da wanyan mugayen kalaman naka?? "cikin tsawa Ahmed yace "Ina nufin wannan cikin da yake jikin ki kije ki nemi meshi d.....cikin fusata NABEELAH ta katse shi ta hanyar faɗin"karya kake yi AHMED, wallhy shaye shaye da ake yiwa kanwah ba'a isa ayiwa barkonoshi ba """"""""""""""cikin mugun faɗa AHMED yace"me kike nufi da wannan kalmar taki ??inji cewar AHMED cikin sauri"""""""""""""cikin tsantsan ɓacin rai da masifa NABEELAH tace "Ina nufin abubuwa da maza suke yiwa mata wallhy ni sai dai mu kwashi kashin mu a hannu.. Cikin fusata AHMED ya buga mata wata uwar tsawa tare da faɗin "zako mu zuba mu gani za'a ga na Wanda zai ......*wash nagaji fan's mu haɗu a next page masu zazzafar Comment ina matuƙar godiya Allah ya saka da ALKHAIRI ALLAH ya ƙara mana lafiya Tare Da tsawon rai Mai albarka Allah ya gafarta mana kura kuran mu* 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN &EDITED_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 21-22🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *🌺 CHAPTER 21-22🌺* _______Bayan sati ɗaya___________Bayan sati ɗaya,tsaye AHMED yaƙe agaban dressing mirror acikin bed room d'insa, fuskar nan tasa a haɗe babu digon ko alamun fara'a akan afuskar tasa sai faman jan dogon tsoki yaƙe shi kaɗai ko dashi da uban waye ne oho ni kaina bansani ba🤷🏻‍♀️ bayan bayan yagama shirinsa,tsadadden agogo,me matuƙar kyau da ɗaukan ido ya ɗauka yaƙe daurawa akan tsintsiyar hannunsa, NABEELAH ce ta turo kofar dakin tare da shigowa cikin bed room d'insa,fad'ada fara'rta tayi. ganin masoyinta muradin zuciyarta haƙan yasa ta taji wani irin masifar daɗi da sanyi yana ratsa sassan jikinta ,ayan kwanakin nan da batasa shi a ido ba ita kaɗai tasan irin tashin hankali da tashiga ,cikin sauri ta ƙara so gunsa bata tsaya wata-wata ba ta faɗa jikinsa,faɗawa NABEELAH tayi akan karjin AHMED tare da rungumesa tayi sai wani kamkamesa take kamar zata shige cikin jikinsa cikin farin ciki NABEELAH ta buɗe baƙin ta take faɗin fadin "morning sugar baby wallahi Allah nayi missing ɗin ka sosai "lumshe idanuwansa AHMED yayi, cikin ransa yaƙe faɗin to-to shikenan na kad'e ,bak'ar maiya ta shigo min ɗaki,nifa a yan kwanaki nan bana son ganin wannan shedaniyar yarinyar akusa dani, na tsani ganin ta a duk inda nike, haƙa zalika natsane ta,don ni haushinta ma naƙe ji bugu da kari kuma nayi masifar tsanar ta,Wai shin ita batasan cewa ayan kwanakin nan bana son takura da damuwa bane?, haƙan nefa yasa kullum nake guje ma wannan shedaniyar yarinyar shigiya bak'ar maiya kawai, Allah Sarki ita ko NABEELAH Jin yayi mata shiru ne yasa NABEELAH ta dago kanta ta kalle sa sannan tayi smillig,saboda ta lura dashi tunda tafad'a masa cewa tana ɗauke da cikinsa yaƙe jin mugun haushin ta,,shiyasa yaƙe jin haushinta,kwata-kwata bayason yaga tazo kusa da shi! ko inda yaƙe!!,pink lips d'insa da yake matuƙar burgeta,ta yi kissing tare da lashe lallausar labbansa dan tayi missing d'insa da dan shafar wuyansa, izuwa gadon bayansa,bai hana taba kuma bai taya taba ita kai de take ta kidan ta haƙa zalika ita kaɗai kuma take rawan ta,ita kaɗai tayi abuntah ta gama sannan ta kama hannunsa tare da fadin "Mommah ce tace inzo inkira ka,kazo muje muyi breakfast ko kallonta baiyiba ɓalle tasa ran zai amsa mata, binta kawai yayi suka fice daga bed room d'insa, kai tsaye suka nufi hanya da zai sada su da babban parlour gidan wato part ɗin Hajiya Nafisat. HAJIYA NAFISAT ce Zaune a kan kujeran dinning table, a dining area tare da AZMERH ,su NABEELAH ne suka shigo cikin parlourn,suna gama k'arasa shigowa cikin tsakiyar parlourn ,direct dining table d'in suka nufa Kujerar gefen Mommah, AHMED yaja ya zauna a kusa da Mommy kallonta yayi kafin cikin kulawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "morning Mommah hope kin tashi lafiya?"Kallon AHMED Mommy tayi fuskarta ɗauke da fara'a tace "morning too my son ,, alhamdu'lillahy sannu da fitowa autah nah "yawwa dia Mommah inji cewar AHMED"kallon AZMERH Mommy tayi kafin cikin kulawa Mommy ta furta" doterh Azmerh serve us please!,cikin nutsuwa AZMERH ta shiga serving d'in su sannan ta koma ta koma ta zauna, kaɗan yaci kayan breakfast d'in sai dan Tea da yasha mik'ewa yayi alamun ya kammala , kallon sa Mommah tayi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " autah nah bade ka tashiba kenan .me kaci anan shayi fa kawai kasha,wai kai meyake damunka ne AHMED? ,dan naga a yan kwanakin nan kwata-kwata ka chanza Kullum baka da aiki sai yawo kwata-kwata ka daina zaman gida Mommy ta karasa tambayarsa idon ta akansa?"ya mutsa fuskarsa AHMED yayi kamar anmasa dole sanan ya buɗe baƙin sa yace "am okay Mommah,kawai dai na koshi ne ,sannan kuma ni babu inda nake zuwa face nan gidan su abokin na Abdul ya faɗa kasa kasa bejira yaji me zatace ba.ya nufi hanyar barin parlourn,, tare da ficewarsa abunsa, domin kuwa, shi a halin yanzu haushin kowa yake ji ,bugu da kari kuma bayason takura, da damuwa kana kuma da yan tambaye-tambaye banza,ko me yasa ma yabiyewa son zuciya har ya bari shedan ya rinjaye shi har yaje ya dirkawa diyar mutane ciki oho 🤷🏻‍♀️ko da yaƙe duk laifin wancan shedaniyar yarinyarn ne ,,,,,,, Allah Sarki NABEELAH ce ta bishi da kallo yanda yake tafiya cikin takunsa na cikakkun maza, hakan bakaramin kara burgeta yakeba ,cikin ranta tace komai nasa me kyau ne da burgewa , AHMED Ina masifar missg naka! AHMED a kullum burina shine na rika jika a jikina saboda da tunani ka nake kwana dashi nake tashi ,I miss ur ....,kai kawai nake bukata ahalin yanzu,inna matukar kewar dimin jikinka da daddad'dan kamshi turaren jikinka """"""kallon NABEELAH Mommy tayi sannan cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "ke kuma fa, NABEELAH Wai shin meyaƙe damu ku ne da ke da AHMED ,gani nayi yanzu kwata-kwata ba kwason cin abincin kirki ,gashi kema tuntuni kika rike ruwan Lipton kin ƙasa sha ,maiyake faruwa ne meyaƙe damun kune??"babu komai Mommy inji cewar NABEELAH sannan cikin kulawa ta cigaba da faɗin" kawai dai bana jin cin wani Abu mai nauyine NABEELAH ta karasa maganar ta idon ta akan Mommy "to Allah ya kyauta maku "Amin inji cewar NABEELAH sannan tare da mikewa tsaye gamin da juyawa ta nufi dakinta kai tsaye ta shige dakin ta Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya da rabi na dare (11:30pm) Kwance NABEELAH take a saman gado acikin ɗakin ta sai juyi take kwata-kwata ta ƙasa barci,, don NABEELAH jitayi tana masifar bukatar AHMED domikuwa a halin yanzu ta saka jurewa rashinsa a kusa da ita dan ji take kamar tayi hauka , saboda masifar sha'awar sa da take cinta, mik'ewa tayi Ahankali ta nufi wajan dressing mirror ta fefesa turare tare da goga lipstick, bakinta ,fitowa tayi daga cikin bed room d'inta, Ahankali take tafiya,sam bata damu da duhun da ya mamaye parlourn ba Haƙa ta fito daga cikin falon Kai tsaye ta nufi kofar da zata sadata da part d'insa, tana isa dai-dai part d'insa ta daura hannunta akan handle d'in kofar parlour tayi tare da tura kofar ciki Ahankali ta shiga cikin parlournsa,,direct bedroom d'insa ta nufa Ahankali NABEELAH ta k'arasa de-de bakin kofar bed room d'insa ,tura kofar tayi ta shiga tare da mayarwa ta Rufe harda murda key, a zaune ta tadda AHMED sai famar aikin tunani yaƙe, tana ganinsa azaune yayi shiru shima daga ganin alamun shima tunani yaƙe yi, dan damar tasan yanda ta kasa bacci shima haƙa take a wurin shi, Ahankali NABEELAH ta fara cire rigar jikinta, dagawa yayi a hankali a de-de lokacin da ta fara ɓalle botir d'in rigarta ya kura mata sexy eyes d'insa yayi ko kiftawa babu,hankalinsa ya fara tashi zuciyarsa na gudu da sauri da sauri ,"Allah Allah'yake ta k'araso gare shi ya jita cikin jikinsa ko yaji sanyi acikin zuciyarsa ,a gaf da kusa dashi ta k'araso tare da girziza masa jikinta d'inta, cikin sauri yace"wayyo ni kayan daɗina madara sugar kayan daɗi na, a bani in ..., da sauri ya k'arasa kusa da ita tare da daukanta cak sai kan bed d'insa ,a kan makeken gadon sa ya daura ta jikinsa na rawa ya fara tube kayan bacci dake jikinsa sai da yayi tsirar kamarya yanda take sannan ya sake hawa samanta bai yi wata wata ba ,ya hade bakinsu tanajin yadda zuciyarsa ke bugawa sannan kuma ga hajiyar sa ta Mike sambal Sai halbawa take yi, yayinda shi Kuma Ahankali ya koma lallausar harshenta yana tsotsa hannunsa yana yawo a sassan jikinta sai kara shigewa cikin jikinsa take yayinda take saubke ajiyar zuciya saboda agaskiya tayi masifar missing d'insa sosai,kama lips d'insa tayi tana tsotsa sosai. babban fagene hakan yasa suka Kara gyara kwanciya ,yayinda shi Kuma ya shiga kokarin cilla jikinsa a cikin Nata jikin, wani ihu suka saki a tare, sannan suka kankame juna, sun jima suna Abu daya ........kafin suka gajiyar da junarsu, Sai da ya ga sun gamsar da juna su, ,sannan suka zube suna mayarda numfashi, daukarta yayi cak suka shiga cikin bathroom sukayi wanka a tare sannan suka fito ,kayanta AHMED ya ɗauka ya wurga mata shi sannan Ahmed ya furta "Maza-maza ki kwashe wayannan tsumokarar naki kisa kifice min daga ɗaki inji cewar AHMED cikin daure fuska, sannan cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya cigaba da cewar "nace ki ɗauki kayanki ki shirya ki fice min daga ɗaki ko! don bana son damuwa zan kwanta saboda sleep yazo ,cikin tsananin ɓacin rai daya rufesa AHMED ya ɗora da faɗin" nace ki fitar min daga ɗaki ko!zaki fita ne ko sai na karkaryaki shegiya ballagazar yarin ya kawai wacce bata da kamun kai ƙara sa maganar sa cikin huci da tsananin ɓacin rai,,,,,Ko kulasa NABEELAH bata yi ba ta haye kan gadon sa tayi kwanciyar ta hankalin kwance,"Nace zaki fice min daga ɗaki ko sai naci kan ubanki!inji cewar AHMED cikin fushi da faɗa Zuwan can Shima AHMED ya hau Saman gadon, saboda wata arniyar barci yaƙe ji, Allah Sarki saboda tsabar ji haushinta ma da tsananin ɓacin rai ko kayan barci AHMED bai saka ba yabi lafiyar gado ,ai tana ganin ya hau saman gadon haƙan,yasa tayi sauri ta,mirgino ta shige cikin jikinsa ta rungumoshi sosai.Sai kace wata tace zata kwance mata shi, ai kuwa kafin kasani bacci ya dauke su *BAYAN SATI BIYU* tsaye Hajiya Nafisat taƙe a cikin tsakiyar compound d'in gidanta tare da AHMED yayinda AHMED yake jingine ajikin motarsa daga ganin alamun anguwar zashi "kallon AHMED Mommy ta yi kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED banason fita ,kuma ina da aike dayawa da nake son ka je kayimin su wallahi, Ina zaka ne wai ?? kallon Mommy AHMED yayi kafin cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya AHMED ya buɗe baƙin sa yace"Zanje in duba jikin aunty FAREEDAH dan batajin daɗi jikinta, jiya ance tana ta amai, Sai Kuma na ji kamar kuna waya da yaya NABEEL Jiya ?"eh hakane inji cewar Mommy sannan Mommy ta cigaba da cewar"Wai ita har yanzu tana nan a asibity ne ? ko da yake wannan ita tashafa , karka dade kayi maza ka dawo "alright to angama Mommah inji cewar AHMED "Sai ka dawo, inji cewar Mommy "marfin motar AHMED ya bude ya shiga cikin motarsa tare da ya Rufe marfin, motar sannan ya tada motar ,gate man ne ya wangale masa kofar gate d'in Gidan sannam ya fice daga cikin compound din Gidan,,,,,,, *After one hours* *GIDAN YAYA NABEEL* Zaune FAREEDAH take acikin parlournta tare da Asma'u kawarta daga ganin Alamun hira suke cikin nishadi hadi da farinciki, Suna cikin haƙa sai ga AHMED ya shigo cikin falon AHMED ne ya shigo cikin falon tare da furta" ASSALAMU ALAIKUM! "AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wanda ya shigo falon ta idanuwanta ne suka sauka akan AHMED washe baki tayi tare da furta oyoyo mai gidana Kai tsaye cikin sauri AHMED ya ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune,Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar "AHMED Manya "kallon AHMED Asma'u tayi Kafin cikin kulawa ita ma Asma'u ɗin ta buɗe baƙin ta tace "umm-ummm AHMED kenan daga Ina?? ,,,,Cikin nutsuwa shima AHMED ɗin ya buɗe baƙin sa yace"daga asibity nake akace min kun dawo gida,doctor ne ma yake fad'a min abunda yake faruwa a Gaskiya aunty FAREEDAH Ina matuƙar tayaki murna samun wannan karuwan da kikayi Allah ya raba lafiya AHMED ya karasa maganar sa idonsa akan su, cikin farin ciki FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace " "Amin Amin ya rabbil izzati thanks mai gidana"kar ki damu matan yaya NABEEL inji cewar AHMED, sannan cikin smiling AHMED ya cigaba da cewar "wai cikin yanzu a tunanin ku tsakanin yaya NABEEL da Hajiya Mommah wa zai fi farinciki da jin wannan Albishir, "wa kafara shedawa inji cewar Asma'u "Cikin fara'a AHMED ya furta "well shi dai yaya NABEEL nakira shi wayarshi akashe,ita kuma Hajiya Mommah Na fison in gaya mata . gani gata,saboda inga irin Kalan murnar da za tayi,amma ansanar da su malam kuwa karasa maganar sa idonsa akan su ??"aiko Ina ganin ABBACAR ya gaya masu inji cewar FAREEDAH sannan cikin kulawa ta cigaba da cewar",domin mu yi magana da shi ta waya, "Cikin murna da farin ciki AHMED ya ce"hmmm well ya kamata inyi.inkoma gida "alright to ka gaishe min da hajiya Mommy inji cewar FAREEDAH "to zata ji AHMED ya amsa da faɗin haƙa "Allah ya kiyaye hanya ka gaida su Mommy inji cewar Asma'u ,"alright to insha Allah inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya juya ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da fice daga gidan gaba ɗaya ''yana fita FAREEDAH tana ganin fitarsa ta rike baki Tare Da faɗin "ikon Allah da magana ah uhmm ah hmmm, ni FAREEDAH Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira"ke dai bari kawai bestie inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa Asma'u ta cigaba da cewar"kinga zama began mu ba kinga sai ki tashi ki haura sama kije ki huta ,,, insha Allahu anjima zan gaya miki duk abubuwa daya kamata ayi, kisan sha'anin mutane yanzu akace mutum ake kiwo ba dabba ba, Asma'u ta karasa maganar ta cikin sauri da tsoro "haha haha haha haha FAREEDAH ta fashe da dariya tare da "kawata ba SAUKI " ke bari kawai inji cewar Asma'u" to Bari in haura sama inji cewar FAREEDAH,,, "Asma'u tace "yawwa, ,,,,,," FAREEDAH tace"in kin gama kallo TV kin same ni a cikin bed room d'ina "badamuwa,kedai je ki ki kwantah banason ki wahalal da kanki inji cewar Asma'u "shikenan cewar FAREEDAH tare da mikewa tsaye kai tsaye ta nufi hanyar upstairs tare da haura saman upstairs GIDAN HAJIYA NAFISAT misalin karfe huɗu na yamma,tsaye NABEELAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare a kunnenta,cikin nutsuwa NABEELAH take magana, " "to shikenan Sai kin zo AHMED ne yashigo ciki parlour kai tsaye gun kujera ya karaso ya samu waje ya zauna a saman two-seater, sannan cikin nutsuwa ya ɗauki remote din TV da niyar zai kunna TV kenan sai kawai yaga mutum tsaye akansa ko agabansa zance, NABEELAH ko tana ganin haƙa cikin sauri ta karaso gunsa tare da tsaya mai agaba, NABEELAH ce cikin sauri ta karaso gunsa tare da tsayawa agabansa tana mai girgiza masa kirjinta tare da furta muje dakina kabani hakina harara ta gallamai sannan cikin bada umarni NABEELAH ta cigaba da cewar "muje cikin dakina ka bani hakina ,Aikin banza kawai ana so ana kaiwa kasuwa mutum sai shegen tsoron tsiya """Kallon NABEELAH AHMED yayi tukkun kafin cikin daure fuska AHMED ya buɗe baƙin sa yace" Ke wai wace irin dabba ce mara tunani da zaki zo ki tsaya min akaina saboda rashin tarbiyya da ba'a koyo miki ba ,wai shin baki ga kallo zan yi ba ne??, share shi da cigaba da girgiza masa jikinta tayi tare da jan dogon tsoki,,,,,,,mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin sauri kafin cikin daka mata wata uwar tsawa, AHMED ya cigaba da cewar "nace maki baki ga kallo zanyi bane ?? "mtsww NABEELAH taja tsaki sannan NABEELAH cikin ɓacin rai NABEELAH tace"yaro kana da wani kallon da wuce mu je dakina kaba ni hakina mutum sai shegen tsoron tsiya raggon namiji , namijin hotiho kawai"Cikin fusata AHMED ya katseta ta hanyar faɗin"anki baki hakin naki sai kiyi duk abunda kika dama, shegiya ballagaza jarababbiyar yarinya kawai wace batasan komai ba sai sex ya karasa maganar sa cikin huci da ɓacin rai"harara ta gallamai shima haƙa ya gallamata harara cikin jin haushin juna suka tsaya suna hararan junarsu "Mommy ce ta fito daga cikin kitchen d'inta cikin sauri ta k'araso gunsu a inda suke tsaye kallon su tayi Kafin cikin daga murya Mammy tace "me ye Haƙa? Lafiya kuke hararan juna.kamar wasu abokan gaba "Murmushin dole AHMED yayi kafin cikin kulawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "yawwa Mommah dama wani albishir nake so in miki ,sai nazo na tadda kina barci "Baku amsa min tambaya naba Ina tambayanku ku gaya min tukun na inji cewar Mommy cikin faɗa "hmm inji cewar AHMED sannan cikin kulawa da murmushin dole AHMED ya cigaba da cewar"dama kan magana albishir d'in ne shine ta matsa wai sai na gaya mata saboda ta raina ni shine harda hararata ,,,,sauke nannauyar ajiyar zuciya Mommy tayi tare da faɗin"Ina jin ka,faɗa min,gani na tashi daga baccin "idan na faɗa miki maye tukuycin da zaki bani inji cewar AHMED?"tunda ka gan'ni da waya da Hajiya safiya ta kawo min shine idonka yake.kan waya Kakeson ka gaya min albishir.saboda.in samu in baka wayanan, To bari ingaya maka idan ka gaya min wannan albishir idan bai ci wannan wayanba na fasa zan karbi kayana Mommy ta karasa maganar ta idanunta akansa"hmmm inji cewar AHMED sannan cikin kulawa AHMED ya cigaba da cewar" hawayen dakika dade kina zubarwa insha Allahu zasu koma inda suka fito "cikin faduwar gaba Mommah tajuyo ta kalli NABEELAH ""cikin nutsuwa AHMED ya ɗora da cewar"zaki samu jika domin asibity sun tabbatar mana da cewa aunty FAREEDAH tana da ciki ,wata ɗaya da kwanaki "Alhamdu'lillahy inji cewar Mommy sannan cikin murna da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"dama ni abunda nake so kenan kaga bari inshiga cikin in yi wanka in shirya, sannan kuma in fito driver yazo yakai ni, a Ina take??"tana gidan yaya NABEEL inji cewar AHMED "haha haha haha ta fashe da dariya farin ciki tare da faɗin" wayyo dad'in zan samu jika aaaaaaa kai maddallah, kai Masha Allah burina zai cika, cikin sauri ta nufi hanyar upstairs tare da haurawa saman upstairs"NABEELAH ko tana gani haurawar Mommah saman upstairs, tayi sauri ta rungume AHMED ta re da furta "sugar baby muje mana, please I need you,kodan baby ka da yaƙe cikin jikina muje ka bani hakina, "sake baki Ahmed yayi yana kallonta cikin ransa yace wai wannan wanne irin jarababbiyar yarinyace wacce kwata-kwata bata da zuciya, 🌹🌺🌹🌹🌺🌺🌺🌹🌹🌹🌹 *~_THANKS FAN'S FOR UZURIN KU AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHI INA MATUKAR GODIYA SOSAI INA MAKU FATAN ALKHAIRI ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA_~* *ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI* *#COMMENT'S PLEASE !* *#SHARE FISABILLAH!!* *#THANKS FAN'S !!!* : 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN &EDITED_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 23-24🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *WANNAN PAGE D'IN NA SADAUKAR DASHI GARE KA SAPWAN AHMED,,THANKS FOR KULAWAR KA AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHIN MU FATAN ALKHAIRI A GAREKA ,ALLAH YA KARA MAKA BUDI DA DAUKA KA* *MASU COMMENTS DA SHARING INA MATUKAR GODIYA DA JINGINA A GARE KU KUNA MATUKAR BIRGENI SOSAI FATAN ALKHAIRI A GAREKU* *🌺 CHAPTER 23-24🌺* ............sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH cikin ransa yace Wai shin wannan wacce i'rin jarababbiyar yarinya ce haƙa,Anya kanta ɗaya kuwa?dan shi fa ya lura da ita,ita fa kwata-kwata bata damu da tashin hankali da suke ciki ba ,ita kawai abin da tasani sex,,,, NABEELAH kuwa kama kugunsa tayi ta zagayo har gabansa,zare hanuwanta tayi daga kugunsa ta rike fuskarsa sannan ta haɗe bakinsu guri guda tana tsotsa lallausar harshensa a hankali kuma ta fara zagaye lallausar harshenta saman pink lips d'insa, lumshe idanuwansa yayi sosai,,,kara shigewa jikinsa tayi ,Ahankali kuma ta fara kok'arin balle maballin rigarsa, rike hannunta yayi gam yana mai girgiza mata kai ,kwantar da kanta tayi a faffadar kirjinsa,shi kuwa ajiyar zuciya ya sauke , ganin jikinta ya mutu yasa shi cewa "NABEELAH kar fa ki manta acikin parlournku muke ,shiru tayi masa domin kuwa ƙasa ce masa komai tayi,sai famar sauke nannauyar ajiyar zuciya taƙe, shi kuwa AHMED cikin smiling ya cigaba da cewar "hey jarababbiyata karuwata kiss ɗin bai ishe ki bane, ƙara sa tambayar ta idanunsa akan ta ?? "narkakkun idanuwanta ta zuba masa tana sake kare masa kallo,zuwa can kuma ta turo bakinta gaba cikin shagwaba NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "humm Sugar Baby ai kai ma san abunda nake bukata,,, Ɗaukan ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'inta da ita,akan gadon ta ya direta sannan yayi mata runfa da faffad'ar kirjinsa,had'e bakinsu yayi ya fara kissing ɗin ta, yana zame doguwar rigar jikinta kakkamesa tayi gam tana manmatse kafafunta,wani i'rin mugum feeling d'insa take ji ,da sauri ta fara aika masa da salon romancing me rikitar wa, zame jikinsa ya fara yi, ita kuwa ta rike shi gam dan mud'din bata ji dick d'insa a cikin jikinta ba za'a samu matsala, a hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "please ki Bari mana, zuwa anjima idan Mommah ta fita,sai nayi maki duk abunda kike so ya kashe maganar sa yana mai duban ta "idanuwanta dake lumshe ta bude ahankali ta kalle sa sannan tace "AHMED ba zan iya zama har izuwa anjima ba marata kullewa zata yi please ko kaɗan ne najika a cikin jikina, kaga zuwa anjimar sai mu daura daga inda muka tsaya ,Please i need you"sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH,don shi fa ahalin yanzu jarabarta ta fara isanshi, shin ko dai ita harija ce bai sani ba? ,,,zuwa can, ya ja tsaki tare da mik'ewa tsaye yana kok'arin barin gurin da sauri ta zame rigar jikinta damar babu bra and pant a jikinta, cikin takun Jan hankali ta k'araso garesa ta fara balle maballin rigarsa ... Shafa kirjinsa ta fara yi Ahankali, sannan ta sabule masa wandon jikinsa, kamar wani gunki haƙa ya zama so yake ya hanata yin abinda take son aikatawa amma yakasa tunaninsa cak ya ɗauke lokacin da ta zura harshenta a Saman jikinsa lana lasa, cikin sauri AHMED ya furta "washiiiii ashhhh NABEELAH please ki Bari mana ,,,,ko kulashi batayi ta cigaba da lasan .... d'insa, suna cikin haka ne AHMED yaji an fara nocking din kofar dakin din NABEELAH ,,,a firgice AHMED yace "NABEELAH ! NABEELAH!! Ina tayi nisa sai ma kara had'e bakinsu da tayi Tana sucking "NABEELAH ni na wuce gidan yata FAREEDAH NABEEL Sai na dawo! dan ALLAH ki kula mana da gida sannan kuma ki kiyi kokari kishiga kicin ki dafamana abin ci kafin in dawo,,,,a hankali NABEELAH ta zagaye hannunta kan mararsa sannan ta rungumesa ta zare bakinta a cikin nasa, cikin smiling da kasa kasa da murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "alright to angama Mommah sai kin dawo adawo lafiya ,ni barci nake ji "ok to dotah daga haƙa Mommy ta wuce, "AHMED yana jin wucewar Mommy ya Kara makallemata matseta yayi gam yana mayar da ajiyar zuciya sannan yayi magana cikin sanyin murya da tsoron da faduwar gaba tashin hankali AHMED yace "NABEELAH yanzu damar kina jin ta ,?ke naga kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba ko! ke kawai bukatar ki ajiyar dake daɗi"Sugar Baby please ka cigaba mana namatsu najika a cikin jikina,Ina bukatar Ka a ciki jikina,i need you,sake hade bakinsu tayi tana sucking sosai ,yayinda shi kuma Ahankali ya kama lallausar harshenta yayi ya na tsotsa, *GIDAN YAYA NABEEL* Zaune NABEEL yaƙe acikin parlournsu tare da FAREEDAH da abokinsa SadeeQ daga ganin alamun hira suke cikin nishadi haɗi da farinciki,Kallon su SadeeQ yayi kafin cikin kulawa, SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "NABEEL nace wai yau zaka je office ɗin nan kuwa ?"haha haha haha NABEEL ya fashe da dariya yana mai kallon Abokinsa sannan cikin dariyar farin ciki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "ni na manta ma da wani Abu office banda ka kira sa ba inji cewar NABEEL yana mai kallon su sannan cikin murmushi NABEEL ya cigaba da cewar"samu cikin nan na FAREEDAH gaskiya duk yasa na manta da komai ,zan iya barin couse ɗin nan ma,,,,,cikin SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "to in ko haƙa ne yanzu dame za'a kira ka kasan fa tafiyar nan taka tana da mahinmacii ko "cikin sauri FAREEDAH ta furta "haba SadeeQ kana nufi shi samu cikin baida mahinmaci kenan?? FAREEDAH ta karasa tambayarsa idon ta akansa Cikin fara'a SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "yi hakuri matanmu nifa ban kai ga Haƙa ba afuwa amarya kana kuma uwar gidan mu duk suka fashe da dariya hahaha 🤣 hahaha 🤣 Suna cikin haƙa suka ji sallamar Asma'u Asma'u ce ta shiga falon Asma'u ce ta shigo cikin falon tare da furta" ASSALAMU ALAIKUM! "AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wacce ta a shigo falon su idanuwanta ne suka sauka akan Asma'u washe baki tayi tare da furta oyoyo bestie🥰 Kai tsaye cikin sauri Asma'u ta ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune, idanunta ne suka sauka akan SadeeQ Cikin fara'a Asma'u ta buɗe baƙin ta tace "aaaa SadeeQ!"Na'am kawarmu SadeeQ ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan ta "sannu! sannu ku!!inji cewar Asma'u idon ta akansu "yawwa sannu ki da zuwa suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,NABEEL yace "ranki ya dade! "tare da naka ba mijin na inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa da farin ciki da fara'a Asma'u ta cigaba da cewar "to ya fama da kawartawa ??? "Alhamdu'lillahy inji cewar AHMED"smillig FAREEDAH tayi kawai batare da tace komai ba , cikin sauri NABEEL yace "yawwa kawarmu shikenan tunda kinzo yanzu sai mu fita muje dan dama Ina son zan fara saye-sayen kayan jarirai,,,,,,,,,cikin sauri Asma'u ta furta" Kai NABEEL tun yanzu. haba. yaushe ma aka daura balantana asauke ya tafasa Asma'u ta ƙara sa maganar ta idon ta akansa "kisan kuwa ance mai kurme ido mai kanana ido shike kuka da sauri ko inji cewar NABEEL cikin washe baki,,,,,Kallon su FAREEDAH tayi sannan cikin smiling FAREEDAH tace "Bari in gyara maka ba Haƙa ake faɗa ba,cewa ake da wuri yake fara kuka "haha haha haha duk suka fashe da dariya NABEEL yace "to Allah yadai yasa ni idanuwana awaje suke ba'a ciki ba,kowa da ya gani yasan banda kurme ido"wayar ce tayi ringing, cikin sauri yayi picking d'in call d'in kana ya kai wayar kunne tare da a mannawa akunnesa sannan cikin kulawa NABEEL ya furta "Assalamu alaikum! Na'am Mommah to to shikenan mun gode Allah ya saka da Alkhairi Allah ya ƙara girma ,sai yazo yana gama waya ya kalli FAREEDAH tare da faɗin "to ke kinji FAREEDAH Hajiya Mommah zata bada farfesun kifi akawo miki "haha haha haha 😂 hahaha 🤣 hahaha Asma'u ta fashe da dariya tare da faɗin" kace Kawa tana shan dad'in ta "eh mana, inji cewar NABEEL cikin washe baƙi,, mikewa tsaye NABEEL da SadeeQ suka yi tare da faɗin" bari muje mu dawo "alright to adawo lafiya Allah ya tsare inji cewar su FAREEDAH da Asma'u"Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa haƙa zalika kai tsaye suka nufin hanyar fita daga cikin falon,. *BAYAN KWANA BIYU* Tsaye FAREEDAH take a cikin parloursu rike da akwatin tafiya tare da NABEEL daga ganin alamun tafiyar NABEEL ɗi ne ya tashi , yayinda da ita kuwa FAREEDAH sai famar rusan kuka take sai kace wacce aka aikowa da sakon mutuwa, rungume FAREEDAH NABEEL yayi kafin cikin tsigar lallaashi da kwantar mata da hankali gami da tsantsan kulawa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "haba FAREEDAH dan ALLAH kukan me kike yi?banason in rinka ganin ki cikin damuwa,damuwarki zatasa indamu ,kuma ni ya kamata infi kowa damuwa tunda ni ne zan tafi da kewar Abu guda biyu ga rashinki ga rashin baby da ke cikin jikin ki , dan ALLAH ki daina kuka Addu'a zaki min " sake kamkamesa tayi cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace "NABEEL ba kasan yadda zuciyarta take zafi ba bane,zan rabu da kai, wani sabon kuka ne ya'sake subce mata ," na sani karki damu duk da cewa dai kinsan wannan abu aiki ne zai kai ni,ke kanki kisan haƙa ,amma abunda nakeso da ke ya zama ko da yaushe akwai waya akunnuwarmu karasa maganar sa cikin kwantar mata da hankali Tare da zare ta daga cikin jikinsa yana mai share mata hawaye "Assalamu alaikum! AHMED ne ya shigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin su ya karaso a inda suke tsaye ya karaso "Amin Wlkslm NABEEL ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan sa sannan cikin kulawa NABEEL ya cigaba da cewar "AHMED yaya?"Ahmed ne ya dan dukar da kai sannan cikin girmamawa AHMED yace "yaya kai nake jira,kuma Ina ga fa kamar zaka yi missing jirgi "to muje,ga jakar,wai zamu yi sallama ne,NABEEL ya karasa maganar sa tare da mika masa jakar cikin girmamawa AHMED ya amsa kana kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon,,,,,,NABEEL ko ya ganin fitar AHMED daga cikin falon yayi saurin haɗe bakin sa dana FAREEDAH Da misalin karfe biyar na yamma, zaune Mommy take acikin parlourn ta,tare da doctor Adams, kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa da girmamawa doctor Adams yace"Hajiya ina wuni ina gajiya ? "Lafiyalau cewar Mommy "Fatan mun same ku lafiya Hajiya?... "Lafiya lau.inji Mommy "Cikin girmamawa Doctor yace"ya gida? Cikin fara'a da kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " alhamdu'lillahy doctor Adams ya kd? kai amma DOCTOR tafiya nan taka tayi tsawo kuma gashi kabar mu. da zurga-zurga asibity doctor, Mommy ta karashe maganar ta idon ta akansa,,,,, cikin kulawa doctor Adams yace "wallah nikai na ban yi zaton zan dad'e haƙa ba Hajiya "Gaskiya ne Haƙa ne hakane, inji cewar Mommy sannan cikin kulawa da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"ka dawo lafiya dai? "Alhamdulillah Hajiya Nafisa,.. Murmushin Mommy tayi tare da faɗin "gashi Kuma ka dawo yau kuma NABEEL ya tafi course d'insa akasan waje. Cikin fara'a doctor Adams yace "Allah sarki eh mu yi waya dashi da shi dazun yake fad'a min Hajiya Nafisat,ya kowa dai lafiya ko ??cikin sauri Mommy ta furta"Ina fa lafiya ga NABEELAH can kwance cikin bed room d'inta ba lafiya"NABEELAH Kuma?"eh inji cewar Mommy AHMED ne ya shigo falon tare da furta " Assalamu alaikum! "AMIN WLKSLM Mommy ce ta daga kai takalle sa tare da amsa masa da faɗin haka ,shi kuwa AHMED cikin sauri ya karaso gurin su Mommy a inda Mommy suke zauna "aaaa oyoyo doctor Adam's sannu da zuwa AHMED yayi maganar idanunsa akan doctor Adams "AHMED inji cewar doctor Adams "na'am doctor ina wuni? "Ina gajiya inji cewar doctor? "Alhamdu'lillahy bro ,,,,,,,,Cikin fara'a doctor Adams yace"ya k'aratu kadawo lafiya? "Alhamdulillah "komai de-de,ka kammala karatu lafiya ko? "Alhamdulillah. Thanks 🙏"kallon AHMED Mommy ta yi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED je ka taho da NABEELAH, "alright to inji cewar AHMED direct dakin NABEELAH yanufa Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace " Hajiya wacece NABEELAH bakuwace? "Oh na manta bakasan ta ba ko ?ai yar kannuwa tace daga kd take tare da ni anan "Allah Sarki inji cewar doctor Bangaren AHMED kuwa yashiga cikin bed room d'in NABEELAH ya same ta akwance a samar bed d'inta , NABEELAH ko tana gani shigowar AHMED ta mike da sauri ta rungumesa sa kafin cikin farin ciki NABEELAH tace"AHMED kamar kasan tunanin ka nake ,,,,,cikin daure fuskarsa AHMED ya daga mata wata uwar tsawa kafin cikin ɓacin rai AHMED yace"NABEELAH lafiyar ki kuwa?...wannan wani..irin..iskan..cine haƙa!,wai meyasa kwata-kwata baki da hankali ne shashakawai ...wacce batason komai ba sai sex,...wallahy Allah ...duk randa kika kuskura kika sake zuwa kusa da ni ,ko kika rungume ni,sai naci kan uwarki, shegiya yar iska kawai,,,kuma idan kinga dama ki' fito falo, Mommah Tana kiran kii ?"kukane ya subce mata bata ma san lokacin da ta ta fashe masa da kuka "cikin mugum faɗa AHMED ya cigaba da cewar "kuma sai ki san abunda zaki fad'a masu,da ita da doctor Adam's d'in suna can parlour suna jiranki shashakawai."cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace " daga baya kenan ,hmm yanzu ne Kake nema siri,ban Ci Ka Gama zagina yanzu yanzu nan, shine zaka ce in rufa maka asiri wallahi Sai na tona mana asiri , batare da ya ce da ita komai ba ya kama hannun ta suka nufi hanyar fita daga cikin dakin suna fitowa haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan doctor Adams wanda yaƙe zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su, cikin daga murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta ta furta "Adams! Cikin sauri doctor Adams ya dago Kai Haƙa zalika yayi de-de da kai dubansa ga NABEELAH wacce ta fito daga cikin ɗakin ta *Division tuni ya shiga TUNA BAYA* Doctor Adam's ne, tsaye yake a bakin gate d'in Gidan su NABEELAH ,yayinda ya jingina a jikin motarsa NABEEELAH ce ta fito fuskanta a ɗaure kai tsaye ta karaso gunsa a inda yaƙe tsaye cikin daure NABEELAH ta furta gani,, kallon NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace "haba NABEEELAH sai da nayi aike sau biyu,na uku ne fa kika fito sabo da Allah karasa maganar sa idonsa akan ta , cikin ɓacin rai da masifa da bala'i NABEELAH ta buɗe baƙinta tace "yanzu ma ba fitowa kabace in ba dun mahaifiyata tasa baki ba wallahi da bazaka ganni ba, "amma NABEELAH ya kama ta ace ni dake ayanzu mu kai matsayin da ya Kama ace mu fahimci juna ,karki manta fa da izzini Daddy kifa na zo nemar aureki ,,, cikin daka masa Wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Adam's ya kamata ka daina batawa kanka lokcin,yakamata ka fahinci inda alkiblah ta ,ta dosa, Adams nace bana son ka! bana kaunarka!bugu da kari kuma natsaneka!!!. Cikin zubar da hawaye doctor Adams yace" kiyi hakuri ki fahince ni wallah na dade da rike ki a cikin zuciyarta,domin a yanzu babu wata yarinya dana sa a gaba wace nake tunani zan iya auren ta in ba ke ba ,,,,cikin fusata NABEELAH ta furta"Adam's ko a mafarki karka kuskura ƙasa azaka aure ni,tana gama magana ta ja masa dogon tsokii sannan ta juya tayi shigowar ta cikin gida *Back to story* Doctor Adams yace"me yake damu ki doctor Adams ya karasa tambayarta idanunsa akan ta??" a razane AHMED ya dago kai ya kalli NABEELAH Cikin faduwar gaba tashin hankali NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"ciwon ...ciwon Kai ne amma naji ya sauka ma,na samu sauki" Sauke ajiyar zuciya AHMED yayi cikin ransa yace Alhamdu'lillah Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira , Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace "Hajiya Nafisat! "Na'am! Mommy ta amsa da faɗin haƙa" Doctor yace"ni zan koma inji cewar doctor Adams "to shikenan inji cewar Mommy ,,,,,cikin kulawa doctor yace "Ina ganin in Allah ya yarda zuwa anjima in zan dawo daga office nazo zan riko mata magani "babu komai doctor thank you inji cewar Mommy "cikin nutsuwa doctor Adams yace "in kuma wani dalili bai sa nadawo ba zan Kira shi AHMED a waya sai yazo ya kawo mata "OK to 🙏🙏 thanks again May Allah bless you and your family Allah ya saka da Alkhairi "Allah ya sauwake inji cewar doctor Adams "Amin inji cewar Mommy """"""""""""""mik'ewa tsaye doctor Adams yayi tsaye yana kallon NABEELAH 💖Idanunta NABEELAH ta lumshe tana mai jin yanda gaban ta ke faduwar cikin nutsuwa doctor Adams yace "Allah ya kara maki lafiya"sauke nannauyar ajiyar zuciya NABEELAH ta yi tare da faɗin Amin ya rabbil A'alamin thanks 🙏 : 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN &EDITED_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 23-24🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *WANNAN PAGE D'IN NA SADAUKAR DASHI GARE KA SAPWAN AHMED,,THANKS FOR KULAWAR KA AGARE NI ALLAH YA BAR ZUMUCHIN MU FATAN ALKHAIRI A GAREKA ,ALLAH YA KARA MAKA BUDI DA DAUKA KA* *MASU COMMENTS DA SHARING INA MATUKAR GODIYA DA JINGINA A GARE KU KUNA MATUKAR BIRGENI SOSAI FATAN ALKHAIRI A GAREKU* *🌺 CHAPTER 23-24🌺* ............sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH cikin ransa yace Wai shin wannan wacce i'rin jarababbiyar yarinya ce haƙa,Anya kanta ɗaya kuwa?dan shi fa ya lura da ita,ita fa kwata-kwata bata damu da tashin hankali da suke ciki ba ,ita kawai abin da tasani sex,,,, NABEELAH kuwa kama kugunsa tayi ta zagayo har gabansa,zare hanuwanta tayi daga kugunsa ta rike fuskarsa sannan ta haɗe bakinsu guri guda tana tsotsa lallausar harshensa a hankali kuma ta fara zagaye lallausar harshenta saman pink lips d'insa, lumshe idanuwansa yayi sosai,,,kara shigewa jikinsa tayi ,Ahankali kuma ta fara kok'arin balle maballin rigarsa, rike hannunta yayi gam yana mai girgiza mata kai ,kwantar da kanta tayi a faffadar kirjinsa,shi kuwa ajiyar zuciya ya sauke , ganin jikinta ya mutu yasa shi cewa "NABEELAH kar fa ki manta acikin parlournku muke ,shiru tayi masa domin kuwa ƙasa ce masa komai tayi,sai famar sauke nannauyar ajiyar zuciya taƙe, shi kuwa AHMED cikin smiling ya cigaba da cewar "hey jarababbiyata karuwata kiss ɗin bai ishe ki bane, ƙara sa tambayar ta idanunsa akan ta ?? "narkakkun idanuwanta ta zuba masa tana sake kare masa kallo,zuwa can kuma ta turo bakinta gaba cikin shagwaba NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "humm Sugar Baby ai kai ma san abunda nake bukata,,, Ɗaukan ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'inta da ita,akan gadon ta ya direta sannan yayi mata runfa da faffad'ar kirjinsa,had'e bakinsu yayi ya fara kissing ɗin ta, yana zame doguwar rigar jikinta kakkamesa tayi gam tana manmatse kafafunta,wani i'rin mugum feeling d'insa take ji ,da sauri ta fara aika masa da salon romancing me rikitar wa, zame jikinsa ya fara yi, ita kuwa ta rike shi gam dan mud'din bata ji ... a cikin jikinta ba za'a samu matsala, a hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "please ki Bari mana, zuwa anjima idan Mommah ta fita,sai nayi maki duk abunda kike so ya kashe maganar sa yana mai duban ta "idanuwanta dake lumshe ta bude ahankali ta kalle sa sannan tace "AHMED ba zan iya zama har izuwa anjima ba marata kullewa zata yi please ko kaɗan ne najika a cikin jikina, kaga zuwa anjimar sai mu daura daga inda muka tsaya ,Please i need you"sake bakinsa AHMED yayi ya na kallon NABEELAH,don shi fa ahalin yanzu jarabarta ta fara isanshi, shin ko dai ita harija ce bai sani ba? ,,,zuwa can, ya ja tsaki tare da mik'ewa tsaye yana kok'arin barin gurin da sauri ta zame rigar jikinta damar babu bra and pant a jikinta, cikin takun Jan hankali ta k'araso garesa ta fara balle maballin rigarsa ... Shafa kirjinsa ta fara yi Ahankali, sannan ta sabule masa wandon jikinsa, kamar wani gunki haƙa ya zama so yake ya hanata yin abinda take son aikatawa amma yakasa tunaninsa cak ya ɗauke lokacin da ta zura harshenta a Saman suna haka ne AHMED yaji an fara nocking din kofar dakin din NABEELAH ,,,a firgice AHMED yace "NABEELAH ! NABEELAH!! Ina tayi nisa sai ma kara had'e bakinsu da tayi Tana sucking "NABEELAH ni na wuce gidan yata FAREEDAH NABEEL Sai na dawo! dan ALLAH ki kula mana da gida sannan kuma ki kiyi kokari kishiga kicin ki dafamana abin ci kafin in dawo,,,,a hankali NABEELAH ta zagaye hannunta kan mararsa sannan ta rungumesa ta zare bakinta a cikin nasa, cikin smiling da kasa kasa da murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "alright to angama Mommah sai kin dawo adawo lafiya ,ni barci nake ji "ok to dotah daga haƙa Mommy ta wuce, "AHMED yana jin wucewar Mommy ya Kara makallemata matseta yayi gam yana mayar da ajiyar zuciya sannan yayi magana cikin sanyin murya da tsoron da faduwar gaba tashin hankali AHMED yace "NABEELAH yanzu damar kina jin ta ,?ke naga kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba ko! ke kawai bukatar ki ajiyar dake daɗi"Sugar Baby please ka cigaba mana namatsu najika a cikin jikina,Ina bukatar Ka a ciki jikina,i need you,sake hade bakinsu tayi tana sucking sosai ,yayinda shi kuma Ahankali ya kama lallausar harshenta yayi ya na tsotsa,sosai, *GIDAN YAYA NABEEL* Zaune NABEEL yaƙe acikin parlournsu tare da FAREEDAH da abokinsa SadeeQ daga ganin alamun hira suke cikin nishadi haɗi da farinciki,Kallon su SadeeQ yayi kafin cikin kulawa, SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "NABEEL nace wai yau zaka je office ɗin nan kuwa ?"haha haha haha NABEEL ya fashe da dariya yana mai kallon Abokinsa sannan cikin dariyar farin ciki NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "ni na manta ma da wani Abu office banda ka kira sa ba inji cewar NABEEL yana mai kallon su sannan cikin murmushi NABEEL ya cigaba da cewar"samu cikin nan na FAREEDAH gaskiya duk yasa na manta da komai ,zan iya barin couse ɗin nan ma,,,,,cikin SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "to in ko haƙa ne yanzu dame za'a kira ka kasan fa tafiyar nan taka tana da mahinmacii ko "cikin sauri FAREEDAH ta furta "haba SadeeQ kana nufi shi samu cikin baida mahinmaci kenan?? FAREEDAH ta karasa tambayarsa idon ta akansa Cikin fara'a SadeeQ ya buɗe baƙin sa yace "yi hakuri matanmu nifa ban kai ga Haƙa ba afuwa amarya kana kuma uwar gidan mu duk suka fashe da dariya hahaha 🤣 hahaha 🤣 Suna cikin haƙa suka ji sallamar Asma'u Asma'u ce ta shiga falon Asma'u ce ta shigo cikin falon tare da furta" ASSALAMU ALAIKUM! "AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta amsa da faɗin haƙa tana mai dago kanta dan ganin wacce ta a shigo falon su idanuwanta ne suka sauka akan Asma'u washe baki tayi tare da furta oyoyo bestie🥰 Kai tsaye cikin sauri Asma'u ta ƙaraso inda su FAREEDAH suke zaune, idanunta ne suka sauka akan SadeeQ Cikin fara'a Asma'u ta buɗe baƙin ta tace "aaaa SadeeQ!"Na'am kawarmu SadeeQ ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan ta "sannu! sannu ku!!inji cewar Asma'u idon ta akansu "yawwa sannu ki da zuwa suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,NABEEL yace "ranki ya dade! "tare da naka ba mijin na inji cewar Asma'u sannan cikin kulawa da farin ciki da fara'a Asma'u ta cigaba da cewar "to ya fama da kawartawa ??? "Alhamdu'lillahy inji cewar AHMED"smillig FAREEDAH tayi kawai batare da tace komai ba , cikin sauri NABEEL yace "yawwa kawarmu shikenan tunda kinzo yanzu sai mu fita muje dan dama Ina son zan fara saye-sayen kayan jarirai,,,,,,,,,cikin sauri Asma'u ta furta" Kai NABEEL tun yanzu. haba. yaushe ma aka daura balantana asauke ya tafasa Asma'u ta ƙara sa maganar ta idon ta akansa "kisan kuwa ance mai kurme ido mai kanana ido shike kuka da sauri ko inji cewar NABEEL cikin washe baki,,,,,Kallon su FAREEDAH tayi sannan cikin smiling FAREEDAH tace "Bari in gyara maka ba Haƙa ake faɗa ba,cewa ake da wuri yake fara kuka "haha haha haha duk suka fashe da dariya NABEEL yace "to Allah yadai yasa ni idanuwana awaje suke ba'a ciki ba,kowa da ya gani yasan banda kurme ido"wayar ce tayi ringing, cikin sauri yayi picking d'in call d'in kana ya kai wayar kunne tare da a mannawa akunnesa sannan cikin kulawa NABEEL ya furta "Assalamu alaikum! Na'am Mommah to to shikenan mun gode Allah ya saka da Alkhairi Allah ya ƙara girma ,sai yazo yana gama waya ya kalli FAREEDAH tare da faɗin "to ke kinji FAREEDAH Hajiya Mommah zata bada farfesun kifi akawo miki "haha haha haha 😂 hahaha 🤣 hahaha Asma'u ta fashe da dariya tare da faɗin" kace Kawa tana shan dad'in ta "eh mana, inji cewar NABEEL cikin washe baƙi,, mikewa tsaye NABEEL da SadeeQ suka yi tare da faɗin" bari muje mu dawo "alright to adawo lafiya Allah ya tsare inji cewar su FAREEDAH da Asma'u"Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa haƙa zalika kai tsaye suka nufin hanyar fita daga cikin falon,. *BAYAN KWANA BIYU* Tsaye FAREEDAH take a cikin parloursu rike da akwatin tafiya tare da NABEEL daga ganin alamun tafiyar NABEEL ɗi ne ya tashi , yayinda da ita kuwa FAREEDAH sai famar rusan kuka take sai kace wacce aka aikowa da sakon mutuwa, rungume FAREEDAH NABEEL yayi kafin cikin tsigar lallaashi da kwantar mata da hankali gami da tsantsan kulawa NABEEL ya buɗe baƙin sa yace "haba FAREEDAH dan ALLAH kukan me kike yi?banason in rinka ganin ki cikin damuwa,damuwarki zatasa indamu ,kuma ni ya kamata infi kowa damuwa tunda ni ne zan tafi da kewar Abu guda biyu ga rashinki ga rashin baby da ke cikin jikin ki , dan ALLAH ki daina kuka Addu'a zaki min " sake kamkamesa tayi cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta buɗe baƙin ta tace "NABEEL ba kasan yadda zuciyarta take zafi ba bane,zan rabu da kai, wani sabon kuka ne ya'sake subce mata ," na sani karki damu duk da cewa dai kinsan wannan abu aiki ne zai kai ni,ke kanki kisan haƙa ,amma abunda nakeso da ke ya zama ko da yaushe akwai waya akunnuwarmu karasa maganar sa cikin kwantar mata da hankali Tare da zare ta daga cikin jikinsa yana mai share mata hawaye "Assalamu alaikum! AHMED ne ya shigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin su ya karaso a inda suke tsaye ya karaso "Amin Wlkslm NABEEL ya amsa da faɗin haƙa idonsa akan sa sannan cikin kulawa NABEEL ya cigaba da cewar "AHMED yaya?"Ahmed ne ya dan dukar da kai sannan cikin girmamawa AHMED yace "yaya kai nake jira,kuma Ina ga fa kamar zaka yi missing jirgi "to muje,ga jakar,wai zamu yi sallama ne,NABEEL ya karasa maganar sa tare da mika masa jakar cikin girmamawa AHMED ya amsa kana kai tsaye ya nufi hanyar fita daga cikin falon,,,,,,NABEEL ko ya ganin fitar AHMED daga cikin falon yayi saurin haɗe bakin sa dana FAREEDAH Da misalin karfe biyar na yamma, zaune Mommy take acikin parlourn ta,tare da doctor Adams, kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa da girmamawa doctor Adams yace"Hajiya ina wuni ina gajiya ? "Lafiyalau cewar Mommy "Fatan mun same ku lafiya Hajiya?... "Lafiya lau.inji Mommy "Cikin girmamawa Doctor yace"ya gida? Cikin fara'a da kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace " alhamdu'lillahy doctor Adams ya kd? kai amma DOCTOR tafiya nan taka tayi tsawo kuma gashi kabar mu. da zurga-zurga asibity doctor, Mommy ta karashe maganar ta idon ta akansa,,,,, cikin kulawa doctor Adams yace "wallah nikai na ban yi zaton zan dad'e haƙa ba Hajiya "Gaskiya ne Haƙa ne hakane, inji cewar Mommy sannan cikin kulawa da farin ciki Mommy ta cigaba da cewar"ka dawo lafiya dai? "Alhamdulillah Hajiya Nafisa,.. Murmushin Mommy tayi tare da faɗin "gashi Kuma ka dawo yau kuma NABEEL ya tafi course d'insa akasan waje. Cikin fara'a doctor Adams yace "Allah sarki eh mu yi waya dashi da shi dazun yake fad'a min Hajiya Nafisat,ya kowa dai lafiya ko ??cikin sauri Mommy ta furta"Ina fa lafiya ga NABEELAH can kwance cikin bed room d'inta ba lafiya"NABEELAH Kuma?"eh inji cewar Mommy AHMED ne ya shigo falon tare da furta " Assalamu alaikum! "AMIN WLKSLM Mommy ce ta daga kai takalle sa tare da amsa masa da faɗin haka ,shi kuwa AHMED cikin sauri ya karaso gurin su Mommy a inda Mommy suke zauna "aaaa oyoyo doctor Adam's sannu da zuwa AHMED yayi maganar idanunsa akan doctor Adams "AHMED inji cewar doctor Adams "na'am doctor ina wuni? "Ina gajiya inji cewar doctor? "Alhamdu'lillahy bro ,,,,,,,,Cikin fara'a doctor Adams yace"ya k'aratu kadawo lafiya? "Alhamdulillah "komai de-de,ka kammala karatu lafiya ko? "Alhamdulillah. Thanks 🙏"kallon AHMED Mommy ta yi Kafin cikin kulawa Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED je ka taho da NABEELAH, "alright to inji cewar AHMED direct dakin NABEELAH yanufa Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace " Hajiya wacece NABEELAH bakuwace? "Oh na manta bakasan ta ba ko ?ai yar kannuwa tace daga kd take tare da ni anan "Allah Sarki inji cewar doctor Bangaren AHMED kuwa yashiga cikin bed room d'in NABEELAH ya same ta akwance a samar bed d'inta , NABEELAH ko tana gani shigowar AHMED ta mike da sauri ta rungumesa sa kafin cikin farin ciki NABEELAH tace"AHMED kamar kasan tunanin ka nake ,,,,,cikin daure fuskarsa AHMED ya daga mata wata uwar tsawa kafin cikin ɓacin rai AHMED yace"NABEELAH lafiyar ki kuwa?...wannan wani..irin..iskan..cine haƙa!,wai meyasa kwata-kwata baki da hankali ne shashakawai ...wacce batason komai ba sai sex,...wallahy Allah ...duk randa kika kuskura kika sake zuwa kusa da ni ,ko kika rungume ni,sai naci kan uwarki, shegiya yar iska kawai,,,kuma idan kinga dama ki' fito falo, Mommah Tana kiran kii ?"kukane ya subce mata bata ma san lokacin da ta ta fashe masa da kuka "cikin mugum faɗa AHMED ya cigaba da cewar "kuma sai ki san abunda zaki fad'a masu,da ita da doctor Adam's d'in suna can parlour suna jiranki shashakawai."cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace " daga baya kenan ,hmm yanzu ne Kake nema siri,ban Ci Ka Gama zagina yanzu yanzu nan, shine zaka ce in rufa maka asiri wallahi Sai na tona mana asiri , batare da ya ce da ita komai ba ya kama hannun ta suka nufi hanyar fita daga cikin dakin suna fitowa haka zalika yayi de-de da kai dubanta zuwa ga kan kujeran ,a daidai lokacin ne kuma narkakkun idanuwanta suka sauka a kan doctor Adams wanda yaƙe zaune a saman lumtsumemiyar kujeran parlour su, cikin daga murya NABEELAH ta buɗe baƙin ta ta furta "Adams! Cikin sauri doctor Adams ya dago Kai Haƙa zalika yayi de-de da kai dubansa ga NABEELAH wacce ta fito daga cikin ɗakin ta *Division tuni ya shiga TUNA BAYA* Doctor Adam's ne, tsaye yake a bakin gate d'in Gidan su NABEELAH ,yayinda ya jingina a jikin motarsa NABEEELAH ce ta fito fuskanta a ɗaure kai tsaye ta karaso gunsa a inda yaƙe tsaye cikin daure NABEELAH ta furta gani,, kallon NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace "haba NABEEELAH sai da nayi aike sau biyu,na uku ne fa kika fito sabo da Allah karasa maganar sa idonsa akan ta , cikin ɓacin rai da masifa da bala'i NABEELAH ta buɗe baƙinta tace "yanzu ma ba fitowa kabace in ba dun mahaifiyata tasa baki ba wallahi da bazaka ganni ba, "amma NABEELAH ya kama ta ace ni dake ayanzu mu kai matsayin da ya Kama ace mu fahimci juna ,karki manta fa da izzini Daddy kifa na zo nemar aureki ,,, cikin daka masa Wata uwar tsawa NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "Adam's ya kamata ka daina batawa kanka lokcin,yakamata ka fahinci inda alkiblah ta ,ta dosa, Adams nace bana son ka! bana kaunarka!bugu da kari kuma natsaneka!!!. Cikin zubar da hawaye doctor Adams yace" kiyi hakuri ki fahince ni wallah na dade da rike ki a cikin zuciyarta,domin a yanzu babu wata yarinya dana sa a gaba wace nake tunani zan iya auren ta in ba ke ba ,,,,cikin fusata NABEELAH ta furta"Adam's ko a mafarki karka kuskura ƙasa azaka aure ni,tana gama magana ta ja masa dogon tsokii sannan ta juya tayi shigowar ta cikin gida *Back to story* Doctor Adams yace"me yake damu ki doctor Adams ya karasa tambayarta idanunsa akan ta??" a razane AHMED ya dago kai ya kalli NABEELAH Cikin faduwar gaba tashin hankali NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace"ciwon ...ciwon Kai ne amma naji ya sauka ma,na samu sauki" Sauke ajiyar zuciya AHMED yayi cikin ransa yace Alhamdu'lillah Allah ka rufa mana asiri duniya da lahira , Kallon Mommy doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor yace "Hajiya Nafisat! "Na'am! Mommy ta amsa da faɗin haƙa" Doctor yace"ni zan koma inji cewar doctor Adams "to shikenan inji cewar Mommy ,,,,,cikin kulawa doctor yace "Ina ganin in Allah ya yarda zuwa anjima in zan dawo daga office nazo zan riko mata magani "babu komai doctor thank you inji cewar Mommy "cikin nutsuwa doctor Adams yace "in kuma wani dalili bai sa nadawo ba zan Kira shi AHMED a waya sai yazo ya kawo mata "OK to 🙏🙏 thanks again May Allah bless you and your family Allah ya saka da Alkhairi "Allah ya sauwake inji cewar doctor Adams "Amin inji cewar Mommy """"""""""""""mik'ewa tsaye doctor Adams yayi tsaye yana kallon NABEELAH 💖Idanunta NABEELAH ta lumshe tana mai jin yanda gaban ta ke faduwar cikin nutsuwa doctor Adams yace "Allah ya kara maki lafiya"sauke nannauyar ajiyar zuciya NABEELAH ta yi tare da faɗin Amin ya rabbil A'alamin thanks 🙏 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 25-26🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *🌺 CHAPTER 25-26🌺* Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na dare Zaune AHMED yaƙe a saman kujera a cikin parlour sa yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani can sai ga NABEELAH ta shigo cikin falon AHMED ,,NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED tare da furta sallama..... NABEELAH ce ta shigo cikin falon AHMED tare da furta "ASSALAMU ALAIKUM!! Kai tsaye cikin sauri ta ƙaraso inda AHMED yaƙe zaune,AHMED kuwa yana ganin shigowarta, yayi sauri ya miƙe tsaye sai da ya ɗaure fuskarsa tukkun kafin cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ke dan ubanki meye kawo ki part d'in nerh? maza-maza ki fita ki bar min parlour na fool bak'ar karya,inji cewar AHMED idonsa akan ta sannan cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya ɗora da faɗin"zaki fita ne ko sai naci kan ubanki?bana san iskancin nan baki ya ishe Ni haƙa yakara maganar sa cikin tsananin ɓacin rai har wani huci yaƙe "kuka NABEELAH ta fashe da Shi cikin sheshskar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "amma kuwa AHMED bekama ace Wanda yaƙe zaune ya ji tsoron fad'iwa ba Ashe dama salihanci kauna da kake nuna min yaudarane?, Ashe dama akwai ranan dazaka kalli jikina kayi Allah wadai dashi inji cewar NABEELAH idon ta akansa sannan cikin muryar kuka ta ɗora da faɗin" harka 'kyamace ni Jikin AHMED yayi sanyi cikin sanyi murya AHMED yace " NABEELAH ki daina faɗin Haƙa ni ban tsaneki ba, amma ina tabbatar maki tunyanzu ina nadamar bisa abunda yafaru ,ni kaina yazama dole in tausayawa kaina saboda banso haƙan takasance ga abunda nake da wani buri akansa ba Allah sarki AHMED ya karashe maganar sa cikin zubar da hawaye da danasani Tabe baƙi NABEELAH ta yi Tare Da faɗin "AHMED daga baya kenan baikamata kayi nadama idan har ka tuno da lokacin dakake bani gudumuwa amatsayin ka na malamin gidan mu ba AHMED lokacin tsayawa muyi wannan magana ta wuce yanzu Meye mafita,?,,,,,cikin sauri AHMED ya furta"zan kai ki asibity acire cikin, kuma ko nawane zan biya, Sai dai ina me tabbatar maki cewa sai kinyi takatsamtsam ƙada ki yarda MOMMAH ta San halin da muke ciki "insha Allah ba zama ta taba sani halin da muke ciki ba insha Allah zan kula,,,, inji cewar NABEELAH cikin sanyi murya sannan NABEELAH ta cigaba da cewar"""'yaya AHMED ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka ni takace komai nawa na baka❤️,Bana regrets I love you mothern my on life, tafada tana fitar da wasu irin hawaye masu zafin gaske, AHMED ko Saurin tara harshenshi yayi tare da fara lashe hawayen in romantic way yana magana a hankali cikin sigar raɗa yace "this is precious don't west them for me keep them hide them I don't want to see your tear's , Gangarowa yayi de-de lip's d'inta sannan ya ɗora da faɗin"kin iya sa duk abunda ze daga min hankali ko? NABEELAH I love this yafada yana lasar lip's d'inta dasu kayi masa wani i'rin kyau,, shiru tayi masa, zuwa can Kuma ta rungumesa sa sosai, "daukar ta Ahmed yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,gadonsa hau tare da ita gamin da cire rigar jikinta harda breziya ɗin ta shigewa tayi cikin jikinsa tana ya mutsa masa tunani kama baƙin sa tayi ta tura masa harshenta tana tsotsan lallausar harshensa da lips d'insa tare da shafa 'kansa,Ahankali ya Fara sauke ajiyar zuciya, WASHE GARI misalin karfe goma sha daya na safe, Zaune AHMED yaƙe a cikin office din doctor jamilu tare da NABEELAH da doctor jamil ,,kallon doctor jamil AHMED yayi kafin cikin damuwa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Yanzu doctor babu wani abunda za'a iya yi ??? ,,,, Cikin sauri doctor jamil ya furta"ai duk wani kok'ari da zan muku na Riga nayi, saboda har in na matsa acikin wannan Abu tana da matsala a mahaifan ta.in dai nayi yin'kurin zubar da wannan cikin zata iya rasa ranta yakarasa maganar sa idonsa akan su,"gaban Nabeelah ne yanke ya...fadi...... a matuƙar razane ta dago Kai ta kalli doctor jamilu cikin sauri ta furta" 'mutuwa fa kace"yes off course ita nike nufi inji cewar doctor,kuka NABEELAH ta rushe dashi cikin ranta tace nashiga uku mudin asirina ya tonu ,to kashi na yabushe.,don shakka Babu kashe ni MOMMAH zata yi ,wayyo Allah na tuba ka yafe ni nashiga uku ni NABEELAH shikenan tawa ta ƙare anzo waje 🙆🏻‍♀️ Cikin kulawa doctor ya cigaba da cewar "me zai hana inba ku shawara, ku yi hakuri kubar wannan cikin mana "cikin fushi da masifa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Ka ga doctor kai dai iya abunda zaka mana kayi, bama bukatar wata shawararka , cikin ɓacin rai AHMED ya kalli FAREEDAH tare da faɗin" ke tashi muje tashi suka kayi suka fice daga cikin office din doctor suna fitowa compound d'in hospital, direct wajen da suka parking motarsu suka nufa ,suna k'arasawa wajen motarsu a sanyaye suka shiga cikin motarsa , AHMED ya tada motarsu gate man ya wangle masu kofar gate d'in hospital, sannan suka fice daga cikin compound d'in Tunda suka ɗauki hanya babu Wanda yace da ɗan uwansa uffan yayinda ita Kuma NABEELAH ta nutsu cikin duniya tunanintah, AHMED kuwa hankalin sa da yaƙe kan tukinsa ahankali ya juyo ya kalleta cikin tausayin ta da tausayin halin da suke ciki AHMED yace "kawai Ina tunanin muje wani hospital ko baby AHMED , wani asibity zan kai ki insha Allah idan muje asibity zamu samu dace a can ya karasa maganar sa cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya ,sake Jan zuciya tayi tare da lumshe i'don ta ba tare da ta tanka masa ba,cikin tausayin ta Ahmed ya daura hannunsa daya akan cinyar ta yace "ki kwantar da hankalin insha Allah everything will be alright insha Allah ,sai yanzu ta furta"Allah yasa "Amin ya rabbil A'alamin " ( *After one hour*) Bayan awa ɗaya Zaune AHMED da NABEELAH suke a cikin office din doctor Aminu Yayinda NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane suna cikin matsananciyar tashin hankali banda gumi babu abinda suke haɗawa. Kallon su Doctor Aminu yayi kafin Doctor yace "a Gaskiya wannan aiki yafi karfina, ba zan iya cire wannan cikin ba,domin kuwa tana da matsala acikin mahaifanta idan nayi yinkurin zubar da wannan cikin nata zata iya rasa ran ... AHMED be Bari doctor yakarasa ba AHMED ya katsesa ta hanyar faɗin "ke tashi mu je "mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufi hanyar fita daga cikin office ɗin doctor nan fa su kabar likita da sakin baki yana kallon ikon Allah zuwa can kuma ya girgiza kai tare da faɗin "Allah ya kyauta. Da misalin ƙarfe biyar na yamma Zaune su AHMED suke acikin office ɗin doctor Salihu yinda da NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane basu hayyacinsu ,gaba ɗaya gumi yajiƙa masu fuska, Kamar yadda sauran likitocin suka faɗa masu haka shima doctor Salihu ya sake maimaita masu cikin kulawa doctor Salihu kalle su tare da faɗin "agaskiya wannan aikin yafi karfi na domin kuwa wannan aikin yana da matuƙar hasari ,bazan iya cire wannan c...... cikin sheshekar kuka NABEELAH ta katse doctor salis ta hanyar faɗin "AHMED yanzu ya zamu yi kenan, likitochi huɗu fa kenan muna zuwa ,ka duba Wanda mukaje darana ma still abunda ya fad'a kenan , inji cewar NABEELAH idonta akan🙆🏻‍♀️ AHMED sannan cikin ihu da muryar kuka NABEELAH ta cigaba da cewar "wayyo Allah nashiga uku ni NABEELAH yanzu ya zanyi da wannan cikin da yake jikina,,wani sabon kuka ta sake fashewa dashi, kuka take sosai kamar ranta zai fita Allah sarki Cikin zubar da hawaye Ahmed ya rungume Nabeelah kafin cikin sigar lallashi AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ba don gudun tona asiriba,danaje na samu doctor Adam's na sanar daShi halinda muke ciki ,dan nasan Kila bazai rasa abun yiba , cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMED wai ya kuke da doctor Adam's ??"sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "doctor Adam's ya zama kamar ɗan uwa ,dan tun Ina karami shi ne likitan gidanmu duk wata lalura idan taso shi ake kira yayi mana maganin Shi kuwa doctor salis Da misalin karfe goma dare, Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar 3-seaterh a cikin parlour sa ,tare da abokinsa Abdul , kallon AHMED Abdul yayi kafin cikin sanyin murya Abdul ya buɗe baƙin sa yace "a Gaskiya ka tabka babban kuskure AHMED,yanzu ina anfanin irin wannan mumunar aiki akan kanwarka kuma gida daya,,sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi sannan cikin na dama da danasani da yake ako dayause AHMED ya buɗe baƙin sa yace "farkon gani na da NABEELAH zuciyata ta kulle idanuwana arufe, Sannan kayan da NABEELAH take sawa ya taimaka wurin matso kwad'ayina da NABEELAH.Wanda har sai da kwad'ayin ya fito Ahmed ya karasa maganar sa idonsa akan sa "dukan abunda yaƙe mekyau bawa yasani Marakyau Shi'ma yasani ,Ina anfanin abunda zakayi,daga baya yadamu zuciyar ka Abdul yayi maganar idanunsa akan AHMED "Gaskiya ne inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya AHMED ya cigaba da cewar" kuskure dai anriga anyishi .gashi lalle na kamu da son NABEELAH.sai dai wani Abu damuwa shine.Ina ganin ya zama wajibi mu zubarda cikin ,,,,,,,,cikin sauri Abdul yace "ko kaɗan be zama wajibi ba Ka cireshi ba ,domin Shi ma d'a ne kamar kowa, Sai dai bambamci Ɗan kaɗan atsakani,,,,, "ai nima shine abunda nake gudu, Sai dai kawai zan D'anganta shi dasherin shedan inji cewar AHMED ,,,,Cikin sauri Abdul ya furta"kada ka kasance cikin mutane da shedan ke magana akan su ranan lahira, cewa Kara ku zargeni ku zarge kawunarku , 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 25-26🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKI A DUKKAN RAYUWAR KI,UBANGIJI YA KAREKI DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKI HASSADA* *🌺 CHAPTER 25-26🌺* Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na dare Zaune AHMED yaƙe a saman kujera a cikin parlour sa yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali da damuwa yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani can sai ga NABEELAH ta shigo cikin falon AHMED ,,NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED tare da furta sallama..... NABEELAH ce ta shigo cikin falon AHMED tare da furta "ASSALAMU ALAIKUM!! Kai tsaye cikin sauri ta ƙaraso inda AHMED yaƙe zaune,AHMED kuwa yana ganin shigowarta, yayi sauri ya miƙe tsaye sai da ya ɗaure fuskarsa tukkun kafin cikin daka mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ke dan ubanki meye kawo ki part d'in nerh? maza-maza ki fita ki bar min parlour na fool bak'ar karya,inji cewar AHMED idonsa akan ta sannan cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya ɗora da faɗin"zaki fita ne ko sai naci kan ubanki?bana san iskancin nan baki ya ishe Ni haƙa yakara maganar sa cikin tsananin ɓacin rai har wani huci yaƙe "kuka NABEELAH ta fashe da Shi cikin sheshskar kuka NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "amma kuwa AHMED bekama ace Wanda yaƙe zaune ya ji tsoron fad'iwa ba Ashe dama salihanci kauna da kake nuna min yaudarane?, Ashe dama akwai ranan dazaka kalli jikina kayi Allah wadai dashi inji cewar NABEELAH idon ta akansa sannan cikin muryar kuka ta ɗora da faɗin" harka 'kyamace ni Jikin AHMED yayi sanyi cikin sanyi murya AHMED yace " NABEELAH ki daina faɗin Haƙa ni ban tsaneki ba, amma ina tabbatar maki tunyanzu ina nadamar bisa abunda yafaru ,ni kaina yazama dole in tausayawa kaina saboda banso haƙan takasance ga abunda nake da wani buri akansa ba Allah sarki AHMED ya karashe maganar sa cikin zubar da hawaye da danasani Tabe baƙi NABEELAH ta yi Tare Da faɗin "AHMED daga baya kenan baikamata kayi nadama idan har ka tuno da lokacin dakake bani gudumuwa amatsayin ka na malamin gidan mu ba AHMED lokacin tsayawa muyi wannan magana ta wuce yanzu Meye mafita,?,,,,,cikin sauri AHMED ya furta"zan kai ki asibity acire cikin, kuma ko nawane zan biya, Sai dai ina me tabbatar maki cewa sai kinyi takatsamtsam ƙada ki yarda MOMMAH ta San halin da muke ciki "insha Allah ba zama ta taba sani halin da muke ciki ba insha Allah zan kula,,,, inji cewar NABEELAH cikin sanyi murya sannan NABEELAH ta cigaba da cewar"""'yaya AHMED ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka ni takace komai nawa na baka❤️,Bana regrets I love you mothern my on life, tafada tana fitar da wasu irin hawaye masu zafin gaske, AHMED ko Saurin tara harshenshi yayi tare da fara lashe hawayen in romantic way yana magana a hankali cikin sigar raɗa yace "this is precious don't west them for me keep them hide them I don't want to see your tear's , Gangarowa yayi de-de lip's d'inta sannan ya ɗora da faɗin"kin iya sa duk abunda ze daga min hankali ko? NABEELAH I love this yafada yana lasar lip's d'inta dasu kayi masa wani i'rin kyau,, shiru tayi masa, zuwa can Kuma ta rungumesa sa sosai, "daukar ta Ahmed yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,gadonsa hau tare da ita gamin da cire rigar jikinta harda breziya ɗin ta shigewa tayi cikin jikinsa tana ya mutsa masa tunani kama baƙin sa tayi ta tura masa harshenta tana tsotsan lallausar harshensa da lips d'insa tare da shafa 'kansa,Ahankali ya Fara sauke ajiyar zuciya, Washe gari misalin karfe goma sha daya na safe, Zaune AHMED yaƙe a cikin office din doctor jamilu tare da NABEELAH da doctor jamil ,,kallon doctor jamil AHMED yayi kafin cikin damuwa da tashin hankali AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Yanzu doctor babu wani abunda za'a iya yi ??? ,,,, Cikin sauri doctor jamil ya furta"ai duk wani kok'ari da zan muku na Riga nayi, saboda har in na matsa acikin wannan Abu tana da matsala a mahaifan ta.in dai nayi yin'kurin zubar da wannan cikin zata iya rasa ranta yakarasa maganar sa idonsa akan su,"gaban Nabeelah ne yanke ya...fadi...... a matuƙar razane ta dago Kai ta kalli doctor jamilu cikin sauri ta furta" 'mutuwa fa kace"yes off course ita nike nufi inji cewar doctor,kuka NABEELAH ta rushe dashi cikin ranta tace nashiga uku mudin asirina ya tonu ,to kashi na yabushe.,don shakka Babu kashe ni MOMMAH zata yi ,wayyo Allah na tuba ka yafe ni nashiga uku ni NABEELAH shikenan tawa ta ƙare anzo waje 🙆🏻‍♀️ Cikin kulawa doctor ya cigaba da cewar "me zai hana inba ku shawara, ku yi hakuri kubar wannan cikin mana "cikin fushi da masifa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "Ka ga doctor kai dai iya abunda zaka mana kayi, bama bukatar wata shawararka , cikin ɓacin rai AHMED ya kalli FAREEDAH tare da faɗin" ke tashi muje tashi suka kayi suka fice daga cikin office din doctor suna fitowa compound d'in hospital, direct wajen da suka parking motarsu suka nufa ,suna k'arasawa wajen motarsu a sanyaye suka shiga cikin motarsa , AHMED ya tada motarsu gate man ya wangle masu kofar gate d'in hospital, sannan suka fice daga cikin compound d'in Tunda suka ɗauki hanya babu Wanda yace da ɗan uwansa uffan yayinda ita Kuma NABEELAH ta nutsu cikin duniya tunanintah, AHMED kuwa hankalin sa da yaƙe kan tukinsa ahankali ya juyo ya kalleta cikin tausayin ta da tausayin halin da suke ciki AHMED yace "kawai Ina tunanin muje wani hospital ko baby AHMED , wani asibity zan kai ki insha Allah idan muje asibity zamu samu dace a can ya karasa maganar sa cikin kulawa da ƙasa ƙasa da murya ,sake Jan zuciya tayi tare da lumshe i'don ta ba tare da ta tanka masa ba,cikin tausayin ta Ahmed ya daura hannunsa daya akan cinyar ta yace "ki kwantar da hankalin insha Allah everything will be alright insha Allah ,sai yanzu ta furta"Allah yasa "Amin ya rabbil A'alamin " ( *After one hour*) Bayan awa ɗaya Zaune AHMED da NABEELAH suke a cikin office din doctor Aminu Yayinda NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane suna cikin matsananciyar tashin hankali banda gumi babu abinda suke haɗawa. Kallon su Doctor Aminu yayi kafin Doctor yace "a Gaskiya wannan aiki yafi karfina, ba zan iya cire wannan cikin ba,domin kuwa tana da matsala acikin mahaifanta idan nayi yinkurin zubar da wannan cikin nata zata iya rasa ran ... AHMED be Bari doctor yakarasa ba AHMED ya katsesa ta hanyar faɗin "ke tashi mu je "mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufi hanyar fita daga cikin office ɗin doctor nan fa su kabar likita da sakin baki yana kallon ikon Allah zuwa can kuma ya girgiza kai tare da faɗin "Allah ya kyauta. Da misalin ƙarfe biyar na yamma Zaune su AHMED suke acikin office ɗin doctor Salihu yinda da NABEELAH da AHMED kuwa kallo ɗaya zaka yi masu ka gane basu hayyacinsu ,gaba ɗaya gumi yajiƙa masu fuska, Kamar yadda sauran likitocin suka faɗa masu haka shima doctor Salihu ya sake maimaita masu cikin kulawa doctor Salihu kalle su tare da faɗin "agaskiya wannan aikin yafi karfi na domin kuwa wannan aikin yana da matuƙar hasari ,bazan iya cire wannan c...... cikin sheshekar kuka NABEELAH ta katse doctor salis ta hanyar faɗin "AHMED yanzu ya zamu yi kenan, likitochi huɗu fa kenan muna zuwa ,ka duba Wanda mukaje darana ma still abunda ya fad'a kenan , inji cewar NABEELAH idonta akan🙆🏻‍♀️ AHMED sannan cikin ihu da muryar kuka NABEELAH ta cigaba da cewar "wayyo Allah nashiga uku ni NABEELAH yanzu ya zanyi da wannan cikin da yake jikina,,wani sabon kuka ta sake fashewa dashi, kuka take sosai kamar ranta zai fita Allah sarki Cikin zubar da hawaye Ahmed ya rungume Nabeelah kafin cikin sigar lallashi AHMED ya buɗe baƙin sa yace "ba don gudun tona asiriba,danaje na samu doctor Adam's na sanar daShi halinda muke ciki ,dan nasan Kila bazai rasa abun yiba , cikin sauri NABEELAH ta furta"AHMED wai ya kuke da doctor Adam's ??"sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "doctor Adam's ya zama kamar ɗan uwa ,dan tun Ina karami shi ne likitan gidanmu duk wata lalura idan taso shi ake kira yayi mana maganin Shi kuwa doctor salis Da misalin karfe goma dare, Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar 3-seaterh a cikin parlour sa ,tare da abokinsa Abdul , kallon AHMED Abdul yayi kafin cikin sanyin murya Abdul ya buɗe baƙin sa yace "a Gaskiya ka tabka babban kuskure AHMED,yanzu ina anfanin irin wannan mumunar aiki akan kanwarka kuma gida daya,,sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi sannan cikin na dama da danasani da yake ako dayause AHMED ya buɗe baƙin sa yace "farkon gani na da NABEELAH zuciyata ta kulle idanuwana arufe, Sannan kayan da NABEELAH take sawa ya taimaka wurin matso kwad'ayina da NABEELAH.Wanda har sai da kwad'ayin ya fito Ahmed ya karasa maganar sa idonsa akan sa "dukan abunda yaƙe mekyau bawa yasani Marakyau Shi'ma yasani ,Ina anfanin abunda zakayi,daga baya yadamu zuciyar ka Abdul yayi maganar idanunsa akan AHMED "Gaskiya ne inji cewar AHMED sannan cikin nutsuwa ya AHMED ya cigaba da cewar" kuskure dai anriga anyishi .gashi lalle na kamu da son NABEELAH.sai dai wani Abu damuwa shine.Ina ganin ya zama wajibi mu zubarda cikin ,,,,,,,,cikin sauri Abdul yace "ko kaɗan be zama wajibi ba Ka cireshi ba ,domin Shi ma d'a ne kamar kowa, Sai dai bambamci Ɗan kaɗan atsakani,,,,, "ai nima shine abunda nake gudu, Sai dai kawai zan D'anganta shi dasherin shedan inji cewar AHMED ,,,,Cikin sauri Abdul ya furta"kada ka kasance cikin mutane da shedan ke magana akan su ranan lahira, cewa Kara ku zargeni ku zarge kawunarku , 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 27-28🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) MY DEAR DADDY MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️ *🌺 CHAPTER 27-28🌺* *Agurguje* *bayan wata uku* AHMED ne na hango yana Zaune a Saman lumtsumemiyar two-seater d'insa a cikin parlour sa ,tare da Abdul, "kallon sa Abdul yayi kafin cikin kulawa Abdul yace " AHMED wannan matsala bafa karama bace ,babba'ce, Mudin idan aka sake nan da wasu yan kwanaki dolene MOMMAH ta gane, kasan halinsu na mata . Abdul ya karasa maganar sa idonsa akan sa ,Dan runtse idanunshi AHMED yayi cikeda ciwo zuciyanshi namai zafi yanamai radadi sanan gently ya buɗe idanunshi ya daura su akan Abdul kafin cikin tsantsan damuwa AHMED yace"Abdullah nikai na abun nan yana damuna, wallahy ALLAH Jiya ban iya bacci ba,duk da dai da na yanke shawaran cewa zan bar garin nan. Inya so idan na tafi idan abun yafaso zan dawo daga baya, amma tasirin da NABEELAH take dashi agare ni acikin zuciyarta ya sa bazan iya ketarewa ba ko nan da can , cikin sauri Abdul ya furta "AHMED Ina da wata shawara mezai sa bazakaje wajen likitan gidanku ba.. doctor Adam's,ka fad'a masa komai kada ka boye masa, lokacin da kake gabansa kazama tamkar maraya,,,cikin tsantsan damuwa AHMED yace"wannan ba shawara bane ,dan idan nayi haƙa kamar naɗauki asiri nane nayi tallah ,,,,girgiza kansa Abdul ya yi kafin cikin bashi shawara da kwarin gwiwa Abdul ya ce"amma halin maza dana mata ya babbanta,insha Allahu doctor Adam's zaisamar mana mafita ,idan bazaka damuba muna iya zuwa gurinsa yanzu nan,ba sai gobe ba Please ka tashi muje mu sameshi da batun wata kila asamu mafita agunsa tashi sukayi kai tsaye suka nufin hanyar fita daga falon tare da ficewa daga gidan gaba ɗaya *BAYAN MINTI TALATIN* *GIDAN DOCTOR ADAMS* Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED da abokin AHMED wato Abdul kallon AHMED doctor Adams yayi tare da"AHMED yayadai ,meke tafe daku ,ko wanine ba lafiya,? Doctor ya tambaye AHMED cike da kulawa ,dago kansa yayi tare da sauke idanuwansa akan doctor Adams ƙafin cikin faɗuwar gaba da girmamawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "eh doctor nine banda lafiya Kuma ina sa rai Insha ALLAHU indai muzo wajenka zan samu magani cutar dake damu na "to amma kuma Ikon ALLAH, haƙa ba wanda zai ganka yace kanada wani lalura ,koda yaƙe wani cutar zaka ga ba ganin ta ake ba, meke damuka?? Doctor ya jefo masa tambaya kai tsaye idonsa akan su Gyara zamansa Abdul yayi haɗe da cewa " doctor babu abunda zamu boye maka.mu tasone.tun daga gida.da niyar farke maka sirin da ke tare da mu, dan girman ALLAH ,muna nemar mafita Abu biyu. Abu na farko karike mana sirin mu, nabiyu muna nemar mafita a gareka Abdul yaƙare maganar yana mai kallon doctor Adams, cikin kulawa doctor Adams yace"wannan bazai zamana da damuwaba INSHA ALLAHU.zanyi iya kok'arina inga na taimaka maku, in har taimakon baifi karfi naba, kuma INSHA ALLAHU zaku sameni mutum mai siri.Wanda ta gefena sirinku bazai fitaba insha Allah doctor Adams yaƙare maganar sa idonsa akan su ,Cikin zubar da hawaye Abdul yace"doctor kuruciya .dason zuciya ita tahaifar dawata ƙaddara,akwai wata yarinya nasan zaka santa, kanwace gunsu AHMED,NABEELAH yanzu haƙa maganarda mukeyi dakai tana ɗauke da cikinsa,wato cikin AHMED, sannan kuma, Duk likitan da akaje wajensa domin fitarda cikin kafin zuwa wannan Lokacing sai ace da akwai matsala atare da mahaifanta, mudin akace za'a cire cikin zata iya rasa ranta Abdul ya ƙare maganar yana mai dukar da kai ƙasa shima AHMED ɗin dukai da kansa yayi yana mai zubar da hawayen danasani da nadamar abun da yakaitawa kanwansa "kai kai kai haba doctor Adams yafaɗi maganar ataƙaice, sannan cikin ɓacin rai doctor Adams ya cigaba da cewar "AHMED kayi kuskure ,kayi kuskure, kayi kuskure babba , AHMED banji daɗin jin wannan labari ba,kayi kuskure, toyanzu menene mafita, mekake son ayi, ?? doctor Adams ya tambaye AHMED idonsa akan AHMED Cikin zubar da hawayen danasani AHMED ya d'ago 'kansa haɗe da cewa "duk wani taimakon da ya dace ayi mana, shi nake roko ayi mana doctor. dan. Banason MOMMAH tasan halinda ake.ciki AHMED yaƙare maganar sa yana mai zubar da hawaye tsoro damuwa da tashin hankali da yaƙe ciki , Cikin tsantsan bacin rai doctor Adams yace"yanzu ita NABEELAH tafara yin laulayine?" ,,,,,,Cikin sauri AHMED ya furta"Eh, takan dan kwanciya amma nakan matsa mata ta tashi,, , Doctor Adams yace " to yanzu abunda nakeso dakai idan ka koma gida, kajeka same ita NABEELAH kace mata takwanta sai ta gayawa MOMMAH bata da lafiya, nasan ni ace inzo in dubata, to in nazo nasan dame zan ɗaura ,koya ? "hakane suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa,,,, doctor Adams yace "ku kwantar da hankalin ku ,zan taimakeku in ALLAH ya yarda, "Allah yasa Inji cewar Abdul "AMIN inji cewar doctor Adams sannan ya cigaba da cewar "to gashi kunzo gidan goro dasai ahaɗa maku abun breakfast ko ba zaku sha ba ??"aa munagodiya Allah ya saka da Alkhairi ba matsala "haha haha haha doctor Adams ya kwashe da dariya tare da faɗin"to Allah yasa mu dace "Amin ya rabbil izzati suka haɗa baƙin gurin faɗin haƙa zalika suna mai mik'ewa tsaye atare ,Kallon su doctor Adams yayi kafin cikin kulawa doctor Adams yace"zaku tafi ne? "eh suka furta "to shikenan Thank you. so much, Inji cewar doctor"cikin sauri suka haɗa baƙin gurin faɗin"doctor Adams muke da godiya Allah ya ƙara girma "amin doctor Adams ya furta,kana sukuma suka nufin hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan gabaki ɗaya *GIDAN GIDAN HAJIYA NAFISAT* Da misalin ƙarfe biyar Zaune HAJIYA NAFISAT taƙe acikin parlournta tare da AHMED da NABEELAH da doctor Adams Gyaran zamansa doctor Adams yayi kafin cikin nutsuwa haɗi fara mata bayanin rashin lafiyar yaƙe damu NABEELAH doctor Adams ya buɗe baƙin sa yace "wato Hajiya ciwon da yaƙe tare da NABEELAH, girgiza kansa yayi tare da cigaba da cewar" Kai Allah dai ya kyauta , Cikin faɗuwar gaba Mommy ta furta"Amin ya Rabbi izzati idonta akan doctor Adams,,cikin nutsuwa doctor Adams ya kalli Mommah kafin cikin kulawa doctor Adams ya buɗe baƙin sa yace"wato da NABEELAH ta sanar daku dawuri , ciwon da yaƙe tare da NABEELAH ,Wato ciwon yana shiga ne lokaci guda ,sannan shi ciwon baya nunawa. kuma yana haifar da abubuwa biyu zuwa uku. na farko yana haifarda ƙasala, kuma zakiga 'kafafun mutum sun kumbura, kai in ciwo yayi karfi ma yakan sa ,kiga har cikin mutum ma yana kumbura, cikin sauri Mommy ta furta"doctor to yanzu meye mafita, cikin wannar Al'amarin,?? ,,,,cikin nutsuwa doctor Adams yace"to Hajiya a nan dai bamu da asibity, da yaƙe kula da irin wannan lalurar. sai a American,amma akwai wani asibity a Abuja Wanda abokina ma yaƙe kulada asibity ,su suke kula da irin masu wannan laluran kuma suke ɗaukarsu zuwa American d'in,to Ina ganin zaiyi kyau idan mukayi gaggawar yi mata biza sai mu ɗauke ta ni da AHMED mukai ta Can Abuja sai su. wuce ƙasan wajen "kuka ne ya subcewa MOMMAH cikin shesheskar kuka Mommy tace "doctor ba damuwa nagode Allah yasaka da Alkhairi, anjima zan turo maka AHMED sai yazo duk wani abunda ya dace da za'ayi cikin gaggawa sai ayi "cikin smiling doctor yace "ok to Allah ya kaimu,maida kallon yayi inda AHMED yaƙe zaune Tare Da cigaba da cewar"AHMED muje waje akwai karin bayani da zan maka Allah ya sauwake,"Amin ya rabbil izzati Inji cewar Mommy,mik'ewa suka yi tsaye sannan suka nufin hanyar fita daga cikin falon duban NABEELAH Mommy ta yi tare da faɗin"Sannu ko ƴata ALLAH ya baki lafiya inji cewar Mommy Batare da NABEELAH ta tanka ba ta lumshe ido tana jin yanda gaban ta ke fad'uwa, ALLAH ka rufa mana asiri duniya da lahira NABEELAH ta faɗa acikin zuciyarta,wai meyasa NABEELAH kika biyewa son zuciya har ta kai ki ga aikata zina NABEELAH ta tambaye kanta bayan kuma tasan bata da amsa ALLAH ka gafarta min zunubai na Wanda nasani da wanda ban sani ba Insha ALLAHU daga yau na tuba. *Alhamdu'lillahy Allah Nagode maka da kaba mahaifiya ta lafiya Allah ka ƙara mana lafiya Tare Da tsawon rai mai albarka fans* *Thanks for uzurin ku agare Ni Dan Allah kucigaba da min uzuri watatan sai labari wayan da suke kirana da masu turo min sako Alhamdu'lillah jikin mama da sauki ina matuƙar godiya Allah ya saka da aljanna*💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 29-30🌺* MY DEAR DADDY MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA) *WANNAN PAGE ƊIN NA SADAUKAR DASHI GARE KU* Kawata Ummu addiyah ,Dr adamarhh,,Matan rabiu Queen beauty,,Nice girl Me suna da Arabic Maman zee,, Tah Annabi Mar'atussaliha ,Sahiba *Ina matuƙar jin daɗin ZAZZAFAR COMMENTS NAKU ALLAH YA SAKA DA ALJANNA* *SAKON GAISUWA GA MY BRODA SAPWAN DA ƘAWATA UMMU ADIYYAH* *FATAN ALKHAIRI NAKE MAKU A DUKKAN RAYUWAR KU,UBANGIJI YA ƘARE KU DAGA SHARRIN MAKIYA DA MASU YI MAKU HASSADA* *🌺 CHAPTER 29-30🌺* *YAU Ma NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️* *_BALOKACI EDITING_* Da misalin ƙarfe goma na dare, zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar kujeran acikin parlournsa yayi facing d'in T,V yana kallon film cikin kwanciyar hankali don ko ba komai hankalin sa ya kwanta yanzu"ALLAH na gode maka daka rufa mana asiri YA UBANGIJI ka ƙara rufamana asiri duniya da lahira AHMED yafaɗa a cikin zuciyarsa, Yana cikin zancen zuci sai ga NABEELAH ta shigo falon, NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED fuskarta a ɗaure direct wajen AHMED tanufa tana ƙarasawa inda yaƙe zaune cikin tsananin ɓacin rai NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "AHMED nifa Bangane mekuke nufiba? kana nufin nice zanyi tafiya da wannan ɗan iskan doctor?wanda duk duniya babu wanda na tsana samadashi,inji cewar NABEELAH, sannan cikin masifa da bala'i NABEELAH ta cigaba da cewar "ai kai ya kamata ace ka bishi kasamo mana magani zubar da cikin baniba , nifa babu inda zani kuma babu inda zan bisa, gara ma tun wuri kakira sa kagaya masa nace ni NABEELAH babu inda zanbisa ehem nafaɗa nasake faɗa babu inda zani, NABEELAH ta ƙare maganar ta idanunta akan sa mikewa tsaye AHMED yayi tare da sauke idanuwansa akan NABEELAH kafin cikin sanyin sa da ƙasa ƙasa da murya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "NABEELAH kina da hankali kuwa?kinsan abunda kike fad'a kuwa,taya Allah ya rufa mana asiri musamu mafita amma kike ƙoƙarin kiga kin tona mana asiri ,dan ALLAH idan baso kike asirin mu yatonu ba dan Allah kiyi ha'kuri ki amince ki yarda ki bisa,ku tafi tare Abuja tare dashi ,kinga wannan tafiyar taku ita kaɗai ce mafita agare mu please baby love AHMED ya ƙare maganar sa yana mai roƙon ta, NABEELAH tace "nifa nagaya maka wallahy ALLAH babu inda zani,NABEELAH ta ƙarasa maganarta cikin zubar da hawaye,,cikin fusata da buga mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "bariki kiji ingaya miki ni nagaji da wannan hau'kar taƙi saboda nalura daƙe ƙe kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muƙe ciki ba,Sbd haƙa, ko kinaso ko bakya so dolenki sai kinje Abujanan, shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kifara shirin tafiya gobe AHMED yaƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "nikuma NABEELAH nace babu inda zani dan babu wani dan iskan daya isa yasa ni nayi tafiya dole ,haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne? haba,AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauƙe ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i yaya AHMED.yau ni NABEELAH ka daga hannun ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi kenan zata cigaba da magana tun bata soma ba,AHMED yayi saurin haɗe baƙin su guri ɗaya.....dan yasan kalmar zagice zata biyo baya, shi kuma kalmar daya tsana kenan ,AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fada ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya ɗaukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, ai kuwa tunni ta ta nemi kukanta da ɓacin ran tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi malam Ƙafin kasani tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ɗaukar ta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita,sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali tafara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi , baƙin tasauke akan nipple dinsa Ahankali takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu, hmmmm Allah ya gafarta mana kura kuran mu *BAYAN SATI ƊAYA* *GIDAN DOCTOR ADAMS* Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED kallon AHMED doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor.Adams yace "AHMED INSHA ALLAHU bazamu taɓa samu matsalaba gameda ciki da NABEELAH take ɗauke dashi, domin naje na ajiye ta acan *Abuja* gurin kakata, kuma acan zata zauna in ALLAH yayarda har lokacin haifuwar ta yayi harta haifu, kuma idan tahaifu in Allah yayarda,akwai wasu maguguna da zan bata Wanda zasusa jikinta yayi kyau Wanda jikin ba zai-taba nuna alamarta ma taba haifuwa baya doctor Adams ya ƙare maganar sa cikin washe baki ,,,dago kansa AHMED yayi yakalli doctor Adams tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi kafin cikin nutsuwa da sanyin murya AHMED yace "nagode sosai doctor da rufa min asirin da kayi Allah ya saka da aljanna ,murmushi doctor Adams yayi kafin cikin smiling doctor yace "AHMED kenan, AHMED sai dai akwai wata magana mai mahimmanci Wanda nasan bakasantaba kuma zanso ingaya maka ita don kasani sai dai bansani ba ko zaka amince da uzuri na, ??" gaban AHMED ya tsitsinke yafadi ƙasa ya ragargaje Cikin faɗuwar gaba AHMED ya buɗe baƙin sa yace"zanso sanin sirin.koma menene daga bakinka ??? AHMED yaje fo masa tambayar,gyara zama doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan damuwa doctor Adams yace"AHMED wato a dalilin NABEELAH na shafe shekara da shekaru banyi aureba,wato muyi soyayya,ko kuma ince na so NABEELAH son da bantaba son wata ƴa mace irin wannan son da na nunawa NABEELAH ba,kuma har yanzu da naƙe gaya maka wannan magana ,doctor Adams ya karasa maganar sa cikin zubar da hawaye ,cikin sauri AHMED ya furta "har yanzu ban fahince inda magana ka tadosa ba ,ban fahince ka ba ??? cikin zubar da haway doctor Adams yace" muyi soyayya mai'karfi da NABEELAH lokacin tana kaduna,sai dai kash bantaɓa samu nasaran *so* da *kauna* daga cikin zuciyarta ba,dogon numfashi yaja sannanya sauke ajiyar zuciya tare da cigaba da cewar. "ko gidan su naje gurin ta zance bata taɓa ma fitowa belle ta samu lokacin tsayawa dani ba" har yanzu kana sonta acikin zuciyarka ,kana son NABEELAH??? AHMED ya jeho ma doctor Adams tambaya tare da kafeshi da idanuwa haƙa zalika yana jin yanda gaban sa ke fad'uwa,cikin sanyin murya doctor Adams yace" AHMED lokacin da naje duba jikin NABEELAH da bata da lafiya dana kalleta sai soyayyarta da kaunarta da sha'awar ta ya dawo cikin zuciya ta ,Wanda har yanzu da nake gaya maka doctor ya ƙare maganar sa cikin rauni da raɗaɗi "to mekake bukata agareni na maganar shawara?? AHMED sake jeho masa tambaya cikin zafi da ɓacin rai,,,,, cikin wani yanayi doctor Adams yace"AHMED NABEELAH tana ɗauke da ciki Wanda ko yau aka ce ta haifu ,zan so Haƙan,misali ace tahaifu ashirye nake da inkoma nemar so da kauna daga cikin zuciyarta,sai dai bansan yakai da ita ya zaku ɗauki abun sai dai bansani ko zaka amince ,?? Cikin fushi da ɓacin rai AHMED yace"in dai daga gareni baka da wata matsala.sannan kuma nasan INSHA ALLAHU bazaka ƙara samun ta da butulcin da tai maka abaya ba ,cikin washe baƙi doctor Adams yace "i am so much happy AHMED indan kayi min Haƙa zanji daɗi kuma zanyi Alfahari dakai amatsayin ka na kanina thank you so much May Allah bless you and your family"mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin ɓacin rai ya furta "ni zan tafi, cikin sauri doctor yace "har zaka wuce?? cikin takaici da tsananin ɓacin rai ya ce"eh "OK to thanks my dia brother AHMED baice da'ishi ƙalaba yafice da ga cikin gidan gaba ɗaya *Bayan hour ɗaya* Zaune AHMED yaƙe asaman two-seater a cikin parlour Hajiya Nafisat yayi tagumi daka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani cikin ransa yace "amma kuwa wannan maganan ta doctor Adam's kuwa Akwai ban mamaki,to an faɗa masa ni banason NABEELAH ne? idan har banason NABEELAH mai-zai janyo wata alaka tashiga tsakanin mu, to wai ma meyasa NABEELAH har ta bashi kofa ayanzu, to meyasa ni ma na amince da bukatar sa,kai AHMED ƙaɗa fa ƙama wanda yayi maka ALKHAIRI da mumunah, AHMED yakamata kasan cewa doctor yayi maka duk kan wani Abuda kake bukata ,,,Mommah ce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye cikin sauri ta karasa inda AHMED yaƙe zaune ya zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Mommy ya kalli ɗanta kafin cikin daga murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED! AHMED tunanin mekake yi haƙa? ? firgigit AHMED yayi ya dawo cikin hayyacinsa yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, kafin cikin sanyin murya AHMED yace "wallahy Mommah tunanin NABEELAH naƙe yi" murmushi Mommy ta yi kafin cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace" *ALLAH SARKI* ai ko d'azun muyi waya da ita da doctor Adam's, amma insha Allahu da alamun samun sauki,domin doctor Adam's yagaya min cewa akwai alamun samun sauki,so ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka kaji ko"smillig AHMED yayi Kafin cikin smiling yace " daman muyi waya da yaya NABEEL yacemin yana shirye shiryen dawowa sai wasu manya mutane suka tsayar dashi wai sunaso yayi aiki acan amma shi yace ya fison ya dawo nan karkashin company daddy mu insha ALLAH next week yace zai dawo" ai kasan NABEEL da tuntuni ma yabar ƙasan dalili kawai dan baitafi da matarsa bane kuma kai ma kasan dalilin rashin zuwansa da matarsa saboda cikin nan ne da take tare da, ina nufin cikin da FAREEDAH take ɗauke dashi, shiyasa da tunni ya bar kasan kwata kwata,ko shakka babu saboda ita zai dawo"haƙane Mommah Inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar"Mommah inje inyi sallah karfe biyu! "cikin daka masa tsawa Mommy tace "yanzu kai damar tunda zun kana zaune bakayi sallah ba.meyehaka dan Allah kaje kayi sallah "mik'ewa tsaye AHMED yayi sannan ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan yanufi masallaci, "shashakwai.haba kazo kazauna ba tare da tayi ibada ba,kai ALLAH ya wadar naka ya lalace 💖💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 31-35🌺* MY DEAR DADDY MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE , UBANGIJI ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA DEDICATED TO :- XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA *🌺 CHAPTER 31-35🌺* NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️ BALOKACI EDITING misalin ƙarfe biyar na yamma, tsaye FAREEDAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare akunnenta,cikin nutsuwa FAREEDAH take magana, "Dani da babynka muyi rashin ganin ka muna kewar Ka sosai tana magana tana shafa cikin da ke jikinta wanda cikin jikin FAREEDAH ya ɗan fara tasawa kad'an, Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar "a muna lafiya, baby ka ma shima yana missing d'in daddysa ,haha haha Allah ko to Ubangiji Allah ya dawo mana dakai Cikin koshin lafiya "Assalamu alaikum! Mommah ce tashigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin FAREEDAH ta ƙaraso a inda take tsaye ta karaso "Amin Wlkslm FAREEDAH ta amsa da faɗin haƙa idonta akan Mommy sannan cikin kulawa FAREEDAH ya cigaba da cewar "to ga Hajiya MOMMAH ma tashigo bari in bata ,,,"A,bangaren NABEEL kuwa yace"ok to bata wayan mugaisa da ita cikin sauri FAREEDAH ta mik'awa Mommah wayar tayi,tare da faɗin "NABEEL ne "ai kuwa da sauri Mommah ta amsa wayar ta kai kunneta tare da mannawa kafin cikin tsantsan farin ciki da washe baƙi Mommy tace "assalamu alaikum! "Yawwa Ina gajiya ?ya kuke acan ??to Masha Allah lafiya lau? kowa lafiya kowa lafiya? Au to Allah ya tabbatar mana da alkairi ALLAH ya dawo dakai cikin koshin lafiya"Amin AMIN Ya rabbil A'alamin" Haha haha ba damuwa? Allah ya tsare hanya"yawwa ga ta, to to gata, mik'awa FAREEDAH wayar tayi ,amsa wayar FAREEDAH ta yi ahannun Mommy kafin cikin murmushin FAREEDAH ta kai wayarn kunneta tare da furta "to shikenan sai anjimar missing you more, take care of your safe Okay bye bie, alright ok sai muyi magana, sannan ta katse wayan durkusa. har kasa FAREEDAH tare da faɗin"Mommah sannu dazuwa. Hajiya Mommah,cikin sauri mommah tace "tashi tashi ki zauna.zauna, mik'ewa FAREEDAH tayi sannan ta samu guri ta zauna asaman kujera 3-seater" Ahankali Ahankali Inji cewar Mommy cikin kulawa tana mai samun gurin ta zauna asaman kujera two-seater, kallon FAREEDAH Mommah tayi sannan cikin kulawa Mommy ta cigaba da cewar "yawwa ɗiyata ya kike! "Alhamdu'lillahy Mommah FAREEDAH ta amsa ,cikin fara'a Mommy tace"kuna nan lafiya dai ko ??"lafiya lau ,'';Mommah tace" FAREEDAH Ina fatan asibity nan ana dai bashi kulawa ko?? "cikin smiling FAREEDAH tace "Mommah Ina kulawa kuma dun magani da yakamata inyi anfani dashi Ina anfani dashi, sake tambayar ta Mommah tayi ta hanyar faɗin"dan Allah kina dai ba jikana kulawa dai ko kina dai bashi kulawa ko??,gyara zama FAREEDAH ta yi sannan tace" "hmmm Mommah Ina kulawa dashi, yadda ya kamata, cikin sauri Mommah furta "to ko za'a kira doctor Adam's,ko zakije. gurin.doctor Adam's ne ,saboda naga doctormu ne na gida zaifi bada kulawa sosai nake gani "cikin mamakin FAREEDAH ta ce"Mommah babu wani matsala kuma.kinga.Asma'u kawata ce tana bani kulawa yadda daidai gwargwado, "Haƙan dai yayi ko?? Mommah ta jeho mata tambaya',,FAREEDAH tace"ai kafin NABEEL yatafi mu gama magana da shi cewa Asma'u zatazo ta dinga kula damu inji cewar FAREEDAH" To ba komai tunda kince haƙa,mu dai fatan mu sai dai muyi addu'a Allah ya sauke ki lafiya ,amma yanzu bakya jin dai komi ko??? "aa Alhamdulillah "sannu Allah yabaki lafiya,ki zauna da kyau,dan sauke kafanki da kyau soboda kar ki ta kurawa baby ,,Mike kafafunta FAREEDAH tayi tare da gyara zama dakyau"ki gyara ki Mike yawwa ɗan kwanta to Inji cewar Mommy cikin tsantsan kulawa "kwantawa FAREEDAH tayi asaman 3seater "ko kefa ya kika ji Inji cewar Mommy "murmushin kurum FAREEDAH tayi batare da tace da ita komai ba "Mommah ta cigaba da cewar "amma dazun ki takura wa jikana ,,ai sai ki danne mai hanci ,mik'ewa tsaye Mommy tayi ta ɗora da faɗin "to Bari in tafi "mik'ewa tsaye FAREEDAH tayi tare da faɗin barin in taka maki "cikin sauri Mommah tace "no no ki zauna yi zaman ki yi zaman ki yi kwanciyar ki karki tashi, zauna kawai zan turo idi driver yanzu yataho yakawo miki da ferfesun kisha fa banason kina zama da yinwa Cikin nutsuwa Mommy ta bude zip d'in wata y'ar ƙaramar purse d'inta,kuɗi ta ciro acikin jakar ta bandir ɗin ƴan dubu dubu ɗauri ɗaya tare da mika mata ,cikin girmamawa FAREEDAH ta amsa Tare Da faɗin "Nagode Hajiya Allah ya saka da aljanna Allah ya kara arziki da lafiya da tsawon rai mai albarka"amin cewa Mommah sannan ta cigaba da cewar Sai nakira ki a waya Tana Gama Karasa maganar ta fice daga gidan gabaki ɗaya Washe gari Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da Asma'u yayin da Asma'u take a agefen FAREEDAH,Dariya suke alamar suna cikin tsantsar farin ciki da annashuwa, "Assalamu alaikum SadeeQ ne ya shigo falon Tare Da furta sallama "AMIN WLKSLM FAREEDAH ta amsa da faɗin haka yayin da shi kuwa janye SadeeQ yaƙe da trolley, kai tsaye gurin su FAREEDAH ya ƙaraso a inda suke zaune, cikin nutsuwa ya d'aura akwatin a Saman center table, samu waje SadeeQ yayi ya zauna a saman lumsheshiyar two-seater ,tare da sauke idanuwansa akan su sannan yace "Masha Allah. sai surutuku nake taji na dauka haifuwar ce ta ISO ai.? SadeeQ yayi magana idanuwansa akan su"haha haha haha haha haha su FAREEDAH suka fashe da dariya cikin dariya Asma'u tace"kai kai Kai,in Banda abun ka SadeeQ a Ina kataba ganin an haifi ciki wata huɗu !, Asma'u ta tayi magana idonta akan sa, cikin sauri SadeeQ ya furta"saunawa kuwa nagani bari kiji,ai ni nan da kika ganin na kosa d'an nan yayi ya fito saboda na samu aboki,,Asma'u ta ce"haba SadeeQ ai wannan cikin na FAREEDAH da saura, kwalelen ka yaro🤣🤪,"kallon shi FAREEDAH tayi kafin cikin kulawa FAREEDAH tace "kun yi yawa da abokin ka? "aa FAREEDAH miji nan naki babu Wanda yakewa waya sai ke, Dan ni har na Fara gajiya da kiran shi Gaskiya, SadeeQ ya ƙare maganar sa cikin ɓacin rai"smillig FAREEDAH tayi Cikin smiling FAREEDAH tace "to laifi ne?? "aa baza'aji daga. gareni ba Inji cewar SadeeQ"Asma'u tace "Au SadeeQ ni kam mai make cikin wannan akwatin ne ??"SadeeQ yace "wannan akwatin ne nakawo ma ku. na kayan babyns "kayan baby, su FAREEDAH suka had'a bakin gurin cewa "kayan baby ?"aaaaa Masha Allah inji cewar FAREEDAH,"asmace ta Mike tsaye tace "Aaaah bari in duba, buɗe.zip d'in akwatin tayi tare da cigaba da cewar " Ƙawata bara mu. duba, "ita ko FAREEDAH sai famar washe baƙi take cikin smillig FAREEDAH tace " Iko Allah, wannan da d'aukan. zumudi.kake "Asma'u tace "wannan ai kafi uban nasa zumudi, "Haha haha haha duk suka fashe da dariya "asmace. ta fara fifito da kayan daga cikin akwati tana mai faɗin "wai Wai Wai Masha Allah nice one's Allah yasa albarka .baban baby Kai Kai Kai. Masha. Allah *MUNA GODIYA* SOSAI,"muna matuƙar godiya Allah ya kara arziki Inji cewar FAREEDAH *BAYAN WATA BIYAR DA YAN KWANAKI* *Bayan wata biyar da yan kwanaki* GIDAN HAJIA. NAFISAT , da misalin karfe goma sha daya na safe akwance AHMED yake. asaman makeken gadon sa acikin bed room ɗin sa,sai fama juyi AHMED yaƙe domin ya mugun tabawa kansa damuwa da kewar NABEELAH sosai,so yaƙe kawai ya ji'shi acikin jikinta Sai dai Ina tayi masa Nisa yana tuna kirar kirjinta, haha haha haha 🤣wani irin tashi da harbawa yaji sandar girmashi nayi ne yasashi yayi wani i'rin nishi tare da dafe sandar girmashi gam cikin ransa yace "wayyo marana,runtse ido yayi tare da danna kanshi apillow, cikin sauri ya soma kwance belt d'in gajeren wandon jikinsa da bai cire ba yayi freeing din jikinshi domin kuwa duk da sanyi AC daƙe cikin bed room d'insa shi fa Allah ya gani wani zafi yake ji,Allah sarki,iyayen jaraba Yana cikin haƙa ne, ya ji karar wayarsa yasa cikin sauri ya lulubi wayarsa yayi tare da picking,tare da mannawa akunnesa domin zuciya sa na tabbatar masa da ita ce ta kira, "jin murya doctor ne yasa AHMED yaja wani dogon mtsww, tsaki sanan cikin faɗa AHMED yace "hello doctor Adam's Ina jinka say what you want to say am listing to you?? "yafad'a cikin jin haushisa Ata dayar ɓangaren doctor Adam's yace "AHMED duk wata nasara da nake kok'arin nema musamu,yanzu Haƙa na dawo da NABEELAH asibity na.dan har ta haifu.kuma lafiya kalau "Muguwar ajiyar zuciya AHMED ya sauke cikin smiling yace "Alhamdulillah, to, doctor yanzu Meye abunyi ?"yawwa zan sannar da Hajiya Nafisat dawowarsu,amma zanso ace kai. kadai kazo ɗaukar NABEELAH duk wasu maguguna. daya canchi in bata. nabata ko, Dan har ta Fara sha "To shikenan doctor Sai Na zo, amma Meye number dakin?? Inji cewar AHMED "aa da kazo nan wajen haifuwa "to shikenan thank you so much doctor Adam's, cikin sauri AHMED Mike tsaye tare da k'arasowa izuwa gaban dressing mirror d'insa, dayar wayarsa da key ɗin motarsa ya d'auka ya nufi hanyar fita daga bed room d'insa GENERAL HOSPITAL A kwance NABEELAH take a Samar wata yar karamin gado , acikin dakin majinyata da aka kwantar da ita.ciki ,tare da baby d'inta, kyakkyawar jaririyar ta mai kama da ita "Assalamu alaikum doctor Adams ne ya shigo ɗakin tare da furta sallama Tun kafin Doctor yagama ƙara sa shigowa cikin ɗakin sai ga AHMED shima ɗin ya shigo ɗakin, da gudu AHMED ya shigo ɗakin da NABEELAH taƙe kwance Doctor Adams da NABEELAH kuwa gida sai ganin AHMED sukayi ya faɗo musu yana washe baƙi,, cike da mamakin ganinsa suka zuba masa idanunsu kallon sa dan ganinsa sukayi kamar wanda anjeho sa daga sama,direct wajen NABEELAH ya nufa yana k'arasowa inda take kwance cikin sauri AHMED ya kai hannunsa yasa ya ɗauki jaririyar da take kwance agefen NABEELAH tare da rungumeta "kai kai kai AHMED wannan wane irin sauri ne Haka,sai kace jirgi Ka hau "cikin smiling AHMED yakalli doctor Adams ƙafin cikin farin cikin AHMED yace " dama.tuni zuciya ta,tana nan dan in ga halin lafiyar da NABEELAH take ciki ,"haƙane inji cewar doctor Adams kallon kyakkyawar FUSKA NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor Adams ya cigaba da cewar "to ya kaga jikin nata? Cikin sauri AHMED yace "well Alhamdu'lillah jikinta yayi garau kamar ba mai haifuwaba ,na yarda da aikin mai aikinsa akan aiki shi , kallon kyakkyawar fuska jaririyar AHMED ya yi don yarinya tana matuƙar kama da NABEELAH kafin cikin tsantsan farin ciki AHMED yace "doctor na samu yarinya kyakkyawar da'ita Sai dai tunani na yadda rayuwar ta zata in ganta Ya kare Maganar sa cikin rauni,'cikin fara'a doctor Adams yace "AHMED kenan wannan ai ba wani abun damuwa bane zanso ace wannan yarin ya tayi rayuwa akarkashin na, sannan kuma,. amatsayin uwanta"gaban AHMED yane yanke ya fad'i a matuk'ar razane AHMED ya dago Kai ya Kalli doctor sannan AHMED yace "ban fahince inda ka dosaba ya za'ayi ka iya riketa bayan nasan kana zaune kai kadai , bakada mata??? "AHMED kenan ai Ina ganin duk wani abun taimako da NABEELAH yakamata ta samu daga gareni ta riga ta sameshi sameshi ,maida kallon gun NABEELAH yayi tare da cigaba da cewar"NABEELAH ko kin manta da alƙawarin da kika min,na'cewa zan samu abunda naƙeso kuma zan samu duk abunda na dade Ina farautarsa bankama ba ??"cikin sanyin murya NABEELAH tace "ni..ni. Bana sonka,bana kaunar Ka, AHMED DAN ALLAH KaKai ni gidan gurin Hajiya Nafisat ta tabbatar da nadawo ,cikin sanyin murya doctor yace "AHMED ni sai Ina ganin tunda ga alkali kuma ga lauya ga Kuma mai Kara , yakamata ace an yanke hukuncin ai ??"cikin wanin yanayin AHMED yace "doctor lokacin ɗaya Allah ya sanyamin son NABEELAH da yarinyar nan acikin zuciyarta akwai matsala idan nace zan janye kudurina daga kan mahaifiyarta NABEELAH "shikenan ,as you said,miko min ƴata nan koba komai zan rika tunawa da Uwar ta AHMED ko ba Tare Da yace komai ba ya mikawa doctor Adams yarinya, Amsa yarinya a hannun AHMED doctor Adam's yayi, cikin smiling doctor ya nufi hanyar fita daga cikin dakin, rungume da yarinyar a kirjinsa,cikin sauri AHMED ya rungume NABEELAH yayi tare da faɗin dan Allah kice masa ya dawo min da ɗiyata wallah Allah ina matuƙar sonta,cikin kuka NABEELAH tace dan Allah AHMED kakai Ni gida gurin Mommah ta tabbatar da nadawo , cikin zafi AHMED ya ce''In badan ina gudun kada ashirin mu ya tonu ba wallah Allah da sai na kwace ƴata in yaso duk abun da ya tafasa ya dade bai koneba, haba taya zai tafin min da jaririya ko angaya masa bana son y'atace AHMED ya fada cikin fushi da ɓacin rai *Ɓangaren* FAREEDAH da NABEEL kuwa cikin ikon Allah ko cikin FAREEDAH yana Wata tara FAREEDAH ta santalo ƴaƴan ta biyu mace da namiji ,namijin yana masifar kama da ubansa macen kuma tana matuƙar Kama da Mamanta FAREEDAH ,zo ku ga Murna wurin NABEEL ba'a magana har da had'a yan tsalenshi da ihu da bige-bigen waya yana fad'a ma Jama'a kai Ranar Ansha murna da kyaututuka bayan sati Ɗaya da haihuwa aka yi suna ,shagalin da akayi ranar bazai iya fad'uwa ba inda y'ay'a suka ci suna iyayesu,wato dayan namiji yaci sunan baban NABEEL wato maraganyi, ita kuma yarinyar taci suna Mommah suna kiran su da Asra da Azraq.. Haka Mom ta maido FAREEDAH GIDANta tana mata gyara ciki da waje, Haka aka cigaba da kula da FAREEDAH har tayi Arba'in, Mommy ko ganin rawar kan d'an ta NABEEL ne yasa ta basa matar sa,aiko a dare Ranar nayi FAREEDAH H ta cancara Ado cikin farar rigar ta yar England Wanda It'a babu duk daya, sai gilmawa takeyi agaban NABEEL shi ko NABEEL sai binta yake da ido kamar maye ,nan ta tofama yaran su addu'a ta shafa musu, jawo ta NABEEL yayi Ta fado jikin sa kamshin turaren humurar ta ya kara ruda sa, nan fa ya cire mata riga ya fara tsotsar boob's d'inta da ruwa saida ya tsotse sanan yakai bakishi ...ya fara tsotsa ruwan da yaga sun bulubulo ne ya kara rikitar dashi nan ya shige ta kusan shidewa ya kusan yi domin yanda yaji matar tasa ta kara dad'i da d'and'ano, haka yaketa yi yana kara jin son matar sa sai da yayi sau uku sannan sukayi wanka suka kwanta, NABEEL ya jawota jikin sa yace "my happiness Wai meye sirin kinji kuwa yanda kika kara min dad'i ya kashe mata ido daya, ita kuma ta rufe fuska Alamun kunya, batare da yace mata komaiba yasake rungumo ta kamar wani yace zai kwace masa It'a.. A ɓangaren NABEELAH da AHMED kuwa bayan wata biyu da haifuwar FAREEDAH, AHMED da NABEELAH sukayi auren su cikin aminci, da mutunta juna suke zaune babu wanda baiyi farin ciki ba da wanan had'in auren ba, ba kamar Mommah da tafi kowa jin dad'in hakan... Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy nan muka ka wo ƙarshen labarin Fareedah Nabeel abinda nayi daidai Allah ya bani lada, kuskuren daƙe ciki kuma Allah ya fe min Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah astagfiruka wa'atubu ilaik💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 29-30🌺* *DEDICATED TO :- ƘAWATA XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) MY DEAR DADDY MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA *🌺 CHAPTER 29-30🌺* NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️ BALOKACI EDITING Da misalin ƙarfe goma na dare, Zaune AHMED yaƙe a Saman lumtsumemiyar kujeran acikin parlournsa yayi facing d'in T,V yana kallon film Cikin kwanciyar hankali ko ba komai hankalin sa yakwanta yanzu " ALLAH na gode maka daka rufa mana asiri ALLAH ka ƙara rufamana asiri duniya da lahira AHMED yafaɗa a cikin zuciyarsa, Yana cikin zancen zuci sai ga NABEELAH ta shigo falon, NABEELAH ce tashigo cikin falon AHMED fuskarta a ɗaure direct wajen AHMED tanufa tana ƙarasawa inda yaƙe zaune cikin tsananin ɓacin rai "AHMED nifa Bangane mekuke nufiba, kana nufin nice zanyi tafiya da wannan ɗan iskan doctor?wanda duk duniya babu wanda na tsana samadashi,inji cewar NABEELAH, sannan cikin masifa da bala'i NABEELAH ta cigaba da cewar "ai kai ya kamata ace kabishi kasamo mana magani zubar da cikin baniba , nifa babu inda zani kuma babu inda zan bisa, gara ma tun wuri kakira sa kagaya masa nace ni NABEELAH babu inda zanbisa ehem nafaɗa nasake faɗa babu inda zani, NABEELAH ta ƙare maganar ta idanunta akan sa ,Mikewa tsaye AHMED yayi tare da kallon NABEELAH kafin cikin sanyin sa da ƙasa ƙasa da murya AHMED ya buɗe baƙin sa yace "NABEELAH kina da hankali kuwa?kinsan abunda kike fad'a kuwa,taya Allah ya rufa mana asiri musamu mafita amma kike ƙoƙarin kiga kin tona mana asiri ,dan ALLAH idan baso kike asirin mu yatonu ba dan Allah kiyi ha'kuri ki amince ki yarda ki bisa,ku tafi tare Abuja tare dashi kinga wannan tafiyar taku ita kaɗai ce mafita agare mu please baby love AHMED ya ƙare maganar sa yana mai rokon ta 👏 "cikin buga masa wata uwar tsawa NABEELAH tace "ni fa nagaya maka wallahy ALLAH babu inda zani, saboda bana son nayi nisa dakai, musamman ma ɗimin jikinka dan kaima kasan banason wani abunda zaisa nayi nisa da kai, NABEELAH ta karasa maganarta cikin zubar da hawaye,,cikin fusata da buga mata wata uwar tsawa AHMED ya buɗe baƙin sa yace "bariki kiji in gaya miki ni nagaji da wannan haukar taki saboda naLura dake ke kwata-kwata ma baki damu da tashin hankali da muke ciki ba,ko kinaso kobakya so doleki sai kinje Abujanan ... shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kiFara shirin tafiya tomorrow AHMED ya ƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "niKuma NABEELAH nace babu inda zani Dan babu wani Dan iskan... daya...isa yasa ni nayi tafiya dole ..haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne?? "Haba AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauke ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari Sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"... Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i. AHMED.yau ni NABEELAH ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi ta ɗora da cewar "AHM.......ina AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fad'a ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya daukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, hahaha ai kuwa auntynerh tunni ta ta nemi kukanta tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi Malam kafin kasani Tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ,daukarta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita, Sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali ta Fara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi ,takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya Fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu, *BAYAN SATI ƊAYA* *GIDAN DOCTOR ADAMS* Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED kallon AHMED doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor.Adams yace "AHMED INSHA ALLAHU. bazamu taba samu matsalaba gameda ciki da NABEELAH take ɗauke dashi domin naje na ajiye ta acan *Abuja* gurin kakata, kuma acan zata zauna in ALLAH yayarda har lokacin haifuwar ta yayi harta haifu, kuma idan tahaifu in Allah yayarda,akwai wasu maguguna da zan bata Wanda zasusa jikinta yayi kyau Wanda jikin ba zai-taba nuna alamarta ma taba haifuwa baya doctor Adams ya ƙare maganar sa cikin washe baki ,,,dago kansa AHMED yayi yakalli doctor Adams tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi kafin cikin nutsuwa da sanyin murya AHMED yace "nagode sosai doctor da rufa min asirin da kayi Allah ya saka da aljanna ,murmushi doctor Adams yayi kafin cikin smiling doctor yace "AHMED kenan, AHMED sai dai akwai wata magana mai mahimmanci. Wanda nasan bakasan taba , kuma zanso in. gaya maka ita, don kasani ,saidai bansani ba ko zaka amince da uzuri na, ??" Gaban AHMED ya tsitsinke yafadi ƙasa ya ragargaje Cikin faɗuwar gaba AHMED ya buɗe baƙin sa yace"zanso sanin sirin.koma menene daga bakinka ??? AHMED yaje fo masa tambayar Gyara zama to yayi kafin cikin tsantsan damuwa doctor Adams yace"AHMED wato a dalilin NABEELAH na shafe shekara da shekaru banyi aureba,wato muyi soyayya,kokuma in ce naso NABEELAH son da bantaba son wata ƴa mace irin wannan son da nunawa mata ba, kuma har yanzu da naƙe gayamaka wannan magana doctor Adams ya karasa maganar sa cikin zubar da hawaye ,Cikin sauri AHMED ya furta "har yanzu ban fahince inda magana ka ta dosa ba ,ban fahince ka ba ??? cikin zubar da haway doctor Adams yace" muyi soyayya mai'karfi da NABEELAH lokacin tana kaduba,sai dai kash bantaɓa samu nasaran *so* da *kauna* daga cikin zuciyarta ba, dogon numfashi yaja sannanya sauke ajiyar zuciya. Tare da cigaba da cewar. "ko gidan su naje gurin ta zance bata taɓa ma fitowa belle ta samu lokacin tsayawa dani ba" har yanzu kana sonta acikin zuciyarka ,kana son NABEELAH??? AHMED ya aje fo ma doctor Adams tambaya tare da kafeshi da idanuwa haƙa zalika yana jin yanda gaban sa ke fad'uwa, Cikin sanyin murya doctor Adams yace" AHMED lokacin da naje duba jikin NABEELAH da bata da lafiya dana kalleta sai soyayyarta da kaunarta da sha'awar ta ya dawo cikin zuciya ta ,Wanda har yanzu da nake gaya maka doctor ya ƙare maganar sa cikin rauni da raɗaɗi "to mekake bukata agareni na maganar shawara?? AHMED sake jeho masa tambaya cikin zafi da ɓacin rai "AHMED NABEELAH tana ɗauke da ciki Wanda ko yau aka ce ta haifu ,zan so Haƙan,misali ace tahaifu ashirye nake da in koma nemar so da kauna daga cikin zuciyarta,sai dai bansan ya kai da ita ya zaku ɗauki abun ,sai dai , bansani ko zaka amince ,?? Cikin fushi da ɓacin rai AHMED yace"in dai daga gareni baka da wata matsala, sannan kuma nasan INSHA ALLAHU NABEELAH bazaka ƙara samun ta da butulcin da tai maka abaya ba "I am so much happy AHMED indan kayi min Haƙa zanji daɗi Kuma zan yi Alfahari dakai amatsayin ka na kanina thank you so much "mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin ɓacin rai ya furta Ni zan tafi, cikin sauri doctor yace "har zaka wuce?? "eh "OK to thanks my dia brother AHMED baice da'ishi ƙalaba yafice da ga cikin gidan gaba ɗaya Bayan hour ɗaya Zaune AHMED yaƙe asaman kujera a cikin parlour Hajiya Nafisat yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani cikin ransa yace "amma kuwa wannan maganan ta doctor Adam's kuwa Akwai ban mamaki,to an fada masa ni banason NABEELAH ne? idan har banason NABEELAH maizai janyo wata alaka tashiga tsakanin mu, to wai ma maiyasa NABEELAH har ta bashi kofa ayanzu to meyasa ni ma na amince da bukatar sa,Kai AHMED ƙaɗa fa ƙama wanda yayi maka ALKHAIRI da mumunah AHMED yakamata kasan cewa doctor yayi maka duk kan wani Abuda kake bukata ,,,Mommah ce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye cikin sauri ta karasa inda AHMED yaƙe zaune ya zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Mommy ya kalli ɗanta kafin cikin daga murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace "AHMED tunanin mekake yi haƙa? ? Firgigit AHMED yayi ya dawo cikin hayyacinsa yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, kafin cikin sanyin murya AHMED yace "wallahy mommah tunanin NABEELAH naƙe yi" murmushi Mommah ta yi kafin cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace" *ALLAH SARKI* ai ko d'azun muyi waya da ita da doctor Adam's, amma insha Allahu da alamun samun sauki,domin doctor Adam's yagaya min cewa akwai alamun samun sauki, so ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka"smillig AHMED yayi Kafin cikin smiling yace " daman muyi waya da yaya NABEEL yacemin yana shirye shiryen dawowa sai wasu manya mutane suka tsayar dashi wai sunaso yayi aiki acan amma shi yace ya fison ya dawo nan karkashin company daddy mu insha ALLAH next week yace zai dawo" ai kasan NABEEL da tuntuni ma yabar ƙasan dalili kawai dan baitafi da matarsa bane kuma kai ma kasan dalilin rashin zuwansa da matarsa Saboda cikin nan ne da take tare da, ina nufin cikin da FAREEDAH take ɗauke dashi, shiyasa,da tunni ya bar kasan kwata kwata,ko shakka babu saboda ita zai dawo"haƙane Mommah Inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar"Mommah inje inyi sallah karfe biyu! "cikin daka masa tsawa Mommy tace "yanzu kai damar tunda zun kana zaune bakayi sallah ba.meyehaka dan Allah kaje kayi sallah "mik'ewa tsaye AHMED yayi sannan ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan yanufi masallaci, "shashakwai.haba kazo kazauna ba tare da tayi ibada ba,kai ALLAH ya wadar naka ya lalace 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 _STORY,WRITTEN_. BY *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 31-35🌺* *DEDICATED TO :- XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*) *🌺 CHAPTER 31-35🌺* MY DEAR DADDY MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA NO🤦🏻‍♀️ EDITING 🤦🏻‍♀️ BALOKACI EDITING misalin ƙarfe biyar na yamma, tsaye FAREEDAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare akunnenta,cikin nutsuwa FAREEDAH take magana, "Dani da babynka muyi rashin ganin ka muna kewar Ka sosai tana magana tana shafa cikin da ke jikinta wanda cikin jikin FAREEDAH ya ɗan fara tasawa kad'an, Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar "a muna lafiya, baby ka ma shima yana missing d'in daddysa ,haha haha Allah ko to Ubangiji Allah ya dawo mana dakai Cikin koshin lafiya "Assalamu alaikum! Mommah ce tashigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin FAREEDAH ta ƙaraso a inda take tsaye ta karaso "Amin Wlkslm FAREEDAH ta amsa da faɗin haƙa idonta akan Mommy sannan cikin kulawa FAREEDAH ya cigaba da cewar "to ga Hajiya MOMMAH ma tashigo bari in bata ,,,"A,bangaren NABEEL kuwa yace"ok to bata wayan mugaisa da ita cikin sauri FAREEDAH ta mik'awa Mommah wayar tayi,tare da faɗin "NABEEL ne "ai kuwa da sauri Mommah ta amsa wayar ta kai kunneta tare da mannawa kafin cikin tsantsan farin ciki da washe baƙi Mommy tace "assalamu alaikum! "Yawwa Ina gajiya ?ya kuke acan ??to Masha Allah lafiya lau? kowa lafiya kowa lafiya? Au to Allah ya tabbatar mana da alkairi ALLAH ya dawo dakai cikin koshin lafiya"Amin AMIN Ya rabbil A'alamin" Haha haha ba damuwa? Allah ya tsare hanya"yawwa ga ta, to to gata, mik'awa FAREEDAH wayar tayi ,amsa wayar FAREEDAH ta yi ahannun Mommy kafin cikin murmushin FAREEDAH ta kai wayarn kunneta tare da furta "to shikenan sai anjimar missing you more, take care of your safe Okay bye bie, alright ok sai muyi magana, sannan ta katse wayan durkusa. har kasa FAREEDAH tare da faɗin"Mommah sannu dazuwa. Hajiya Mommah,cikin sauri mommah tace "tashi tashi ki zauna.zauna, mik'ewa FAREEDAH tayi sannan ta samu guri ta zauna asaman kujera 3-seater" Ahankali Ahankali Inji cewar Mommy cikin kulawa tana mai samun gurin ta zauna asaman kujera two-seater, kallon FAREEDAH Mommah tayi sannan cikin kulawa Mommy ta cigaba da cewar "yawwa ɗiyata ya kike! "Alhamdu'lillahy Mommah FAREEDAH ta amsa ,cikin fara'a Mommy tace"kuna nan lafiya dai ko ??"lafiya lau ,'';Mommah tace" FAREEDAH Ina fatan asibity nan ana dai bashi kulawa ko?? "cikin smiling FAREEDAH tace "Mommah Ina kulawa kuma dun magani da yakamata inyi anfani dashi Ina anfani dashi, sake tambayar ta Mommah tayi ta hanyar faɗin"dan Allah kina dai ba jikana kulawa dai ko kina dai bashi kulawa ko??,gyara zama FAREEDAH ta yi sannan tace" "hmmm Mommah Ina kulawa dashi, yadda ya kamata, cikin sauri Mommah furta "to ko za'a kira doctor Adam's,ko zakije. gurin.doctor Adam's ne ,saboda naga doctormu ne na gida zaifi bada kulawa sosai nake gani "cikin mamakin FAREEDAH ta ce"Mommah babu wani matsala kuma.kinga.Asma'u kawata ce tana bani kulawa yadda daidai gwargwado, "Haƙan dai yayi ko?? Mommah ta jeho mata tambaya',,FAREEDAH tace"ai kafin NABEEL yatafi mu gama magana da shi cewa Asma'u zatazo ta dinga kula damu inji cewar FAREEDAH" To ba komai tunda kince haƙa,mu dai fatan mu sai dai muyi addu'a Allah ya sauke ki lafiya ,amma yanzu bakya jin dai komi ko??? "aa Alhamdulillah "sannu Allah yabaki lafiya,ki zauna da kyau,dan sauke kafanki da kyau soboda kar ki ta kurawa baby ,,Mike kafafunta FAREEDAH tayi tare da gyara zama dakyau"ki gyara ki Mike yawwa ɗan kwanta to Inji cewar Mommy cikin tsantsan kulawa "kwantawa FAREEDAH tayi asaman 3seater "ko kefa ya kika ji Inji cewar Mommy "murmushin kurum FAREEDAH tayi batare da tace da ita komai ba "Mommah ta cigaba da cewar "amma dazun ki takura wa jikana ,,ai sai ki danne mai hanci ,mik'ewa tsaye Mommy tayi ta ɗora da faɗin "to Bari in tafi "mik'ewa tsaye FAREEDAH tayi tare da faɗin barin in taka maki "cikin sauri Mommah tace "no no ki zauna yi zaman ki yi zaman ki yi kwanciyar ki karki tashi, zauna kawai zan turo idi driver yanzu yataho yakawo miki da ferfesun kisha fa banason kina zama da yinwa Cikin nutsuwa Mommy ta bude zip d'in wata y'ar ƙaramar purse d'inta,kuɗi ta ciro acikin jakar ta bandir ɗin ƴan dubu dubu ɗauri ɗaya tare da mika mata ,cikin girmamawa FAREEDAH ta amsa Tare Da faɗin "Nagode Hajiya Allah ya saka da aljanna Allah ya kara arziki da lafiya da tsawon rai mai albarka"amin cewa Mommah sannan ta cigaba da cewar Sai nakira ki a waya Tana Gama Karasa maganar ta fice daga gidan gabaki ɗaya Washe gari Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da Asma'u yayin da Asma'u take a agefen FAREEDAH,Dariya suke alamar suna cikin tsantsar farin ciki da annashuwa, "Assalamu alaikum SadeeQ ne ya shigo falon Tare Da furta sallama "AMIN WLKSLM FAREEDAH ta amsa da faɗin haka yayin da shi kuwa janye SadeeQ yaƙe da trolley, kai tsaye gurin su FAREEDAH ya ƙaraso a inda suke zaune, cikin nutsuwa ya d'aura akwatin a Saman center table, samu waje SadeeQ yayi ya zauna a saman lumsheshiyar two-seater ,tare da sauke idanuwansa akan su sannan yace "Masha Allah. sai surutuku nake taji na dauka haifuwar ce ta ISO ai.? SadeeQ yayi magana idanuwansa akan su"haha haha haha haha haha su FAREEDAH suka fashe da dariya cikin dariya Asma'u tace"kai kai Kai,in Banda abun ka SadeeQ a Ina kataba ganin an haifi ciki wata huɗu !, Asma'u ta tayi magana idonta akan sa, cikin sauri SadeeQ ya furta"saunawa kuwa nagani bari kiji,ai ni nan da kika ganin na kosa d'an nan yayi ya fito saboda na samu aboki,,Asma'u ta ce"haba SadeeQ ai wannan cikin na FAREEDAH da saura, kwalelen ka yaro🤣🤪,"kallon shi FAREEDAH tayi kafin cikin kulawa FAREEDAH tace "kun yi yawa da abokin ka? "aa FAREEDAH miji nan naki babu Wanda yakewa waya sai ke, Dan ni har na Fara gajiya da kiran shi Gaskiya, SadeeQ ya ƙare maganar sa cikin ɓacin rai"smillig FAREEDAH tayi Cikin smiling FAREEDAH tace "to laifi ne?? "aa baza'aji daga. gareni ba Inji cewar SadeeQ"Asma'u tace "Au SadeeQ ni kam mai make cikin wannan akwatin ne ??"SadeeQ yace "wannan akwatin ne nakawo ma ku. na kayan babyns "kayan baby, su FAREEDAH suka had'a bakin gurin cewa "kayan baby ?"aaaaa Masha Allah inji cewar FAREEDAH,"asmace ta Mike tsaye tace "Aaaah bari in duba, buɗe.zip d'in akwatin tayi tare da cigaba da cewar " Ƙawata bara mu. duba, "ita ko FAREEDAH sai famar washe baƙi take cikin smillig FAREEDAH tace " Iko Allah, wannan da d'aukan. zumudi.kake "Asma'u tace "wannan ai kafi uban nasa zumudi, "Haha haha haha duk suka fashe da dariya "asmace. ta fara fifito da kayan daga cikin akwati tana mai faɗin "wai Wai Wai Masha Allah nice one's Allah yasa albarka .baban baby Kai Kai Kai. Masha. Allah *MUNA GODIYA* SOSAI,"muna matuƙar godiya Allah ya kara arziki Inji cewar FAREEDAH *BAYAN WATA BIYAR DA YAN KWANAKI* *Bayan wata biyar da yan kwanaki* GIDAN HAJIA. NAFISAT , da misalin karfe goma sha daya na safe akwance AHMED yake. asaman makeken gadon sa acikin bed room ɗin sa,sai fama juyi AHMED yaƙe domin ya mugun tabawa kansa damuwa da kewar NABEELAH sosai,so yaƙe kawai ya ji'shi acikin jikinta Sai dai Ina tayi masa Nisa yana tuna kirar kirjinta, haha haha haha 🤣wani irin tashi da harbawa yaji sandar girmashi nayi ne yasashi yayi wani i'rin nishi tare da dafe sandar girmashi gam cikin ransa yace "wayyo marana,runtse ido yayi tare da danna kanshi apillow, cikin sauri ya soma kwance belt d'in gajeren wandon jikinsa da bai cire ba yayi freeing din jikinshi domin kuwa duk da sanyi AC daƙe cikin bed room d'insa shi fa Allah ya gani wani zafi yake ji,Allah sarki,iyayen jaraba Yana cikin haƙa ne, ya ji karar wayarsa yasa cikin sauri ya lulubi wayarsa yayi tare da picking,tare da mannawa akunnesa domin zuciya sa na tabbatar masa da ita ce ta kira, "jin murya doctor ne yasa AHMED yaja wani dogon mtsww, tsaki sanan cikin faɗa AHMED yace "hello doctor Adam's Ina jinka say what you want to say am listing to you?? "yafad'a cikin jin haushisa Ata dayar ɓangaren doctor Adam's yace "AHMED duk wata nasara da nake kok'arin nema musamu,yanzu Haƙa na dawo da NABEELAH asibity na.dan har ta haifu.kuma lafiya kalau "Muguwar ajiyar zuciya AHMED ya sauke cikin smiling yace "Alhamdulillah, to, doctor yanzu Meye abunyi ?"yawwa zan sannar da Hajiya Nafisat dawowarsu,amma zanso ace kai. kadai kazo ɗaukar NABEELAH duk wasu maguguna. daya canchi in bata. nabata ko, Dan har ta Fara sha "To shikenan doctor Sai Na zo, amma Meye number dakin?? Inji cewar AHMED "aa da kazo nan wajen haifuwa "to shikenan thank you so much doctor Adam's, cikin sauri AHMED Mike tsaye tare da k'arasowa izuwa gaban dressing mirror d'insa, dayar wayarsa da key ɗin motarsa ya d'auka ya nufi hanyar fita daga bed room d'insa GENERAL HOSPITAL A kwance NABEELAH take a Samar wata yar karamin gado , acikin dakin majinyata da aka kwantar da ita.ciki ,tare da baby d'inta, kyakkyawar jaririyar ta mai kama da ita "Assalamu alaikum doctor Adams ne ya shigo ɗakin tare da furta sallama Tun kafin Doctor yagama ƙara sa shigowa cikin ɗakin sai ga AHMED shima ɗin ya shigo ɗakin, da gudu AHMED ya shigo ɗakin da NABEELAH taƙe kwance Doctor Adams da NABEELAH kuwa gida sai ganin AHMED sukayi ya faɗo musu yana washe baƙi,, cike da mamakin ganinsa suka zuba masa idanunsu kallon sa dan ganinsa sukayi kamar wanda anjeho sa daga sama,direct wajen NABEELAH ya nufa yana k'arasowa inda take kwance cikin sauri AHMED ya kai hannunsa yasa ya ɗauki jaririyar da take kwance agefen NABEELAH tare da rungumeta "kai kai kai AHMED wannan wane irin sauri ne Haka,sai kace jirgi Ka hau "cikin smiling AHMED yakalli doctor Adams ƙafin cikin farin cikin AHMED yace " dama.tuni zuciya ta,tana nan dan in ga halin lafiyar da NABEELAH take ciki ,"haƙane inji cewar doctor Adams kallon kyakkyawar FUSKA NABEELAH doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor Adams ya cigaba da cewar "to ya kaga jikin nata? Cikin sauri AHMED yace "well Alhamdu'lillah jikinta yayi garau kamar ba mai haifuwaba ,na yarda da aikin mai aikinsa akan aiki shi , kallon kyakkyawar fuska jaririyar AHMED ya yi don yarinya tana matuƙar kama da NABEELAH kafin cikin tsantsan farin ciki AHMED yace "doctor na samu yarinya kyakkyawar da'ita Sai dai tunani na yadda rayuwar ta zata in ganta Ya kare Maganar sa cikin rauni,'cikin fara'a doctor Adams yace "AHMED kenan wannan ai ba wani abun damuwa bane zanso ace wannan yarin ya tayi rayuwa akarkashin na, sannan kuma,. amatsayin uwanta"gaban AHMED yane yanke ya fad'i a matuk'ar razane AHMED ya dago Kai ya Kalli doctor sannan AHMED yace "ban fahince inda ka dosaba ya za'ayi ka iya riketa bayan nasan kana zaune kai kadai , bakada mata??? "AHMED kenan ai Ina ganin duk wani abun taimako da NABEELAH yakamata ta samu daga gareni ta riga ta sameshi sameshi ,maida kallon gun NABEELAH yayi tare da cigaba da cewar"NABEELAH ko kin manta da alƙawarin da kika min,na'cewa zan samu abunda naƙeso kuma zan samu duk abunda na dade Ina farautarsa bankama ba ??"cikin sanyin murya NABEELAH tace "ni..ni. Bana sonka,bana kaunar Ka, AHMED DAN ALLAH KaKai ni gidan gurin Hajiya Nafisat ta tabbatar da nadawo ,cikin sanyin murya doctor yace "AHMED ni sai Ina ganin tunda ga alkali kuma ga lauya ga Kuma mai Kara , yakamata ace an yanke hukuncin ai ??"cikin wanin yanayin AHMED yace "doctor lokacin ɗaya Allah ya sanyamin son NABEELAH da yarinyar nan acikin zuciyarta akwai matsala idan nace zan janye kudurina daga kan mahaifiyarta NABEELAH "shikenan ,as you said,Miko min ƴata nan koba komai zan ɗinga tunawa da Uwar ta ,,,, AHMED ko ba Tare Da yace komai ba ya mikawa doctor Adams yarinya, Amsa yarinya a hannun AHMED doctor Adam's yayi, cikin smiling doctor ya nufi hanyar fita daga cikin dakin, rungume da yarinyar a kirjinsa. "In badan ina gudun kada ashirin mu ya tonu ba wallah Allah dana kwace ƴata taya zai tafin min da jaririya ta ko angaya masa bana son y'atace AHMED ya fada cikin fushi da ɓacin rai *Ɓangaren* su FAREEDAH da NABEEL kuwa cikin ikon Allah ko cikin FAREEDAH yana Wata tara FAREEDAH ta santalo ƴaƴan ta biyu mace da namiji ,namijin yana masifar kama da ubansa macen kuma tana matuƙar Kama da Mamanta FAREEDAH ,zo ku ga Murna wurin NABEEL ba'a magana har da had'a yan tsalenshi da ihu da bige-bigen waya yana fad'a ma Jama'a kai Ranar Ansha murna da kyaututuka bayan sati Ɗaya da haihuwa aka yi suna ,shagalin da akayi ranar bazai iya fad'uwa ba inda y'ay'a suka ci suna iyayesu,wato dayan namiji yaci sunan baban NABEEL wato maraganyi, ita kuma yarinyar taci suna Mommah suna kiran su da Asra da Azraq.. Haka Mom ta maido FAREEDAH GIDANta tana mata gyara ciki da waje, Haka aka cigaba da kula da FAREEDAH har tayi Arba'in, Mommy ko ganin rawar kan d'an ta NABEEL ne yasa ta basa matar sa,aiko a dare Ranar nayi FAREEDAH H ta cancara Ado cikin farar rigar ta yar England Wanda It'a babu duk daya, sai gilmawa takeyi agaban NABEEL shi ko NABEEL sai binta yake da ido kamar maye ,nan ta tofama yaran su addu'a ta shafa musu, jawo ta NABEEL yayi Ta fado jikin sa kamshin turaren humurar ta ya kara ruda sa, nan fa ya cire mata riga ya fara tsotsar boob's d'inta da ruwa saida ya tsotse sanan yakai bakishi ...ya fara tsotsa ruwan da yaga sun bulubulo ne ya kara rikitar dashi nan ya shige ta kusan shidewa ya kusan yi domin yanda yaji matar tasa ta kara dad'i da d'and'ano, haka yaketa yi yana kara jin son matar sa sai da yayi sau uku sannan sukayi wanka suka kwanta, NABEEL ya jawota jikin sa yace "my happiness Wai meye sirin kinji kuwa yanda kika kara min dad'i ya kashe mata ido daya, ita kuma ta rufe fuska Alamun kunya, batare da yace mata komaiba yasake rungumo ta kamar wani yace zai kwace masa It'a.. Su NABEELAH da AHMED kuwa bayan wata biyu da haifuwar FAREEDAH, AHMED da NABEELAH sukayi auren su cikin aminci, da mutunta juna suke zaune babu wanda baiyi farin ciki ba da wanan had'in auren ba, ba kamar Mommah da tafi kowa jin dad'in hakan... Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy Alhamdu'lillahy nan muka ka wo ƙarshen labarin Fareedah Nabeel abinda nayi daidai Allah ya bani lada, kuskuren daƙe ciki kuma Allah ya fe min Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah astagfiruka wa'atubu ilaik ‍♀️ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels